< Joba 35 >
1 Elihu loh koep a doo tih,
Sai Elihu ya ce,
2 “'Patheni lakah kamah duengnah ngai,’ na ti te tiktamnah la na poek a te?
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3 'Ka tholhnah lamloh nang hamla balae a hmaiben tih balae a hoeikhang,’ na ti.
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
4 Namah neh na taengkah na hui rhoek kah olthui te ka thuung eh.
“Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
5 Vaan ke paelki lamtah hmu van lah. Nang lakah aka sang khomong ke dan lah.
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6 Na tholh koinih amah te metlam a ben eh? Na boekoeknah pungtai koinih amah taengah balae a saii eh.
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7 Na tang atah amah taengah balae na paek? Na kut lamloh balae a loh?
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8 Nang bang, na halangnah khaw hlang ham tih na duengnah khaw hlang capa ham ni.
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
9 Hnaemtaeknah cungkuem hmuiah aka tlung bantha lamloh bombih hamla pang uh.
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10 Tedae, “Kai aka saii tih khoyin ah laa aka pae Pathen te ta?
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11 Diklai rhamsa lakah mamih n'cang puei tih vaan kah vaa lakah mamih n'cueih sak,’ a ti moenih.
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12 Pang uh pahoi cakhaw boethae rhoek kah hoemdamnah hmai ah tah a doo moenih.
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
13 Patheni loh a poeyoek la hnatun pawt tih Tlungthang long khaw a hmuhming moenih.
Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
14 A hmuhming pawt tih na thui vaeng aisat, dumlai pataeng amah mikhmuh ah a pha dongah amah mah rhingda laeh.
Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
15 Tedae a thintoek te cawh voel pawt oeh coeng tih halangnah te khaw ming voel pawh.
Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
16 Job loh a honghi la a ka a ang tih mingnah om pawt ah a olthui yet,” a ti.
Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”