< Luka 16 >

1 A hnukbang rhoek te khaw, “Hlang pakhat tah kuirhang la om tih hnokhoem a khueh. Te long te a khuehtawn a haeh pah dongah amah a khotoh nah.
Yesu ya ce wa almajiransa, “An yi wani mai arziki wanda aka yi wa manajansa zargin yin banza da dukiyarsa.
2 Te dongah anih te a khue tih, “Nang kawng ka yaak he me tlam lae? Na hnokhoemnah dongkah olka te thuung laeh, na khoom ham na coeng voel moenih,’ a ti nah.
Sai ya kira manajan, ya tambaye shi, ‘Me nake ji haka a kanka? Ka kawo lissafin aikinka, domin ba za ka iya cin gaba da aikinka ba.’
3 Te vaengah hnokhoem amah te, 'Balae ka saii lah eh? Ka boeipa loh hnokhoemnah he kai lamloh a lat coeng, diklai daeng ham khaw ka noeng pawh, bih ham khaw ka yak,
“Sai manajan ya ce cikin tunaninsa, ‘Maigidana zai kore ni daga aiki, me zan yi? Ba ni da ƙarfin noma, kuma ina jin kunyan yin bara.
4 Ka saii ham te ka ming coeng. Te daengah ni hnokhoemnah lamkah ka puen uh vaengah a im khuila kai n'doe uh eh,’ a ti.
Na san abin da zan yi, don mutane su karɓe ni a gidajensu, bayan an kore ni daga aiki a nan.’
5 Te dongah, a boeipa kah purhong rhoek te rhip a khue tih, lamhma taengah, 'Ka boeipa taengah meyet na ba?' a ti nah.
“Sai ya kira kowane ɗaya da maigidansa yake bin bashi. Ya tambayi na farkon ya ce, ‘Nawa ne maigidana yake bin ka?’
6 Te long te, 'Situi um yakhat,’ a ti nah. Te vaengah anih te, 'Na cabu na doe vaengah ngol pahoi lamtah sawmnga mah daek,’ a ti nah.
“Ya amsa ya ce, ‘Garwar mai na zaitun guda ɗari tara.’ “Manajan ya ce, ‘Ga takardarka, ka zauna maza ka mai da shi ɗari huɗu.’
7 Pakhat te khaw, 'Nang tah meyet na ba,” a ti nah. Te long te, “Cang phueih yakhat,” a ti nah. Anih te, “Cabu na doe vaengah sawmrhet la daek,” a ti nah.
“Ya kuma tambayi na biyun, ‘Kai fa, nawa ne ake bin ka?’ “Sai ya amsa ya ce, ‘Buhunan alkama dubu.’ “Ya ce, ‘Ga takardarka, ka mai da shi ɗari takwas.’
8 A thai a lai neh a saii dongah boethae kah hnokhoem te boeipa loh a koeh. Ta kumhal kah ca rhoek he amah cadil khuiah tah vangnah kah a ca rhoek lakah cueih uh. (aiōn g165)
“Maigidan kuwa ya yabi manajan nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama’yan duniyan nan suna da wayon yin hulɗa da junansu fiye da’yan haske. (aiōn g165)
9 Te dongah kai loh nangmih taengah ka thui, “Boethae laikhuehtawn te khaw na paya la khuehuh. Te daengah ni dungyan dap khuila na khum vaengah n'doe uh eh. (aiōnios g166)
Ina gaya muku, ku yi amfani da dukiya na wannan duniya, domin ku sami wa kanku abokai. Saboda bayan dukiyar ta ƙare, za a karɓe ku a wuraren zama da sun dawwama. (aiōnios g166)
10 A yit dongah uepom la aka om tah a len dongah khaw uepom la om tih, a yit dongah aka halang tah a len dongah khaw halang.
“Duk wanda ana amincewa da shi cikin ƙaramin abu, ana kuma amincewa da shi cikin babba. Kuma duk marar gaskiya cikin ƙaramin abu, zai zama marar gaskiya cikin babba.
11 Halang, laikhuehtawn neh uepom la na om uh pawt bal atah unim nangmih rhep aka tangnah te?
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiya ta wannan duniya ba, wa zai amince muku da dukiya ta gaskiya?
12 Te dongah na hlanglang tih uepom la na om pawt atah na koe te u long nangmih m'paek eh.
In fa ku ba amintattu ne cikin tafiyar da dukiyar wani ba, wa zai ba ku dukiya naku, na kanku?
13 Imkhut pakhat loh boei panit kah sal a bi thai moenih, pakhat te a toeng vetih pakhat te a lungnah ni, pakhat te a talong vetih pakhat te a hnoel ni. Pathen neh laikhuehtawn kah sal na bi rhenthen thai moenih,” a ti nah.
“Babu wani bawa mai iya bauta wa iyayengiji biyu ba. Ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗayan, ko kuwa ya dāge ga yi wa ɗaya bauta, sa’an nan ya rena ɗayan. Ba za ku iya ku bauta wa Allah tare da bauta wa Mammon (wato, Kuɗi) a lokaci ɗaya ba.”
14 Te te naivoei la aka om Pharisee rhoek loh boeih a yaak uh vaengah amah te a nueih thiluh.
Da Farisiyawa masu son kuɗi suka ji wannan duka, sai suka yi wa Yesu tsaki.
15 Te dongah amih te, “Nangmih loh hlang hmaiah aka tang la na omuh. Tedae Pathen loh nangmih thinko te a ming. Hlang soah aka sang te Pathen hmaiah tueilaehnah la om.
Ya ce musu, “Ku ne masu mai da kanku marasa laifi a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abu mai daraja a gaban mutane, abin ƙyama ne a gaban Allah.
16 Olkhueng neh tonghma rhoek loh Johan hil, te lamkah loh Pathen kah ram tah ana phong coeng tih a khuila la boeih ana ael uh.
“An yi shelar Doka da Annabawa har zuwa lokacin Yohanna. Tun daga lokacin nan, bisharar mulkin Allah ne ake wa’azinta, kowa kuma yana ƙoƙarin kutsa kai ya shiga.
17 Olkhueng te a dek pakhat a rhul lakah vaan neh diklai a khum te a phoeng la om pueng.
Gama ta fi sauƙi sama da ƙasa su shuɗe, da a ce ɗigo guda ɗaya na rubutun, ya fita ya fāɗi daga cikin Doka.
18 A yuu te a tueih tih a tloe aka lo boeih tah samphaih coeng. Te phoeiah va aka ma aka yunah te khaw samphaih.
“Duk wanda ya saki matarsa ya auri wata mace, zina ne yake yi. Kuma mutumin da ya auri macen da aka sake, zina ne yake yi.
19 Hlang pakhat tah kuirhang la om. Te dongah daidi, hnithen neh khuk uh tih hnin takuem thayoei tuipan la a uum.
“An yi wani mutum mai arziki wanda yakan sa tufafi masu ruwan shunayya, da kuma na lallausan lilin, yana kuma cikin rayuwar jin daɗi kullum.
20 Te vaengah khodaeng pakhat, a ming ah Lazarus tah buhlut neh a vongka ah a yalh pah.
A ƙofar gidansa kuma akan ajiye wani mai bara, mai suna Lazarus, wanda jikinsa duk gyambuna ne.
21 Te dongah kuirhang caboei lamkah aka bo nen te bunghah khaw a nai. Tedae ui rhoek long pataeng ha pawk uh vaengah a buhlut te a laeh pa uh.
Shi kuwa yakan yi marmarin cin abin da yakan fāɗi daga tebur na mai arzikin nan. Har karnuka ma sukan zo su lashe gyambunansa.
22 Tedae khodaeng te a duek vaengah puencawn rhoek loh Abraham rhang dongla a khuen. Te phoeiah kuirhang te khaw duek tih a up uh.
“Ana nan, sai mai baran ya mutu, kuma mala’iku suka ɗauke shi zuwa gefen Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi.
23 Tedae saelkhui ah a mik a hoh tih nganboh neh kho a sak vaengah tah Abraham neh a rhang dongkah Lazarus te a hla lamkah a hmuh. (Hadēs g86)
A cikin jahannama ta wuta, inda yana shan azaba, ya ɗaga kai ya hangi Ibrahim can nesa, da kuma Lazarus a gefensa. (Hadēs g86)
24 Te dongah a pang neh, 'A pa Abraham, kai he n'rhen lamtah Lazarus te han tueih mai. A kutdawn kah a hmoicue te tui dongah naek saeh lamtah ka lai he sul sak saeh, hmaitak khuiah mat n'yuek coeng he,’ a ti nah.
Sai ya yi masa kira ya ce, ‘Baba, Ibrahim, ka ji tausayina, ka aiki Lazarus ya sa ɗan yatsarsa a ruwa, ya ɗiga mini a harshe saboda in ji sanyi, domin ina shan azaba cikin wannan wuta.’
25 Tedae Abraham loh, 'Camoe, na hingnah dongkah na hnothen na dang te poek. Te vaengah Lazarus tah yoethae bangla om. Tedae anih a mong vaengah he nang tah patang loh n'yuek coeng.
“Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.
26 He rhoek boeih khuiah khaw kaimih neh nangmih laklo kah longhoi tah muep n'lak coeng. Te dongah nangmih taengla hlaikan dingdoeng aka ngaih long khaw coeng pawh, kaimih taengla hlaikan dingdoeng ham khaw coeng pawh,’ a ti nah.
Ban da wannan duka ma, tsakaninmu da kai, akwai wani babban rami da aka yi, yadda waɗanda suke son ƙetarewa daga nan zuwa wurinku, ba za su iya ba, kuma ba mai iya ƙetarewa daga wurinku zuwa wurinmu.’
27 Te phoeiah, 'A pa namah ni kan hloep. Te dongah anih te a pa im la tueih mai.
“Ya amsa ya ce, ‘To, ina roƙonka, ya uba, ka aiki Lazarus zuwa gidan mahaifina,
28 Manuca panga ka khueh dongah amih te uen mai saeh. Te daengah ni amih khaw hekah nganboh hmuen la ha pawk uh pawt eh?,’ a ti nah.
gama ina da’yan’uwana biyar maza. Bari yă ba su gargaɗi, don kada su ma su zo wurin nan mai azaba.’
29 Tedae Abraham loh, 'Moses neh tonghma te a khueh uh ta, amih taengah hnatun uh saeh,’ a ti nah.
“Ibrahim ya amsa ya ce, ‘Suna da Musa da Annabawa, ai, sai su saurare su.’
30 Tedae te long te, 'Moenih, a pa Abraham, aka duek tangtae pakhat loh amih te paan koinih yut uh ni,’ a ti nah.
“Sai ya ce, ‘A’a, ya uba, Ibrahim, in dai wani ya tashi daga matattu ya je wurinsu, za su tuba.’
31 Tedae anih te, 'Moses neh tonghma rhoek kah olthui te a hnatun uh pawt atah, duek khui lamkah khat khat thoo cakhaw ngaitang mahpawh,’ a ti nah,” a ti.
“Amma ya ce masa, ‘In ba su saurari Musa da Annabawa ba, kai, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su saurare shi ba.’”

< Luka 16 >