< Luka 16 >
1 A hnukbang rhoek te khaw, “Hlang pakhat tah kuirhang la om tih hnokhoem a khueh. Te long te a khuehtawn a haeh pah dongah amah a khotoh nah.
Yesu ya kuma ce wa almajiransa, “Akwai wani mai arziki da yake da wakili, sai aka yi karan sa da cewa wannan wakili yana fallasar masa da dukiya.
2 Te dongah anih te a khue tih, “Nang kawng ka yaak he me tlam lae? Na hnokhoemnah dongkah olka te thuung laeh, na khoom ham na coeng voel moenih,’ a ti nah.
Sai mai arziki ya kira shi ya ce masa, 'Labarin me nake ji game da kai? Kawo lissafin wakilcin ka, don ba za ka sake zama wakili na ba.'
3 Te vaengah hnokhoem amah te, 'Balae ka saii lah eh? Ka boeipa loh hnokhoemnah he kai lamloh a lat coeng, diklai daeng ham khaw ka noeng pawh, bih ham khaw ka yak,
Sai wakilin ya ce a ransa, 'Kaka zan yi, da yake maigida na zai karbe wakilci daga hannuna? Gashi, ba ni da karfin noma ina kuwa jin kunya in yi roko.
4 Ka saii ham te ka ming coeng. Te daengah ni hnokhoemnah lamkah ka puen uh vaengah a im khuila kai n'doe uh eh,’ a ti.
Na san abin da zan yi domin idan an fitar da ni daga wakilcin, mutane su karbe ni a gidajensu.
5 Te dongah, a boeipa kah purhong rhoek te rhip a khue tih, lamhma taengah, 'Ka boeipa taengah meyet na ba?' a ti nah.
Sai wakilin ya kira kowanne daya da maigidansa ke bi bashi, yace wa na farkon, 'Nawa maigida na yake bin ka?'
6 Te long te, 'Situi um yakhat,’ a ti nah. Te vaengah anih te, 'Na cabu na doe vaengah ngol pahoi lamtah sawmnga mah daek,’ a ti nah.
Ya ce, 'Garwan mai dari.' Sai ya ce masa, 'Ga takardarka, maza ka zauna, ka rubuta hamsin.'
7 Pakhat te khaw, 'Nang tah meyet na ba,” a ti nah. Te long te, “Cang phueih yakhat,” a ti nah. Anih te, “Cabu na doe vaengah sawmrhet la daek,” a ti nah.
Ya kuma ce wa wani, 'Nawa ake binka?' Ya ce, 'Buhu dari na alkama.' Ya ce masa, 'Ga tarkardarka, ka rubuta tamanin.'
8 A thai a lai neh a saii dongah boethae kah hnokhoem te boeipa loh a koeh. Ta kumhal kah ca rhoek he amah cadil khuiah tah vangnah kah a ca rhoek lakah cueih uh. (aiōn )
Sai maigida ya yaba wa wakilin nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama 'ya'yan zamanin nan a ma'ammalar su da mutanen zamaninsu sun fi 'ya'yan haske wayo. (aiōn )
9 Te dongah kai loh nangmih taengah ka thui, “Boethae laikhuehtawn te khaw na paya la khuehuh. Te daengah ni dungyan dap khuila na khum vaengah n'doe uh eh. (aiōnios )
Ina gaya maku ku yi abuta ta dukiya ta rashin gaskiya, saboda idan ya kare, su karbe ku a gidaje masu dauwama. (aiōnios )
10 A yit dongah uepom la aka om tah a len dongah khaw uepom la om tih, a yit dongah aka halang tah a len dongah khaw halang.
Wanda yake da aminci a karamin abu, mai aminci ne a babban abu, wanda yake marar gaskiya a karamin abu, marar gaskiya ne a babban abu.
11 Halang, laikhuehtawn neh uepom la na om uh pawt bal atah unim nangmih rhep aka tangnah te?
Idan fa ba ku yi aminci da dukiya mara adalci ba, wa zai amince maku da dukiya ta gaskiya?
12 Te dongah na hlanglang tih uepom la na om pawt atah na koe te u long nangmih m'paek eh.
Idan kuma ba ku yi aminci da kudin wani ba, wa zai ba ku kudin da ke naku?
13 Imkhut pakhat loh boei panit kah sal a bi thai moenih, pakhat te a toeng vetih pakhat te a lungnah ni, pakhat te a talong vetih pakhat te a hnoel ni. Pathen neh laikhuehtawn kah sal na bi rhenthen thai moenih,” a ti nah.
Ba bawan da zai iya bauta wa iyayengiji biyu, ko dai ya ki daya, ya so daya ko kuwa ya amince wa dayan, ya raina dayan. Ba za ku iya bauta wa Allah ku kuma bauta wa dukiya ba.”
14 Te te naivoei la aka om Pharisee rhoek loh boeih a yaak uh vaengah amah te a nueih thiluh.
Da Farisawa da ke da kaunar kudi suka ji dukan wadannan abubuwa, suka yi masa ba'a.
15 Te dongah amih te, “Nangmih loh hlang hmaiah aka tang la na omuh. Tedae Pathen loh nangmih thinko te a ming. Hlang soah aka sang te Pathen hmaiah tueilaehnah la om.
Sai ya ce masu, “Ku ne masu baratar da kanku a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abin da mutane suke girmamawa kwarai abin kyama ne a gun Allah.
16 Olkhueng neh tonghma rhoek loh Johan hil, te lamkah loh Pathen kah ram tah ana phong coeng tih a khuila la boeih ana ael uh.
Attaura da litattafan annabawa suna nan har zuwan Yahaya. Tun daga lokacin nan ake yin bisharar mulkin Allah, kowa kuma yana kokarin kutsawa zuwa cikinta.
17 Olkhueng te a dek pakhat a rhul lakah vaan neh diklai a khum te a phoeng la om pueng.
Duk da haka, zai fi sauki sama da kasa su shude, da ko digo daya na attaura ya shude.
18 A yuu te a tueih tih a tloe aka lo boeih tah samphaih coeng. Te phoeiah va aka ma aka yunah te khaw samphaih.
Duk wanda ya saki matansa ya auri wata ya aikata zina, kuma wanda ma ya auri sakakkiya ya aikata zina.
19 Hlang pakhat tah kuirhang la om. Te dongah daidi, hnithen neh khuk uh tih hnin takuem thayoei tuipan la a uum.
Akwai wani mai arziki, mai sa tufafi na alfarma masu tsada yana shagalin sa kowace rana.
20 Te vaengah khodaeng pakhat, a ming ah Lazarus tah buhlut neh a vongka ah a yalh pah.
Aka ajiye wani gajiyayye a kofarsa, mai suna liazaru wanda duk jikinsa miki ne,
21 Te dongah kuirhang caboei lamkah aka bo nen te bunghah khaw a nai. Tedae ui rhoek long pataeng ha pawk uh vaengah a buhlut te a laeh pa uh.
Shi kuwa yana marmarin ya koshi da barbashin da ke fadowa daga teburin mai arzikin nan har ma karnuka sukan zo suna lasar mikinsa.
22 Tedae khodaeng te a duek vaengah puencawn rhoek loh Abraham rhang dongla a khuen. Te phoeiah kuirhang te khaw duek tih a up uh.
Ana nan sai gajiyayyen nan ya mutu, malaiku kuma suka dauke shi suka kai shi wurin Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi,
23 Tedae saelkhui ah a mik a hoh tih nganboh neh kho a sak vaengah tah Abraham neh a rhang dongkah Lazarus te a hla lamkah a hmuh. (Hadēs )
yana cikin hades yana shan azaba, sai ya daga kai ya hangi Ibrahim daga nesa, da Li'azaru a kirjinsa. (Hadēs )
24 Te dongah a pang neh, 'A pa Abraham, kai he n'rhen lamtah Lazarus te han tueih mai. A kutdawn kah a hmoicue te tui dongah naek saeh lamtah ka lai he sul sak saeh, hmaitak khuiah mat n'yuek coeng he,’ a ti nah.
Sai ya yi kira ya ce, 'Baba Ibrahim, ka ji tausayi na, ka aiko Li'azaru ya tsoma dan yatsansa a ruwa ya sanyaya harshena, don azaba nake sha a cikin wannan wuta.'
25 Tedae Abraham loh, 'Camoe, na hingnah dongkah na hnothen na dang te poek. Te vaengah Lazarus tah yoethae bangla om. Tedae anih a mong vaengah he nang tah patang loh n'yuek coeng.
Amma Ibrahim ya ce, 'Yaro, ka tuna fa a zamanka na duniya ka sha duniyarka, ka kuma karba abubuwa masu kyau, amma Li'azaru kuma sai wahala. Amma yanzu dadi ake bashi a nan, kai kuwa kana shan azaba.
26 He rhoek boeih khuiah khaw kaimih neh nangmih laklo kah longhoi tah muep n'lak coeng. Te dongah nangmih taengla hlaikan dingdoeng aka ngaih long khaw coeng pawh, kaimih taengla hlaikan dingdoeng ham khaw coeng pawh,’ a ti nah.
Banda haka ma, akwai rami mai zurfi, domin wadanda suke son ketarewa zuwa wurinku kada su iya, kada kuma kowa ya ketaro zuwa wurinmu daga can.'
27 Te phoeiah, 'A pa namah ni kan hloep. Te dongah anih te a pa im la tueih mai.
Sai mai arziki ya ce, 'To ina rokonka, Baba Ibrahim, ka aike shi zuwa gidan mahaifina -
28 Manuca panga ka khueh dongah amih te uen mai saeh. Te daengah ni amih khaw hekah nganboh hmuen la ha pawk uh pawt eh?,’ a ti nah.
domin ina da 'yan'uwa maza biyar, ya je ya yi masu gargadi kada su ma su zo wurin azaban nan.'
29 Tedae Abraham loh, 'Moses neh tonghma te a khueh uh ta, amih taengah hnatun uh saeh,’ a ti nah.
Amma Ibrahim ya ce, 'Suna da Musa da annabawa; bari su saurare su.'
30 Tedae te long te, 'Moenih, a pa Abraham, aka duek tangtae pakhat loh amih te paan koinih yut uh ni,’ a ti nah.
Sai mai arziki ya amsa, 'A'a, Baba Ibrahim, idan wani daga cikin matattu ya je wurinsu, zasu tuba.'
31 Tedae anih te, 'Moses neh tonghma rhoek kah olthui te a hnatun uh pawt atah, duek khui lamkah khat khat thoo cakhaw ngaitang mahpawh,’ a ti nah,” a ti.
Amma Ibrahim ya ce masa, 'In dai har basu saurari Musa da na annabawa ba, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su rinjayu ba.'”