< Joba 31 >
1 Paipi te ka mik neh ka saii dongah me tlam lae oila te ka yakming eh?
“Na yi alkawari da idanuna kada su dubi budurwa da muguwar sha’awa.
2 A so lamkah Pathen khoyo neh hmuensang lamkah Tlungthang rho te menim?
Gama mene ne rabon mutum daga Allah a sama, gādonsa daga Maɗaukaki a sama?
3 Boethae ham rhainah neh boethae aka saii ham yoethaenah moenih a?
Ba masifa ba ne domin mugaye, hallaka kuma ga waɗanda suka yi ba daidai ba?
4 Amah loh ka longpuei a hmuh tih ka khokan boeih he a tae moenih a?
Bai ga hanyoyina ba ne bai ƙirga kowace takawata ba?
5 A poeyoek taengah ka pongpa tih ka kho loh a hlangthai palat taengla a tawn uh atah,
“In da na yi tafiya cikin rashin gaskiya ko kuma ƙafata ta yi sauri zuwa yin ƙarya,
6 Duengnah cooi dongah kai n'khiing saeh lamtah Pathen loh ka muelhtuetnah ming saeh.
Bari Allah yă auna a kan ma’auni na gaskiya zai kuma san cewa ni marar laifi ne.
7 Longpuei lamloh ka khokan a buung atah, ka mik hnukah ka lungbuei cet tih ka kut dongah a lolhmaih a kap atah,
In takawata ta kauce daga hanya, in zuciyata ta bi abin da idanuna ke so, ko kuma in hannuwana suna da laifi;
8 ka soem vaengah a tloe loh ca saeh lamtah ka cadil rhoek te ha uh saeh.
bari waɗansu su ci abin da na shuka, kuma bari a tuge amfanin gonata.
9 Huta loh ka lungbuei a hlae tih ka hui kah thohka ah ka rhongngol atah,
“In sha’awar mace ya shiga mini zuciya, ko kuma na laɓe a ƙofar maƙwabcina,
10 Ka yuu loh a tloe la kuelh saeh lamtah a taengah hlang tloe bakop mai saeh.
sai matata ta niƙa hatsin wani kuma waɗansu maza su kwana da ita.
11 Te dongah te khonuen rhamtat neh te te thaesainah rhokhan ni.
Gama wannan zai zama abin kunya, zunubin da za a yi shari’a a kai.
12 Te hmai loh Abaddon duela a hlawp tih ka cangvuei te boeih ha.
Wuta ce take ƙuna har ta hallakar; za tă cinye saiwar abin da na shuka ƙurmus.
13 Ka salpa neh ka salnu loh kai taengah a tuituk vaengah tiktamnah ka hnawt atah,
“In da na danne wa bayina maza da mata hakkinsu, sa’ad da suke da damuwa da ni,
14 Pathen a thoh vaengah balae ka saii vetih n'hip vaengah amah te metlam ol ka mael eh?
me zan yi lokacin da Allah ya tuhume ni? Me zan ce lokacin da ya tambaye ni?
15 Bungko khuiah kai aka saii loh anih a saii moenih a? Kaimih he bung khuiah pakhat la n'cuen sak.
Shi wanda ya yi ni a cikin uwata ba shi ne ya yi su ba? Ba shi ne ya yi mu a cikin uwayenmu ba?
16 tattloel kah kongaih te ka hloh pah tih nuhmai mik te ka khah sak koinih,
“In na hana wa matalauta abin da suke so, ko kuma in sa idanun gwauruwa su yi nauyi don kuka,
17 Kamah buhkam te kamah bueng loh ka caak tih cadah loh ca pawt koinih,
in na ajiye burodina don kaina kaɗai, ban kuwa ba wa marayu abinci sa’ad da suke jin yunwa,
18 Ka camoe lamloh napa bangla ka taengah pantai tih nuhmai khaw a nu bung lamloh ka mawt.
amma tun suna tasowa na lura da su, kamar yadda mahaifi zai lura da ɗa, kuma tun da aka haife ni ina lura da gwauruwa.
19 Pueinak mueh tih himbai tling la aka milh khodaeng te ka hmuh mai tih,
In da na ga wani yana mutuwa don rashin sutura, ko wani mai bukata da ba shi da riga,
20 A pumpu, a pumpu ah kai n'uem uh vaengah ka tu mul neh ka hlung pawt mai koinih,
kuma zuciyarsa ba tă gode mini ba don na yi masa sutura da gashin tumakina,
21 Vongka ah kai bomkung te ka hmuh vaengah ka kut he cadah soah ka ka thueng atah,
in na ɗaga hannuna don in cuci maraya, domin na san in na faɗa za a ji ni a wurin masu shari’a,
22 ka laengpang he a hnuk lamloh rhul saeh lamtah ka ban a cung dong lamloh tlawt mai saeh.
bari hannuna yă guntule daga kafaɗata, bari yă tsinke daga inda aka haɗa shi.
23 Pathen taengkah rhainah te kai ham ka birhihnah la a om dongah a boeimangnah te ka noeng moenih.
Gama ina jin tsoron hallaka daga Allah, kuma domin tsoron ɗaukakarsa ba zan iya yin waɗannan abubuwa ba.
24 Sui te ka uepnah la ka khueh tih sui cilh te ka pangtungnah la ka thui koinih,
“In na dogara ga zinariya ko kuma na ce wa zallan zinariya, ‘Gare ki nake dogara,’
25 Ka thadueng len tih ka kut loh a khuet la a hmuh dongah ka kokhahnah atah,
in na yi fahariya don yawan dukiyata, arzikin da hannuwana suka samu.
26 Vangnah dongah a thangthen tih hla vang a thoeih te ka hmuh vaengah,
In na dubi rana cikin haskenta, ko kuma wata yana tafiyarsa,
27 ka lungbuei he yinhnuk ah hloih tih ka kut loh ka ka te mok koinih.
zuciyata ta jarrabtu gare su a ɓoye, hannuna kuma ya sumbace su.
28 He khaw a so kah Pathen taengah ka basa la om vetih thaesainah lai la om ni.
Waɗannan ma za su zama zunubin da za a shari’anta ke nan don zai zama na yi wa Allah na sama rashin aminci.
29 Ka lunguet kah yoethaenah dongah ka kohoe tih yoethae loh anih taengla a thoeng te ka haenghang puei atah,
“In na yi murna domin mugun abu ya faru da maƙiyina; ko kuma domin wahala ta same shi,
30 A hinglu te thaephoeinah neh hoe hamla ka ka he laihmu la ka khueh aih moenih.
ban bar bakina yă yi zunubi ta wurin la’anta shi ba,
31 Ka dap kah hlang rhoek loh, “U long nim a maeh te a cung pawt la a paek eh?” a ti uh moenih a?
in mutanen gidana ba su taɓa cewa, ‘Wane ne bai ƙoshi da naman Ayuba ba?’
32 Ka thohkhaih kah yinlai te caehlong ka ong pah tih vongvoel ah a rhaeh moenih.
Ba baƙon da ya taɓa kwana a titi, gama koyaushe ƙofata tana buɗe domin matafiya,
33 Hlang bangla ka boekoeknah ka dah tih, kai kathaesainah he ka thindang ah ka det mai akhaw,
in na ɓoye zunubina yadda mutane suke yi, ta wurin ɓoye laifina a cikin zuciyata,
34 hlangping te yet taengah ka sarhing tih huiko kah nueihbu loh kai n'rhihyawp sak. Te dongah ka kuemsuem tih thohka la ka moe pawh.
domin ina tsoron taron mutane kuma ina tsoron wulaƙancin da dangina za su yi mini, sai na yi shiru kuma ban fita waje ba.
35 Kai taengkah aka hnatun la kamah taengah u long nim m'paek lah mako? Ka kutha he Tlungthang loh kai n'doo saeh lamtah ka tuituknah he hlang loh cabu la daek saeh.
(“Kash, da ina da wanda zai ji ni! Na sa hannu ga abin da na faɗa don kāre kaina, bari Maɗaukaki yă amsa mini; bari mai tuhumata da laifi yă yi ƙarata a rubuce.
36 Te te ka laengpang ah ka koh vetih te te ka soah rhuisam la ka laikoeinah het mahpawt nim?
Ba shakka sai in ɗora a kafaɗata, zan aza a kaina kamar rawani.
37 Ka khokan tarhing la a taengah ka puen lah vetih anih te rhaengsang bangla ka paan lah mako.
Zan ba shi lissafin duk abin da na taɓa yi; zan zo gabansa kamar ɗan sarki.)
38 Ka khohmuen loh kai m'pang thil tih a kong te rhenten rhap koinih,
“In ƙasata tana kuka da ni kunyoyinta duk sun cika da hawaye,
39 A thadueng te tangka mueh la ka caak tih a kungmah kah hinglu ka yawn sak atah,
in na kwashe amfaninta ban biya ba ko kuma na kashe masu ita,
40 Cang yueng la mutlo hling, cangtun yueng la saeldol khaw poe saeh,” a ti. Job kah ol bawt coeng.
bari ƙaya ta fito a maimakon alkama ciyawa kuma a maimakon sha’ir.” Maganar Ayuba ta ƙare.