< Lampahnah 21 >

1 Tuithim kah khosa Arad manghai Kanaan loh Atharim longpuei ah Israel a pawk te a yaak vaengah Israel te a vathoh tih tamna la a sol.
Sa’ad da sarkin Arad, mutumin Kan’ana, wanda yake zaune a Negeb, da ya ji cewa Isra’ila yana zuwa ta hanyar Atarim, sai ya fito, yă yaƙi Isra’ilawa, yă kuma kama waɗansunsu.
2 Te vaengah Israel loh BOEIPA taengah olcaeng neh a caeng tih, “He pilnam he ka kut ah nan paek la nan paek atah a khopuei khaw ka thup bitni,” a ti nah.
Sai Isra’ila suka yi alkawari wa Ubangiji suka ce, “In ka ba da waɗannan mutane a hannunmu, za mu hallaka dukan garuruwansu ƙaf.”
3 BOEIPA loh Israel kah ol te a yaak dongah Kanaan te a paek. Te dongah amih neh a khopuei te a thup tih a hmuen ming te Hormah a sak.
Ubangiji kuwa ya saurari kukan Isra’ila, ya kuma ba da Kan’aniyawa a gare su. Suka hallaka su da biranensu ƙaf; saboda haka aka sa wa wurin suna Horma.
4 Hor tlang lamloh carhaek tuili longpuei la Edom khohmuen te lan ham cet uh. Tedae longpueng ah pilnam kah hinglu tah a huet pah.
Suka kama hanya daga Dutsen Hor ta hanya zuwa Jan Teku, don su kauce wa Edom. Amma mutane suka rasa haƙuri a hanya;
5 Te dongah pilnam loh Pathen taeng neh Moses taengah, “Khosoek ah duek ham mai he balae tih Egypt lamloh kaimih nang khuen. Buh om pawh, tui om pawh. Buh kak tangkik he kaimih kah hinglu khaw a mueipuel coeng,” a ti uh.
suka yi wa Allah da Musa gunaguni, suka ce, “Me ya sa kuka fitar da mu daga Masar, kuka kawo mu mu mutu a wannan hamada? Babu abinci! Babu ruwa! Mu dai mun gaji da wannan abinci marar amfani!”
6 Te dongah BOEIPA loh pilnam taengah minyuk rhul te a tueih pah tih pilnam te a tuk dongah Israel khui lamkah pilnam muep duek.
Sai Ubangiji ya aiko da macizai masu dafin a cikinsu, suka sassari mutane, Isra’ilawa masu yawa kuwa suka mutu.
7 Te vaengah pilnam te Moses taengla cet tih, “BOEIPA taeng neh nang taengah ka cal uh tholh coeng. BOEIPA taengah thangthui lamtah rhul te kaimih taeng lamloh khoe mai saeh,” a ti uh. Te dongah Moses te pilnam ham a thangthui pah.
Mutanen suka zo wurin Musa, suka ce, “Mun yi zunubi, da muka yi wa Ubangiji da kai gunaguni. Ka yi addu’a don Ubangiji yă ɗauke mana macizan nan.” Saboda haka Musa ya yi addu’a domin mutane.
8 Te dongah BOEIPA loh Moses te, “Namah loh minyuk saii lamtah rholik soah bang, te vaengah nana om bitni, rhul kah a tuk boeih loh te te a hmuh vaengah hing ni,” a ti nah.
Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ƙera siffar maciji ka rataye shi a bisa doguwar sanda; kowa da maciji ya sare shi, idan ya dubi macijin nan da ka rataye, zai rayu.”
9 Te phoeiah Moses loh rhohum rhul te a saii tih rholik dongah a tai. Te a om phoeiah atah rhul loh hlang a tuk akhaw rhohum rhul te a paelki tih hing.
Saboda haka Musa ya ƙera macijin tagulla, ya kuma rataye shi bisa doguwar sanda. Sa’an nan duk wanda maciji ya sare shi, ya kuma dubi macijin tagullar, zai warke.
10 Te phoeiah Israel ca rhoek te thoeih uh tih Oboth ah rhaeh uh.
Isra’ilawa suka kama hanya, suka yi sansani a Obot.
11 Oboth lamloh thoeih uh tih khomik khocuk kah Moab dan, Ijeabarim khosoek ah rhaeh uh.
Sai suka tashi daga Obot, suka yi sansani a Iye Abarim a hamadar da take fuskantar Mowab, wajen fitowar rana.
12 Te lamloh cet uh tih Zered soklong ah rhaeh uh.
Daga nan kuma suka ci gaba, suka yi sansani a Kwarin Zered.
13 Te lamloh cet uh tih Amori khorhi lamkah aka pawk khosoek kah Arnon rhalvangan ah rhaeh uh. Moab khorhi kah Arnon tah Moab laklo neh Amori laklo ah om.
Suka tashi daga nan, suka sauka kusa da Arnon wanda yake a hamadar da ta miƙe zuwa iyakar Amoriyawa. Arnon shi ne iyakar Mowab, wanda yake tsakanin Mowab da Amoriyawa.
14 Te dongah BOEIPA kah caemtloek cabu khuiah tah “Suphah kah Vaheb neh Arnon soklong,” a ti.
Shi ya sa Littafin Yaƙoƙin Ubangiji ya ce, “Waheb ta cikin yankin Sufa, da kwaruruka na tuddan Arnon,
15 Soklong kah tuibah te Ar khosa la a doo tih Moab khorhi te a pangnat.
da gangaren kwaruruka, wanda ya nausa zuwa garin Ar, ya kuma dangana da kan iyakar Mowab.”
16 Te lamloh Beer la thoeih uh tih tekah tuito ah tah BOEIPA loh Moses te, “Pilnam te coi lamtah amih te tui ka pae eh?,” a ti nah.
Daga can, suka gangara zuwa Beyer, wato, rijiyar da Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka tattara mutane duka, zan kuwa ba su ruwa.”
17 Te vaengah Israel loh hekah laa he a hlai. Tuito phuet lah, amah te doo lah.
Sai Isra’ilawa suka rera wannan waƙa, “Ki ɓuɓɓugo da ruwa, Ke rijiya! Rera waƙa game da ita,
18 Tuito te mangpa rhoek loh a too uh tih, pilnam hlangcong rhoek loh a vueh. Mattanah khosoek lamloh a conghol neh a taem uh.
game da rijiyar da’ya’yan sarki suka haƙa, rijiyar da manyan mutane masu sandunan sarauta suka nuna da sandunansu.” Sa’an nan suka tashi daga hamadar, suka tafi Mattana,
19 Mattanah lamloh kaloh Nahaliel, Nahaliel lamloh Bamoth,
daga Mattana, suka tafi Nahaliyel, daga Nahaliyel, suka tafi Bamot,
20 Bamoth lamloh Moab khohmuen kah kolrhawk, Pisgah som neh khopong hmai kah a dan la thoeihuh.
daga Bamot kuma suka tafi kwarin da yake cikin Mowab inda ƙwanƙolin Fisga yake fuskantar hamada.
21 Israel loh Amori manghai Sihon taengah puencawn a tueih tih,
Isra’ila suka aiki manzanni wurin Sihon sarkin Amoriyawa su ce,
22 “Na khohmuen longah ka kat mai eh, lohma li neh misurdum khuiah ka ael uh mahpawh, tuito tui khaw ka o uh mahpawh, na khorhi ka poeng hil manghai longpuei bangla ka vai uh bitni,” a ti nah.
“Ka bari mu ratsa ta ƙasarka. Ba za mu shiga wata gona ba, ba za mu kuma shiga gonar inabi, ko mu sha ruwa daga wata rijiya ba. Za mu bi ta babbar hanyar sarki, har mu fita ƙasarka.”
23 Tedae Sihon loh Israel te a khorhi longah kat sak pawh. Sihon loh a pilnam boeih te a coi tih Israel doe ham khosoek la cet uh. Jahaz la a pawk vaengah Israel te a tloek.
Amma Sihon bai bar Isra’ila su ratsa ta yankinsa ba. Sai ya tara dukan sojojinsa, suka fita zuwa cikin hamada, su yaƙi Isra’ila. Da ya kai Yahaz, sai ya yaƙi Isra’ila.
24 Te dongah Israel loh anih te cunghang ha neh a tloek tih a khohmuen te Arnon lamloh Jabbok hil, Ammon koca taeng duela a huul pa. Te vaengah Ammon koca khorhi tah cak.
Isra’ila fa suka kashe shi da takobi, suka ƙwace ƙasarsa, tun daga kogin Arnon har zuwa kogin Yabbok, zuwa kan iyakar Ammonawa kawai, gama sun yi wa iyakansu katanga.
25 Israel ca loh te kah khopuei boeih te a loh pah. Te dongah Israel loh Amori khopuei rhoek boeih ah khaw, Heshbon neh a khobuel boeih ah khaw kho a sak.
Isra’ila suka ci dukan biranen Amoriyawa, suka kuma zauna a cikinsu, haɗe da babban birnin Heshbon da dukan ƙauyukanta.
26 Amori manghai Sihon kah khopuei Heshbon phoeiah tah lamhma kah Moab manghai te a tloek tih a kut lamkah a khohmuen pum te Arnon duela a loh.
Sihon sarkin Amoriyawa ya yi mulkin Heshbon, bayan ya ci sarkin Mowab na dā da yaƙi, ya kuma ƙwace dukan ƙasarsa har zuwa arewancin kogin Arnon.
27 Te dongah aka thuidoek rhoek loh, “Halo uh, Heshbon thoh uh lamtah Sihon khopuei khaw sikim saeh,” tila aka thuidoek rhoek loh a thuiuh.
Shi ya sa Amoriyawa suka rubuta wannan waƙa game da Heshbon suka ce, “Ku zo mu sāke gina Heshbon, birnin Sihon.
28 Hmai te Heshbon lamloh puek tih Sihon khorha lamkah hmaisai loh Arnon kah hmuensang boei, Moab Ar te a hlawp.
“Mayaƙansa sun fito kamar harshen wuta suka ƙone birnin Ar na Mowab suna hallaka’yan ƙasar tuddan Arnon.
29 Anunae Moab nang aih te, Khemosh pilnam na milh coeng, a capa rhoek! te hlangyong la, a canu rhoek khaw Sihon Amori manghai taengah thongtla la a paek.
Kaitonki, Mowab! Gunkinki Kemosh ya yashe mutanenki; aka kuma kama su, aka kai su bauta wajen Sihon sarkin Amoriyawa.
30 Amih te n'dong tih Heshbon tah Dibon duela milh, Medeba taengkah Nophah duela m'pong sak uh coeng,” a ti uh.
“Amma mun tumɓuke su, mun hallaka garuruwan Heshbon har zuwa Dibon. Mun ragargaza su har zuwa Nofa wanda ya miƙe zuwa Medeba.”
31 Te dongah Israel loh Amori khohmuen ah kho a sak.
Ta haka Isra’ila suka zauna a ƙasar Amoriyawa.
32 Te phoeiah Moses loh Jazer ah longyam la a tueih tih a khobuel rhoek te a buem, a huul uh phoeiah Amori te pahoi a vai uh.
Sai Musa ya aika’yan leƙen asiri zuwa Yazer. Daga baya, sai Isra’ilawa suka ci ƙauyukan da suke kewaye, suka kuma kori Amoriyawa da suke zaune a can.
33 Te phoeiah mael uh tih Bashan longpuei a paan uh. Te vaengah Bashan manghai Oga tah amih doe hamla amah khaw a pilnam boeih khaw, Edrei caemtloeknah la cet.
Sai suka juya suka haura kan hanya ta zuwa Bashan, inda Og yake sarauta, ya kuwa fito tare da dukan sojojinsa suka yi yaƙi da Isra’ila a Edireyi.
34 Tedae BOEIPA loh Moses taengah, “Anih te rhih boeh, Na kut dongah anih neh a pilnam boeih khaw, a khohmuen khaw kam paek coeng. Heshbon kah khosa, Amori manghai Sihon taengah na saii bangla anih te saii van,” a ti nah.
Ubangiji ya ce wa Musa, “Kada ka ji tsoronsa, gama na ba da shi a gare ka, da dukan sojojinsa da kuma ƙasarsa. Ka yi da shi yadda ka yi da Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulki a Heshbon.”
35 Te dongah a taengah rhaengnaeng khaw a sueng pawt hil amah khaw, a ca rhoek khaw, a pilnam boeih khaw a tloek pa uh tih a khohmuen te a huul uh.
Ta haka suka kashe shi, tare da’ya’yansa maza da kuma dukan sojojinsa, ba wanda ya ragu. Suka kuma mamaye ƙasarsa.

< Lampahnah 21 >