< Olrhaepnah 18 >
1 Israel taengkah khoyo neh rho he Levi koca boeih lamkah Levi khosoih ham a om oeh pawt dongah BOEIPA kah hmaihlutnah te amah rho la ca uh van saeh.
Firistocin da suke Lawiyawa, tabbatacce dukan kabilar Lawi, ba za su sami rabo ko gādo tare da Isra’ila ba. Za su yi rayuwa a kan hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta ne, gama wannan ne gādonsu.
2 Te dongah a manuca lakli ah pataeng anih ham rho om pawt vetih anih taengkah a thui pah vanbangla BOEIPA amah ni anih kah rho la aka om coeng.
Ba za su sami gādo a cikin’yan’uwansu ba; Ubangiji ne gādonsu, kamar yadda ya yi musu alkawari.
3 Pilnam loh hmueih la a ngawn te khosoih rhoek kah hamsum la om vetih vaito khaw, tu khaw a laeng, a kam neh a kotak te khosoih pae saeh.
To, ga rabon da jama’a za su ba firistoci daga hadayun da suka miƙa ta bijimi ne, ko ta tunkiya ce; sai su ba firistoci kafaɗar, kumatun, da kuma kayan cikin.
4 Na cangpai vueilue, misur thai a huem, na situi, tu mul tanglue te khaw na paek ni.
Za ku ba su nunan fari na hatsinku, da sabon ruwan inabinku, da manku, da kuma gashi na fari daga askin da kuka yi na tumakinku.
5 A hing tue khui boeih ah BOEIPA amah ming neh bibi la aka pai ham ni nang koca rhoek boeih khui lamloh anih koca rhoek tah BOEIPA na Pathen loh amah hut la a coelh.
Gama Ubangiji Allahnku ya zaɓe su da zuriyarsu daga cikin dukan kabilanku don su tsaya su yi hidima a cikin sunan Ubangiji har abada.
6 Levi pakhat loh na vongka khui lamloh puen uh coeng. Tedae BOEIPA hmuen tuek te a hinglu loh a hue tangkik vaengah a bakuep nah Israel kho khat khat la koep ha pawk atah,
Idan Balawe ya tashi daga wani garinku, wurin da yake da zama a Isra’ila, ya tafi a wurin da Ubangiji ya zaɓa, zai iya dawo a duk lokacin da ya ga dama.
7 BOEIPA mikhmuh ah aka pai a manuca Levi rhoek vanbangla BOEIPA na Pathen ming neh bibi saeh.
Zai iya yin hidima a cikin sunan Ubangiji Allahnsa kamar dukan sauran’yan’uwansa Lawiyawa waɗanda suke hidima a can, a gaban Ubangiji.
8 A napa taengkah hnoyoih om mai cakhaw khoyo tah khoyo bangla ca uh saeh.
Zai sami rabo daidai da sauran, ko da yake ya karɓi kuɗin mallaka na iyali da ya sayar.
9 BOEIPA na Pathen loh nang taengah m'paek khohmuen te na kun thil vaengah amih namtom rhoek kah tueilaehkoi te saii hamla cang boeh.
Sa’ad da kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, kada ku kwaikwayi hanyoyin banƙyama na al’ummai da suke can.
10 Hmai dongah a capa a canu aka thak, bihma aka bi, kutyaek aka so, lung aka so, hlang aka bi,
Kada a sami wani a cikinku da ya miƙa ɗansa, ko’yarsa a wuta, ko a sami mai duba, ko mai maita, ko mai fassara gaibi, ko mai sihiri,
11 Hlang hloih neh aka yok uh khaw, rhaitonghma aka dawt khaw, hnam neh hlang duek aka khue khaw na khuiah nuen boel saeh.
ko boka, ko mabiya, ko maye, ko mai sha’ani da matattu.
12 Te bang aka saii boeih te BOEIPA kah a tueilaehkoi tih te rhoek kah tueilaehkoi dong ah ni amih khaw BOEIPA na Pathen loh na mikhmuh lamkah a haek.
Duk wanda yake yin waɗannan abubuwa, shi abin ƙyama ne ga Ubangiji, saboda waɗannan abubuwa banƙyama ne kuwa Ubangiji Allahnku ya kori waɗancan al’ummai kafin ku.
13 BOEIPA na Pathen taengah a cuemthuek la na om ni.
Dole ku zama marasa zargi a gaban Ubangiji Allahnku.
14 Nang kah na huul namtom rhoek loh kutyaek aka so tih aka hma ol te hnatun uh cakhaw nang ham tah BOEIPA na Pathen loh a ngaih moenih.
Al’ummai da za ku kora sukan saurari waɗannan masu maita, ko masu duba. Amma ku, Ubangiji Allahnku bai yarda muku ku yi haka ba.
15 BOEIPA na Pathen loh namah khui lamkah na manuca tonghma, kai bang he nangmih ham a thoh bitni. Anih ol te hnatun uh.
Ubangiji Allahnku zai tayar muku da wani annabi kamar ni daga cikin’yan’uwanku. Dole ku saurare shi.
16 Horeb kah hlangping hnin vaengah BOEIPA na Pathen taengah boeih na dawt tih, “BOEIPA ka Pathen ol yaak hamla ng'khoep boel mai lamtah hmai puei he khaw m'hmuh sak voel boel mai. Te daengah ni ka duek pawt eh?,” na ti nah vanbangla,
Gama abin da kuka nema daga Ubangiji Allahnku ke nan a Horeb, a ranar taro, sa’ad da kuka ce, “Kada ka bari mu ji muryar Ubangiji Allahnmu, ko mu ƙara ganin wuta mai girma, in ba haka ba, za mu mutu.”
17 BOEIPA loh kai taengah, “A thui uh te thuem.
Sai Ubangiji ya ce mini, “Abin da suka faɗa yana da kyau.
18 Amih khuikah a manuca tonghma nang bang te ka thoh vetih a ka dongah ka ol ka khueh pah vaengah anih ka uen boeih te amih taengah a thui bitni.
Zan tayar musu da wani annabi kamar ka daga cikin’yan’uwansu; zan sa kalmomina a cikin bakinsa, zai kuma faɗa musu kome da na umarce shi.
19 Kai ming neh a thui kai kah olka te hnatun mueh la aka om hlang te tah kamah loh ka cae bitni.
Duk wanda bai saurari kalmomina da annabin nan yake magana da sunana ba, ni kaina zan nemi hakki a kan mutumin.
20 Tedae lokhak tih thui ham koi te anih ka uen pawt mai ah ka ming neh olka aka thui tonghma te khaw, a tloe pathen ming neh aka cal tonghma te duek saeh,” a ti.
Amma duk annabin da ya ɗauka cewa yana magana da sunana a kan wani abin da ban umarce shi ya faɗa ba, ko kuwa wani annabin da ya yi magana da sunan waɗansu alloli, dole a kashe shi.”
21 Tahae ah khaw na thin khuiah ngawn tah, “BOEIPA loh anih voek pawt koinih olka te metlamlae m'ming uh thai,” na ti mai ni.
Mai yiwuwa ku ce wa kanku, “Yaya za mu san cewa wannan saƙo ba Ubangiji ne ya faɗa ba?”
22 Tonghma pakhat long he BOEIPA ming neh a thui dae hno pakhat khaw coeng sak pawt tih a olka te a thaihtak pawt atah BOEIPA kah a thui moenih. Althanah neh aka cal tonghma tah a taengah bakuep pah boeh.
In abin da annabin ya furta da sunan Ubangiji bai faru ba, ko bai zama gaskiya ba, saƙo ne da Ubangiji bai faɗa ba ke nan. Wannan annabi ya yi rashin hankali ne kawai. Kada ku ji tsoronsa.