< Kolosa 1 >

1 Pathen kah kongaih dongah Jesuh Khrih kah caeltueih Paul neh manuca Timothy loh,
Bulus manzon Almasihu Yesu ta wurin nufin Allah da Timoti dan'uwanmu,
2 Kolosa kah hlangcim rhoek neh Khrih ah uepom manuca rhoek te kan yaak sak. Nangmih taengah a pa Pathen taengkah lungvatnah neh ngaimongnah om saeh.
zuwa ga masu bada gaskiya da amintattun 'yan'uwa cikin Almasihu da suke a Kolosi. Bari alheri da salama su kasance tare da ku daga wurin Allah Ubanmu.
3 Nangmih ham ka thangthui uh taitu tih mamih Boeipa Jesuh Khrih kah a napa Pathen te ng'uem uh.
Muna godiya ga Uban Ubangijinmu Yesu Kristi, kuma kullum muna addu'a dominku.
4 Jesuh Khrih ah nangmih kah tangnah neh hlangcim rhoek boeih taengah lungnah na khueh uh ka yaak te,
Mun ji bangaskiyar ku cikin Almasihu Yesu da kaunar da kuke da ita wa dukan kebabbu ga Allah.
5 vaan ah nangmih ham a tung ngaiuepnah rhangnen ni. Te tah nangmih taengla aka lo olthangthen kah oltak olka dongah na yaak uh coeng.
Kuna da kaunar nan domin bege na hakika ga abin da aka tanadar maku a sama. Kun riga kun ji game da begen nan na hakika maganar gaskiya da bishara,
6 Diklai pum ah khaw thaihtak la om tih a rhoeng vanbangla Pathen lungvatnah oltak la na yaak uh tih na ming uh khohnin vaeng lamloh nangmih khuiah khaw om van coeng.
wanda ta zo maku. Wannan bishara tana ba da yaya tana kuma hayayyafa da kuma girma a cikin dukan duniya. Tana yin haka a cikinku kuma tun ranar da kuka ji ta kun kuma yi koyi game da alherin Allah cikin gaskiya.
7 Hetah mamih kah sal puei neh thintlo Epaphras lamkah na yaak uh. Anih he nangmih ham Khrih kah uepom tueihyoeih ni.
Wannan itace bishara kamar yadda kuka koye ta a wurin Abafaras, kaunataccen abokin bautar mu, wanda ke amintacce mai hidimar Almasihu a madadin mu.
8 Amah loh nangmih kah lungnah, Mueihla dongkah te khaw mamih taengah a thuicaih.
Abafaras ya bayyana mana kaunarku a Ruhu.
9 Te dongah kaimih khaw ka yaak uh khohnin lamkah te nangmih ham thangthui tih ka bih te ka toeng uh pawh. Te daengah ni cueihnah cungkuem neh mueihla ah yakmingnah dongah a kongaih mingnah te na cung uh eh.
Saboda da wannan kauna, tun daga ranar da muka ji haka, ba mu fasa yi maku addu'a ba. Muna ta roko domin ku cika da sanin nufinsa cikin dukan hikima da fahimta ta ruhaniya.
10 A cungkuem dongah Boeipa kah kolo neh a tingtawk la pongpa sak ham, a cungkuem dongah bibi then neh thaihtak uh tih Pathen kah mingnah dongah rhoeng sak ham,
Muna ta addu'a domin ku yi tafiya da ta cancanci Ubangiji a kowace hanya da za ta faranta masa rai. Muna ta addu'a cewa za ku ba da 'ya'ya cikin kowanne aikin nagari kuma za ku yi girma cikin sanin Allah.
11 Amah thangpomnah dongkah thaomnah vanbangla uehnah neh thinsennah cungkuem dongla thaomnah boeih neh thaphoh sak ham ni.
Muna addu'a ku karfafa a cikin kowanne iyawa bisa ga ikon daukakarsa zuwa ga matukar jimrewa da hakuri.
12 Vangnah dongah hlangcim rhoek kah hmulung dongkah buham la nangmih aka saii a pa te omngaihnah neh uem uh.
Muna addu'a za ku yi godiyar farinciki ga Uban, wanda ya sa kuka samu rabo cikin gado na masu bangaskiya cikin haske.
13 Amah loh yinnah kah saithainah lamloh mamih n'hlawt tih a lungnah a Capa kah ram la m'puen sak coeng.
Ya kwato mu daga mulkin duhu ya kuma maishe mu ga mulkin kaunataccen Dansa.
14 Amah dongah tholh khodawkngainah, tlannah te n'dang uh.
Ta wurin Dan ne muka sami fansa, gafarar zunubai.
15 Anih tah hmuhmueh Pathen kah mueimae, suentae boeih kah camingomthang ni.
Dan shine surar Allah mara ganuwa. Shine farkon dukan hallitta.
16 Amah lamloh vaan neh diklai hmankah hmuhthai neh hmuhmueh boeih te a suen. Ngolkhoel khaw, taemrhainah khaw, boeilu rhoek khaw, saithainah khaw a cungkuem te amah loh amah ham a suen.
Domin ta wurinsa ne aka halicci dukan abubuwa, wadanda ke sama da wadanda ke duniya, masu ganuwa da marasa ganuwa. Ko kursiyai ko mulkoki ko sarautai ko ikoki, dukan abubuwa shi ya hallice su kuma dominsa.
17 Anih tah a cungkuem a om hlanah om tih cungkuem tah anih lamloh poe.
Ya kasance kafin dukan abubuwa, a cikinsa ne kuma komai yake hade.
18 Anih tah hlangboel pum kah a lu la om. Anih tah a tongnah neh duek khui lamloh camingomthang la om. Te daengah ni cungkuem dongah om vetih amah khaw a lamhma pai eh.
Kuma shine kan jikin, ikilisiya. Shine farko da kuma dan fari daga cikin matattu, don haka yana da wuri na fari a cikin dukan abubuwa.
19 Anih dongah a soepnah te boeih om sak ham neh anih rhangneh a cungkuem te amah taengah moeithen ham a lungtlun.
Domin Allah ya yi farinciki cewa dukan cikarsa ta kasance a cikinsa,
20 A thinglam dongkah thii rhangneh amah loh diklai dongkah neh vaan kah te khaw a moeithen.
kuma ya sulhunta kowanne abu zuwa gare shi ta wurin Dan. Allah ya kawo salama ta wurin jinin giciyensa. Allah ya sulhunta duka zuwa gare shi, ko abubuwan da ke duniya ko abubuwan da ke sama.
21 Hnukbuet ah nangmih te n'hai tih khoboe thae lamloh kopoek ah rhal la om.
Domin a da ku baki ne ga Allah, kuma makiyansa ne cikin zuciya da cikin mugun ayyuka.
22 Tedae nangmih te amah hmaiah hlangcim, cuemthuek neh cimbit la pai sak ham dueknah rhangneh a pumsa kah pum dongah a moeithen coeng.
Amma yanzu, ya sulhunta ku ta wurin mutuwarsa ta jiki. Ya yi haka domin ya mika ku tsarkakaku, marasa aibu da marasa abin zargi a gabansa,
23 Na oei tangnah te khak na sut van atah na yaak uh olthangthen kah ngaiuepnah lamloh nongcen uh boeh. Vaan hmuikah suentae boeih taengah a hoe coeng tih kai Paul tah a tueihyoeih la ka om.
idan kuka ci gaba cikin bangaskiya, kafaffu da tsayayyu, marasa kaucewa daga begen ku na hakika na bishara da kuka ji. Wannan itace bishara da aka yi wa kowanne halitaccen taliki a karkashin sama. Wannan itace bishara wadda ni, Bulus, na zama bawa.
24 Nangmih yueng la patangnah neh ka omngaih coeng. Amah pum yueng la ka pumsa dongah Khrih kah phacip phabaem lamloh vawtthoeknah te ka koei. Hlangboel tah amah pum ni.
Yanzu ina murna da wahala ta domin ku. A jikina cika abin da ya rage cikin wahalar Almasihu domin jikinsa wadda itace ikilisiya.
25 Kai tah te olthangthen kah tueihyoeih la ka om tih Pathen kah hnokhoemnah vanbangla Pathen kah olka te nangmih taengah tomthap ham kai m'paek coeng.
Saboda wannan ikilisiya na zama bawa, bisa ga haki da Allah ya ba ni domin ku, domin cika sakon Allah.
26 Olhuep te khosuen lamkah neh suentae lamkah a thuh coeng dae tahae atah a hlangcim rhoek ham a phoe pah. (aiōn g165)
Wannan shine asirin gaskiya da yake a boye shekara da shekaru da zamanai. Amma a yanzu an bayyana shi ga wadanda suka gaskanta da shi. (aiōn g165)
27 Pathen loh he namtom taengah olhuep kah thangpomnah khuehtawn te phoe ham a ngaih. Te thangpomnah dongkah ngaiuepnah tah nangmih khuiah aka om Khrih ni.
A gare su ne Allah ya so ya bayyana yalwar daukakar asirin gaskiyarsa a tsakanin al'ummai. Ya nuna Almasihu ne ke cikin ku, tabbacin daukaka mai zuwa.
28 Hlang tom aka rhalrhing sak tih cueihnah cungkuem neh hlang tom aka thuituen mamih loh amah kawng ni n'doek uh. Te daengah ni hlang boeih he Khrih ah lungcuei la m'pai sak eh.
Wannan shine wanda muke shella. Muna gargadar da kowanne mutum, muna kuma koyar da kowanne mutum tare da dukan hikima, don mu mika kowanne mutum cikakke cikin Almasihu.
29 Te ham khaw a bibi tarhing ah thakthae neh ka thingthuel dae ka khuiah thaomnah neh ha tueng.
Domin wannan nake aiki da himma bisa ga karfinsa da yake aiki a cikina da iko.

< Kolosa 1 >