< Thothuengnah 19 >
1 Moses te BOEIPA loh a voek tih,
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 “Israel ca rhoek rhaengpuei boeih te voek lamtah thui pah. Na Pathen BOEIPA kamah he ka cim dongah a cim la om uh.
“Yi wa taron jama’ar Isra’ila gaba ɗaya magana, ka ce musu, ‘Ku zama masu tsarki, domin Ni, Ubangiji Allahnku, mai tsarki ne.
3 Hlang boeih loh a manu neh a napa te rhih lamtah ka Sabbath khaw tuem uh. Kai tah na BOEIPA Pathen.
“‘Dole kowannenku yă girmama mahaifiyarsa da mahaifinsa, dole kuma ku kiyaye Asabbacina. Ni ne Ubangiji Allahnku.
4 Mueirhol rhoek taengla hooi uh boeh. Mueihlawn pathen rhoek khaw namamih ham saii uh boeh. Kai tah na Pathen BOEIPA ni.
“‘Kada ku juyo ga gumaka, ko ku yi wa kanku allolin da aka yi zubi da ƙarfe. Ni ne Ubangiji Allahnku.
5 BOEIPA taengah rhoepnah hmueih na nawn vaengah khaw nangmih taengah kolonah la nawn uh.
“‘Sa’ad da kuka miƙa hadaya ta salama ga Ubangiji, ku miƙa ta yadda za tă karɓu a madadinku.
6 Na hmueih te amah khohnin neh a vuen ah ca. Tedae a thum hnin duela a coih atah hmai neh hoeh saeh.
Za a ci ta a ranar da kuka miƙa ta, ko kuwa a kashegarin; duk abin da ya rage har kwana ta uku dole a ƙone shi.
7 A thum hnin ah dikyik dikyak te koep a caak la a caak atah anih te moeithen mahpawh.
In aka ci ta a rana ta uku, marar tsabta ce, ba kuma za a karɓe ta ba.
8 Te te aka ca loh BOEIPA kah a cimcaihnah te a poeih dongah amah kathaesainah te phuei saeh. Tekah hlanghing te a pilnam lamloh hnawt saeh.
Duk wanda ya ci ta zai zama da laifi domin ya ƙazantar da abin da yake da tsarki ga Ubangiji, dole a raba mutumin nan da mutanensa.
9 Na khohmuen kah cang na ah uh vaengah khaw na lo saa te boeih at boel lamtah na cangvuei kah a mo khaw boeih yoep boeh.
“‘Sa’ad da kuka yi girbin amfanin gonarku, kada ku girbe har zuwa gefen gonar, ko ku yi kalan girbinku.
10 Na misur khaw boeih yun boel lamtah na misur mo te koep rhut boeh. Te tah mangdaeng ham neh yinlai ham hnoo pah. Kai tah nangmih kah BOEIPA Pathen ni.
Kada ku koma gonar inabinku kuna kala, ko ku tattara’ya’yan inabin da suka fāffāɗi. Ku bar su domin matalauta da kuma baƙi. Ni ne Ubangiji Allahnku.
11 Huen uh boeh. Basa uh boeh. Hlang khat neh khat loh a imben taengah rhilat uh boeh.
“‘Kada ku yi sata. “‘Kada ku yi ƙarya. “‘Kada ku ruɗe juna.
12 Kai ming neh a honghi te toemngam uh boeh kai BOEIPA na Pathen ming he na poeih uh ve.
“‘Kada ku rantse bisa ƙarya da sunana, ta haka har ku ƙasƙantar da sunan Allahnku. Ni ne Ubangiji.
13 Na hui te hnaemtaek boeh, rheth khaw rheth boeh. Kutloh kah thaphu te namah taengah mincang duela rhaeh sak boeh.
“‘Kada ku zalunci maƙwabcinku, ko ku yi masa ƙwace. “‘Kada ku riƙe albashin ma’aikaci yă kwana.
14 Hnapang te tap boeh, mikdael hmai ah hmuitoel khueh boeh. Na Pathen te rhih lah. Kai tah BOEIPA ni.
“‘Kada ku zagi kurma, ko ku sa abin tuntuɓe a gaban makaho, amma ku ji tsoron Allahnku. Ni ne Ubangiji.
15 Tiktamnah te dumlai la saii uh boeh. tattloel maelhmai khaw dan uh boeh, hlanglen maelhmai khaw hiin uh boeh. Na imben kah lai te duengnah neh tloek uh.
“‘Kada ku yi rashin adalci cikin shari’a; kada ku nuna sonkai ga matalauci, ko ku goyi bayan mai arziki, amma ku shari’anta maƙwabci cikin gaskiya.
16 Na pilnam taengah caemtuh ham dongpoeng boeh, na hui kah a thii te pai thil boeh. Kai tah BOEIPA ni.
“‘Kada ku yi ta yawo kuna yaɗa ƙarya a cikin mutanenku. “‘Kada ku yi wani abin da zai sa ran maƙwabcinku cikin hatsari. Ni ne Ubangiji.
17 Na manuca te na thin neh hmuhuet boeh. Na tluung tueng atah na imben khaw tluung lamtah anih kah tholhnah te tah rhooi boeh.
“‘Kada ka yi ƙiyayyar ɗan’uwanka a zuciya. Ka tsawata wa maƙwabcinka da gaske don kada ka sami rabo cikin laifinsa.
18 Na pilnam koca taengah phulo boel lamtah lunguen boeh. Tedae na hui te namah pum bangla lungnah. Kai tah BOEIPA ni.
“‘Kada ka nemi yin ramuwa, ko ka riƙe wani cikin mutanenka a zuciya, amma ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka. Ni ne Ubangiji.
19 Ka khosing he ngaithuen uh, na rhamsa khaw a coom neh kui sak boeh. Na lo ah cangti aka coom tuh boeh. Himbai khaw a coom la a yaep te na pum dongah khueh boeh.
“‘Ku kiyaye farillaina. “‘Kada ku sa dabbobin da ba iri ɗaya ba su yi barbara. “‘Kada ku yi shuki iri biyu a gonarku. “‘Kada ku sa rigar da aka saƙa da yadi iri biyu.
20 Hlang khat khat loh huta taengah yalh tih yangtui a hlah phoeiah hlang kah salnu te a veet mai ni. Te vaengah a lat ham dae lat uh pawt tih poenghalnah a paek pawt atah huta te lai la om cakhaw hlang hoeng la a om pawt dongah duek sak uh boel saeh.
“‘In wani ya kwana da mace wadda take baiwa, wadda aka yi wa wani alkawari amma bai fanshe ta ba, ko kuwa ba a’yantar da ita ba, dole a yi hukuncin da ya dace. Duk da haka ba za a kashe su ba, domin ba a’yantar da ita ba.
21 Tedae tongpa loh hmaithennah tutal te tingtunnah dap thohka kah BOEIPA taengah hmaithennah la khuen saeh.
Dole mutumin da ya kwana da ita yă kawo rago a ƙofar Tentin Sujada domin hadaya don laifi ga Ubangiji.
22 Tongpa khaw tholhnah neh lai a hmuh coeng dongah amah ham hmaithennah tutal neh BOEIPA mikhmuh ah khosoih loh dawth pah saeh. Te vaengah anih te tholhnah neh a laihmuh khui lamloh khodawkngai saeh.
Da ragon hadaya don laifin ne firist zai yi kafara saboda mutumin a gaban Ubangiji saboda zunubin da ya yi, za a kuwa gafarta zunubinsa.
23 Khohmuen la na kun uh tih caak ok kung khat khat na ling uh vaengah a thaih te yahhmui rhet banghui la a muel la ca boeh kum thum om sak dae.
“‘Sa’ad da kuka shiga ƙasar kuka kuma shuka kowane irin itace mai’ya’ya na ci, ku ɗauki’ya’yan itatuwan nan a matsayi an hana ku ci. Shekara uku za ku ɗauka a matsayi an hana ku, ba za ku ci su ba.
24 A kum li dongkah a thaih boeih te tah BOEIPA taengah cangkoeinah buhcim la om saeh.
A shekara ta huɗu, dukan’ya’yansu za su zama tsarkakakku, hadaya ta yabo ga Ubangiji.
25 Tedae a kum nga dongkah a thaih te ca uh lamtah a vuei khaw nangmih ham tomthap saeh. Kai tah nangmih kah Pathen BOEIPA ni.
Amma a shekara ta biyar, za ku iya cin’ya’yan itatuwan. Ta haka girbinku zai ƙaru. Ni ne Ubangiji Allahnku.
26 Thii te ca uh boeh, lungso uh boeh, kutyaek khaw so uh boeh.
“‘Kada ku ci wani abinci tare da jini a cikinsa. “‘Kada ku yi duba ko sihiri.
27 Na lu kah baengki te rhuep uh boeh. Na hmuimul ngalh ngalh kuet uh boeh.
“‘Ba za ka aske gefe-gefe na gashin kanka ba, ko ku aske gemunku.
28 Hinglu ham namah saa te a boenahhma khueh uh boeh. Na pum dongah mangthun ngo khaw khueh uh boeh. Kai tah BOEIPA ni.
“‘Kada ku tsattsaga jikunanku saboda matattu, ba kuwa za ku yi wa kanku zāne-zāne a jiki ba. Ni ne Ubangiji.
29 Cukhalh dongah na tanu te poeih uh boeih. Te daengah ni khohmuen loh cukhalh pawt vetih khohmuen ah khonuen rhamtat a baetawt pawt eh.
“‘Kada ka ƙasƙantar da’yarka ta wurin mai da ita karuwa, in ba haka ba ƙasar za tă juya ga karuwanci tă kuma cika da mugunta.
30 Kai kah Sabbath he ngaithuen uh lamtah ka rhokso khaw rhih uh. Kai tah BOEIPA ni.
“‘Ku kiyaye Asabbacina, ku kuma girmama wuri mai tsarkina. Ni ne Ubangiji.
31 Nangmih aka poeih ham rhaitonghma taengla hooi uh boeh. Hnam khaw tlap uh boeh. Kai tah nangmih kah Pathen BOEIPA ni.
“‘Kada ku juya ga masu duba, ko ku nemi shawarar bokaye, gama za ku ƙazantu ta wurinsu. Ni ne Ubangiji Allahnku.
32 Sampok hmai ah thoh pah lamtah patong maelhmai hiin lah. Te phoeiah na Pathen khaw rhih lah. Kai tah BOEIPA ni.
“‘Ku miƙe tsaye a gaban tsofaffi, ku nuna bangirma ga waɗanda suka tsufa, ku kuma girmama Allahnku. Ni ne Ubangiji.
33 Na khohmuen ah aka bakuep yinlai te vuelvaek boeh.
“‘Sa’ad da baƙo yana zama tare da ku a ƙasarku, kada ku wulaƙanta shi.
34 Nangmih taengah aka bakuep yinlai te namamih lamkah mupoe bangla om van saeh. Egypt kho ah yinlai la na om uh van dongah anih te namah pum bangla lungnah. Kai tah na Pathen BOEIPA ni.
Dole ku ɗauki baƙon da yake zama tare da ku kamar haifaffe ɗan ƙasa. Ku ƙaunace shi kamar kanku, gama dā ku ma baƙi ne a Masar. Ni ne Ubangiji Allahnku.
35 Laitloeknah dongkah cungnueh ham, a khiing ham neh khoe ham dumlai la saii boeh.
“‘Kada ku yi amfani da mudun ƙarya sa’ad da kuke awon tsawo, nauyi, ko yawan abu.
36 Nangmih taengah duengnah cooi, duengnah coilung, duengnah cangnoek, neh duengnah bunang mah dawk om saeh. Kai tah Egypt kho lamkah nangmih aka khuen na Pathen BOEIPA ni.
Ku yi amfani da ma’auni na gaskiya da mudu na gaskiya, da kuma magwaji na gaskiya. Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar.
37 Ka khosing boeih te ngaithuen uh lamtah ka laitloeknah boeih te vai uh lah. Kai tah BOEIPA ni,” a ti nah.
“‘Ku kiyaye dukan farillaina da kuma dukan dokokina, ku kuma bi su. Ni ne Ubangiji.’”