< Isaiah 27 >

1 Tekah khohnin ah tah BOEIPA loh a cunghang aka ning tih aka len neh aka tlungluen neh Leviathan rhul aka yingyet khaw, Leviathan rhul kawl khaw a cawh ni. Te vaengah tuipuei kah tuihnam te khaw a ngawn ni.
A wannan rana, Ubangiji zai yi hukunci da takobi, takobinsa mai tsanani, mai ƙarfi da kuma mai muguwar ɓarna, zai hukunta dodon ruwa macijin nan da ya kanannaɗe, dodon ruwa macijin nan mai murɗewa; zai kashe dodon nan na teku.
2 Tekah khohnin ah tah naidoeh misurdum te doo laeh.
A wannan rana, “Ku rera game da gonar inabi mai ba da’ya’ya ku ce
3 BOEIPA kamah loh te ka kueinah tih mikhaptok ah ka suep. Te te khoyin loh cawh ve ka ti dongah khothaih ah ka kueinah.
Ni, Ubangiji na lura da ita; na yi ta yin mata banruwa. Na yi tsaronta dare da rana don kada wani yă yi mata ɓarna.
4 Kosi he kai taengah om pawh. Caemtloek vaengkah lota hling kai taengah aka pae te unim? Te te cuk thil vetih rhenten ka hlup mako.
Ban yi fushi ba. Da a ce ƙayayyuwa da sarƙaƙƙiya ne suke kalubalanta na mana! Zan fita in yi yaƙi da su; da na sa musu wuta duka.
5 Te cakhaw ka lunghim te hangdang thil saeh lamtah kamah taengah rhoepnah saii saeh, kamah taengah rhoepnah saii saeh.
Ko kuma bari su zo wurina don mafaka; bari su yi sulhu da ni, I, bari su yi sulhu da ni.”
6 A yung a hlak tue a pha vaengah Jakob te khooi ni. Te vaengah Israel khaw saihnim vetih a thaih loh lunglai ah baetawt ni.
A kwanaki masu zuwa Yaƙub zai yi saiwa, Isra’ila zai yi toho ya kuma yi fure ya cika dukan duniya da’ya’ya.
7 Hmasoe banglam nim anih te a boh khaw a boh aih? Ngawnnah banglam nim a ngawn khaw a ngawn aih.
Ubangiji ya buge shi kamar yadda ya bugi waɗanda suka buge shi? An kashe shi kamar yadda aka kashe waɗanda suka kashe shi?
8 A rhimong la tueih ham na mah coeng. A hil neh khothaih kanghawn bangla khak a haek.
Ta wurin yaƙi da zaman bauta ka hukunta shi, da tsananin tsawa kuma ka kore shi, kamar a ranar da iskar gabas ta hura.
9 Te dongah he nen ni Jakob kathaesainah a dawth pah vetih a tholh kah a thaih boeih he a khoe pa eh. Te vaengah hmueihtuk kah lungto boeih te lungbok lung bangla a khueh ni. Asherah neh bunglawn a dae pah vetih te thoo voel mahpawh.
A ta haka fa, za a yi kafarar laifin Yaƙub, wannan kuma zai zama cikakken amfanin kau da zunubinsa. Sa’ad da ya niƙa duwatsun bagade suka zama kamar allin da aka farfashe kucu-kucu, har ba sauran ginshiƙan Ashera ko bagadan ƙona turare da za a bari a tsaye.
10 Khopuei cakrhuet tolkhoeng bueng te a hlah tih, khosoek bangla a hnoo. Vaito ca loh hnap a luem thil tih pahoi a kol thil vaengah tah a boe khaw a thok sak.
Birni mai katanga ya zama kufai, yasasshen mazauni, an yashe shi kamar hamada; a can’yan maruƙa suke kiwo, a can suke kwance; sun kakkaɓe rassanta ƙaf.
11 A vuei aka rhae he a khaem uh. Huta ha pawk vaengah te a tok uh dae pilnam kah yakmingnah om pawh. Te dongah anih aka saii loh anih a haidam tih anih aka saii loh anih te rhen pawh.
Sa’ad da rassanta suka bushe, sai su kakkarye su mata kuma su zo su yi itacen wuta da su. Gama mutane ne marar azanci; saboda haka Mahaliccinsu bai ji tausayinsu ba, Mahaliccinsu bai nuna musu jinƙai ba.
12 Tekah khohnin a pha vaengah tuiva lamloh Egypt soklong duela cangmo te BOEIPA loh a boh ni. Nangmih Israel ca rhoek te pakhat phoeiah pakhat n'yoep ni.
A wannan rana Ubangiji zai tankaɗe daga Yuferites mai gudu zuwa Rafin Masar, ku kuma, ya Isra’ilawa, za a tattara ku ɗaya-ɗaya.
13 Tekah khohnin a pha vaengah tuki a len te a ueng vetih Assyria khohmuen ah aka milh khaw ha pawk uh ni. Egypt kho kah a heh rhoek loh Jerusalem kah tlang cim dongah BOEIPA a bawk uh ni.
Kuma a wannan rana zai busa ƙaho mai kāra sosai. Waɗanda suke mutuwa a Assuriya da kuma waɗanda aka kai zaman bauta a Masar za su zo su kuma yi wa Ubangiji sujada a dutse mai tsarki a Urushalima.

< Isaiah 27 >