< Maikah 3 >

1 Jakob boeilu rhoek neh Israel imkhui kah rhalboei rhoek oh hnatun uh laeh ka ti. Tiktamnah ming ham te nangmih ham moenih a?
Sa’an nan na ce, “Ku kasa kunne, ku shugabannin Yaƙub, ku masu mulkin gidan Isra’ila. Ya kamata ku san shari’a,
2 A then aka hmuhuet tih boethae, boethae aka lungnah rhoek, amih pum dongkah a vin neh a rhuh dong lamkah a saa aka rheth rhoek.
ku da kuke ƙin abu mai kyau kuke ƙaunar mugunta, ku da kuke feɗe mutanena kuke tuge nama daga ƙasusuwansu;
3 Ka pilnam saa te a caak uh tih amih pum kah a vin te a khong pauh. Te phoeiah a rhuh te a pop sak tih am dongkah bangla a rha uh. Ampaih khui kah maeh bangla a khuehuh.
ku da kuke cin naman mutanena, ku feɗe fatar jikinsu kuke kakkarya ƙasusuwansu, kuke yayyanka su gunduwa-gunduwa kamar naman da za a toya, kamar naman da za a sa a dafa.”
4 BOEIPA taengla pang uh mai cakhaw amih te doo mahpawh. Amih khoboe te a thae van dongah te vaeng hnin ah tah amih taeng lamloh a maelhmai a thuh ni.
Sa’an nan za su kira ga Ubangiji, amma ba zai amsa musu ba. A wannan lokaci zai ɓoye fuskarsa daga gare su saboda irin muguntar da suka yi.
5 Ka pilnam kho aka hmang sak tonghma rhoek ham BOEIPA loh he ni a thui. A no a maeng uh tih rhoepnah a doek uh. Tedae a ka te a khuem uh mai pawt dongah a taengah caemtloek hoep uh coeng.
Ga abin da Ubangiji ya faɗa, “Game da annabawa masu ɓad da mutanena, in wani ya ciyar da su, sai su ce akwai ‘salama’ amma in bai ciyar da su ba, a shirye suke su kai masa hari.
6 Te dongah mangthui lamkah he nang taengah khoyin tih hlang bi lamkah khaw nang taengah tah hmuep coeng. Tonghma rhoek ham tah khomik te tla vetih amih ham tah khothaih khaw hmuep ni.
Saboda haka dare yana zuwa a bisanku, ba tare da wahayi ba, kuma duhu, ba tare da duba ba. Rana za tă fāɗi wa annabawa, yini kuma zai zama musu duhu.
7 Khohmu rhoek te yak uh vetih hlang bi rhoek khaw ngam uh ni. Pathen kah hlatnah a om pawt dongah amih boeih te a hmui a buem uh ni.
Masu gani za su ji kunya, masu duba kuma za su ji taƙaici. Dukansu za su rufe fuskokinsu gama ba amsa daga Allah.”
8 Tedae kai tah Jakob kah a boekoeknah neh Israel taengah a tholhnah phoe pah hamla, thadueng neh, BOEIPA kah mueihla neh, tiktamnah neh, thayung thamal neh ka baetawt coeng.
Amma game da ni, ina cike da iko ta wurin Ruhun Ubangiji da kuma adalci da ƙarfi, don a sanar da Yaƙub laifofinsa, ga Isra’ila kuma zunubinsa.
9 Jakob imkhui kah boeilu neh Israel imkhui kah rhalboei rhoek, tiktamnah aka tuei tih a thuem boeih te aka kawn sak rhoek loh hnatun uh laeh he.
Ku ji wannan, ku shugabannin gidan Yaƙub, ku masu mulkin gidan Isra’ila, ku da kuke ƙyamar gaskiya, kuka karkatar duk abin da yake na gaskiya;
10 Zion te thii neh, Jerusalem te dumlai neh a sak uh.
kuka gina Sihiyona ta wurin zub da jini, Urushalima kuma ta wurin mugunta.
11 A boeilu rhoek loh kapbaih hamla lai a tloek uh tih a khosoih rhoek loh a phu la a thuinuet uh. A tonghma rhoek khaw tangka hamla hma uh. Tedae, “Kaimih lakli ah BOEIPA om pawt tih kaimih soah yoethaenah pai mahpawh nama?” aka ti ham ni BOEIPA dongah a hangdang uh.
Hukunce-hukuncen shugabannin ƙasar na cin hanci ne, firistocinta kuma suna koyarwa don a biya su, annabawanta kuwa suna yin annabci don neman kuɗi. Duk da haka suna jingina a kan Ubangiji suna cewa, “Ba Ubangiji yana tare da mu ba? Ba bala’in da zai zo mana.”
12 Zion nang kong ah khohmuen a yoe uh vetih Jerusalem khaw lairhok la poeh ni. Tlang im te khaw hmuensang duup la poeh ni.
Don haka, saboda ku, za a nome Sihiyona kamar gona, Urushalima kuma ta zama tarin juji, tudun haikali kuwa zai zama kurmin ƙayayyuwa.

< Maikah 3 >