< Ephisa 2 >
1 Nangmih khaw tholhdalhnah neh na tholhnah ah aka duek la na om uh.
Amma da ku matattu ne cikin zunubanku da laifofinku.
2 Hnukbuet ah khaw ta kumhal kah Diklai khosing neh yilh dongkah saithainah boei banglam ni te dongah te na pongpa uh. Althanah kah a ca rhoek te a khuiah mueihla a tueng pah coeng. (aiōn )
A cikinsu kuka yi rayuwa bisa ga al'amuran duniyan nan. Kuka biye wa mai sarautar ikokin sararin sama, wannan ruhun ne da ke aiki cikin kangararrun 'ya'ya. (aiōn )
3 Hnukbuet ah mamih boeih khaw pumsa hoehhamnah neh amih taengah kho n'sak uh. Pumsa neh kopoek kah kongaih te n'saii uh dongah a tloe rhoek kah a coengnah bangla kosi kah ca rhoek la n'om uh.
Da can dukanmu muna cikin wadannan marasa bada gaskiya. Muka biye wa mugun burin jikinmu. Muna aikata halin mutuntaka da na tunaninmu. Bisa ga dabi'a 'ya'ya ne wadanda sun cancanci fushin Allah, kamar wadansu.
4 Tedae rhennah neh kuirhang la aka om Pathen tah a lungnah a cungkuem dongah ni mamih n'lungnah.
Amma Allah mai yalwar jinkai ne, sabili da matukar kauna da ya kaunace mu.
5 Mamih he tholhdalhnah ah duek la aka om rhoek pataeng Khrih neh n'thoh sak tih lungvatnah lamloh khang la na om uh coeng.
Sa'anda muke matattu cikin zunubai, ya kawo mu cikin sabon rai tare da Almasihu. Ta wurin alheri aka cece mu.
6 Amah neh n'thoh tih Khrih Jesuh rhangneh vaan ah n'ngoltun sak.
Allah ya tashe mu tare ya kuma sa muka zauna tare a matsayi guda cikin Almasihu Yesu.
7 Te daengah ni Khrih Jesuh lamloh mamih taengah rhennah neh aka thoeng ham a lungvatnah khuehtawn te a baetawt la kumhal ah a tueng eh. (aiōn )
Ya yi wannan domin a zamanai masu zuwa ya nuna mana matukar yalwar arzikin alherinsa ta wurin Yesu. Yana nuna mana wannan ta wurin alherinsa. (aiōn )
8 Lungvatnah neh tangnah lamloh khang la na om uh coeng. Te te namamih kah moenih Pathen kah kutdoe ni.
Domin ta wurin alheri aka cece ku ta wurin bangaskiya, wannan ba daga gare ku ba ne, kyauta ce ta Allah.
9 Khoboe kah moenih. Te dongah pakhat khaw hoemdam boel saeh.
Ba daga ayyuka ba, Saboda wannan dalili kada kowa ya yi fahariya.
10 Mamih tah Jesuh Khrih ah a suen a kutngo la n'om uh. Tekah khoboe then te Pathen loh a hmoel pai tih ni a soah m'pongpa pai eh.
Gama mu aikin hannuwansa ne, halitattu cikin Almasihu Yesu domin mu yi kyawawan ayyuka, wadanda tun da Allah ya tanada, mu yi rayuwa a cikinsu.
11 Te dongah pumsa ah nangmih namtom loh hnukbuet kah te poek uh. Pumdul la a khue rhoek tah pumsa neh kutsai lamloh yahvinrhetnah te ni a thui.
Saboda haka ku tuna da ku al'ummai ne a dabi'ar jiki. Ana kiranku “marasa kaciya”, abin da ake kira kaciya cikin jiki wadda hannayen mutane ke yi.
12 Te vaeng tue ah Khrih mueh la na om uh te ta. Israel kah khokung khomah te na hai uh tih olkhueh kah paipi te na kholong takuh. Ngaiuepnah om pawt bangla Diklai ah na dalrha uh.
Gama a lokacin nan a rabe kuke da Almasihu. Ku bare ne ga mutanen Isra'ila. Ku baki ne ga wa'adodi na al'kawarai. Ba ku da tabbaci a kan gobe. Ba ku da Allah a cikin duniya.
13 Tedae nangmih hnukbuet kah Khrih Jesuh ah lakhla la aka om te Khrih thii dong lamloh rhep na om uh coeng.
Amma yanzu a cikin Almasihu Yesu ku da da kuke nesa da Allah, an kawo ku kusa da shi ta wurin jinin Almasihu.
14 Amah tah mamih kah rhoepnah la om. Panit pakhat la aka saii amah loh a pumsa dongkah thunkha la aka om vongtung pangbueng te khaw a phil coeng.
Gama shine salamar mu. Domin ya mai da biyun daya. Cikin jikinsa ne ya rushe katangar gaba da ta raba mu da juna.
15 Oltloek dongkah olpaek kah olkhueng te a hmil coeng. Te daengah ni panit te amah ah hlang thai pakhat la a suen vetih rhoepnah khaw a saii pai eh.
Wato ya kawar da shari'a mai umarnai da sharudda, domin ya halitta sabon mutum daya a cikinsa. Yin haka ya kawo salama.
16 Te daengah ni thunkha te thinglam lamloh a ngawn vetih panit te Pathen taengah pum pakhat la a moeithen sak eh.
Ya yi haka domin ya sulhunta mutum biyu cikin jiki daya ga Allah ta wurin gicciye. Ta wurin gicciye ya kashe gabar da ke tsakaninsu.
17 Ha pawk vaengah lakhla kah nangmih taengah khaw rhoepnah, a yoei rhoek taengah khaw rhoepnah a phong.
Yesu ya zo ya yi maku shelar salama ku da kuke nesa da ku na kusa.
18 Amah lamloh pa taengah mueihla thikat neh boktlap la kunnah te n'dang uh.
Domin ta wurin Yesu dukanmu biyu cikin Ruhu daya muna da hanya zuwa wurin Uba.
19 Te dongah kholong neh yinlai la na om uh voel tangloeng pawh. Tedae hlangcim rhoek kah pilnam neh Pathen kah imkhuikho la na om uh coeng.
Sabo da haka yanzu ku al'ummai, ko daya, ba bare ba ne. Maimakon haka ku abokai ne tare da kebabbun Allah, abokan aiki.
20 Caeltueih rhoek neh tonghma rhoek kah khoengim te a tlingtlawn thil uh coeng tih Khrih Jesuh amah he imkil la om.
Wadanda an gina su bisa tushen manzanni da annabawa. Almasihu Yesu da kansa shine mafificin dutsen ginin.
21 Amah dongah im pum te kiba tih Boeipa ah bawkim cim la rhoeng.
A cikinsa dukan ginin ya hade tare, suna kuma girma kamar haikali cikin Ubangiji.
22 Nangmih khaw Mueihla ah Khrih amah dongah Pathen kah khosaknah hmuen la n'dun.
A cikinsa ne kuma ake gina ku gaba daya kun zama mazaunin Allah a cikin Ruhu.