< Caeltueih 20 >
1 Olpungnah a paa van neh hnukbang rhoek te Paul loh a tah tih a hloep. A toidal tih Makedonia ah caeh hamla suntla.
Bayan da rikici ya kare, Bulus ya aika a kira al'majiran, ya karfafa su. Sa'annan ya yi bankwana da su, ya tashi zai tafi Makidoniya.
2 Te rhoek pingpang a hil vaengah khaw amih te olka neh muep a thaphoh phoeiah Greek la pawk.
Bayan ya ratsa cikin lardunan yana yi wa masu bi gargadi sosai, sai ya zo kasar Helenawa.
3 Hla thum a om phoeiah Syria la kat ham cai dae Judah rhoek loh anih te mangtaengnah a khueh dongah Makedonia longah bal ham lungbuei om.
Sa'adda ya yi wata uku a wurin, Yahudawa suka kulla masa makirci, yayin da yake shirin hawa Jirgi zuwa Suriya, sai ya canza ra'ayi ya koma ta Makidoniya.
4 Te vaengah anih te Berea kah Purrhu capa Sopataru, Thesaalonika kah Aristarkhu neh Sekundu, Derbi kah Kaiyu neh Thimothy, Asia kah Tukhiko neh Trophimu loh a puei uh.
Masu yi wa Bulus rakiyar zuwa yankin Asiya sun hada da Sobatarus dan Burus daga Biriya; Gayus mutumin Derbe; Timoti da Aristakus da Sakundus, dukansu masu bi ne daga Tasalonika; da Tikikus da Trofimus daga Asiya.
5 Te rhoek loh lamhma uh tih Troas ah kaimih n'rhing uh.
Amma wadansu har suka rigaye mu, suka jira mu a Taruwasa.
6 Kaimih tah vaidamding khohnin phoeiah Philipi lamkah ka kat uh tih, hnin nga khuiah Troas kah amih taengla ka pawk uh. Te ah te hnin rhih ka om uh.
Da muka shiga Jirgi daga Filibi bayan kwanakin Gurasa mara yisti; bayan kwanaki biyar muka iske su a Taruwasa; kwananmu bakwai a wurin.
7 Te vaengkah Sabbath a voeikhat dongah tah kaimih taengkah aka tingtun rhoek ham Paul loh vaidam a aeh pah tih amih te a thuingong puei. A vuen ah bal ham a cai dongah ihdulh duela olka te a yueng.
A rana ta fari ga mako, da muka taru domin karya gurasa. Bulus ya yi wa masubi jawabi, don ya yi niyyar ya tafi da wayewar gari; jawabinsa ya kai har tsakar dare.
8 Te vaengah ka tingtun nah imhman ah hmaiim muep om.
A benen da suka taru akwai fitilu da yawa.
9 Te vaengah cadong pakhat, a ming ah Eutukhu tah bangbuet ah ngol. Paul kah a thui te a sen dongah a ih te muelh rhoi. Ih a rhoi vaengah imhman boengthum lamkah tla thuk tih a duek la a phoel uh.
Wani matashi mai suna Aftikos yana zaune a kan taga, barci mai nauyi ya dauke shi; da shike Bulus ya tsawaita jawabinsa, saurayin da shike barci mai nauyi ya dauke shi sai ya fado daga kan bene na uku aka dauke shi matacce.
10 Paul khaw suntla tih anih te a bakop thil tih a sambai phoeiah, “Sarhingrhup la om uh boeh. A khuiah a hinglu om pueng,” a ti nah.
Sai Bulus ya sauka ya mike a bisansa ya rungume shi, sa'annan ya ce, “Kada kowa ya damu; domin yana darai bai mutu ba.”
11 A yoeng hang phoeiah vaidam te a aeh pah tih yulh a ten uh. Te phoeiah mincang duela a thui tih khoe uh.
Sa'annan ya hawo kan bene domin cin gurasa tare da su, ya yi magana da su har gari ya waye daga nan ya bar su.
12 Tedae cadong te a hing la a khuen uh vaengkah a ngaimong uh te a phoeng mai moenih.
Suka kawo saurayin da rai, sun sami ta'aziya ba kadan ba.
13 Kaimih tah Asso la kat ham sangpho taengla ka lamhma uh. Te lamkah tah Paul te loh ham cai uh coeng. Amah khaw lan hamla a cai tangtae la a om coeng dongah a uen van coeng.
Amma mu, da muka riga Bulus zuwa gun Jirgin, muka shiga zuwa Asos, mun shirya mu dauki Bulus a jirgi amma shi ya kudurta ya yi tafiya a kasa.
14 Te dongah Asso ah ka humcui uh vaengah anih te ka loh uh tih Mitulene la ka pawk uh.
Da muka sadu a Asos, mun dauke shi a Jirgin ruwa zuwa Mitilitus.
15 Te lamloh a vuen ah ka kat uh tih Khios rhalvangan ka pha uh. A vuen bal ah Samos te ka pha uh tih hnin at a om phoeiah Miletu la ka pawk uh.
Bayan tashin mu daga can, washegari muka zo tsibirin Kiyos. Washegari kuma muka zo birnin Militus.
16 Paul tah Asia ah yulh a koe ham a om pawt dongah Ephisa te poeng ham mulmet uh. Pentekos hnin ah amah om thai atah tila Jerusalem pha ham te a rhingda.
Amma Bulus ya kudurta wucewa Afisa a Jirgi, don kada ya bata lokaci a Asiya, don yana sauri in ya yiwu ranar Fentekos ta same shi a Urushalima.
17 Te vaengah hlangboel kah a ham rhoek te Miletu lamloh Ephisa la a tah tih a khue.
Daga Militus ya aika a kira masa dattawan iklisiyar Afisa.
18 Te dongah a taengla ha pawk uh vaengah amih te, “Asia ah ka cawt khohnin lamhma lamloh ka om tue khuiah nangmih neh metla ka om khaw na ming uh.
Da suka zo wurinsa sai ya ce masu, “Ku da kanku kun san tun daga ranar da na sa kafata a Asiya, irin zaman da muka yi da kasancewar mu tare.
19 Tlayaenah, mikphi boeih neh Boeipa sal ka bi vaengah he Judah rhoek kah a mangtaengnah loh kai taengah noemcainah a thoeng sak.
Na bauta wa Ubangiji da tawaliu har da hawaye, da wahalun da na sha saboda makircin Yahudawa.
20 Nangmih taengah puen ham pawt tih im takuem ah langya la nangmih thuituen ham tah aka rhoei rhoek taengah khaw ka tonga moenih.
Kun sani ban ji nauyin sanar da ku kowanne abu mai amfani ba, na bi ku gida gida ina koyar da ku abubuwa a sarari.
21 Pathen taengah yutnah neh mamih Boeipa Jesuh ah tangnah khueh ham te Judah rhoek neh Greek rhoek taengah khaw ka laipai coeng.
Kunsan yadda na gargadi Yahudawa da Hellenawa game da tuba ga Allah da bangaskiya ga Ubangiji Yesu.
22 Tedae Jerusalem la caeh ham ni Mueihla loh kai m'pin coeng he. Te ah te kai taengah aka thoeng ham khaw ka ming pawh.
Yanzu fa, gashi, zan tafi Urushalima, Ruhu Mai Tsarki ya nuna mani a fili dole in je, ban san abin da zai faru da ni a can ba.
23 Tedae hloong neh phacipphabaem loh kai n'naeh thil te Mueihla Cim loh kai ham kho takuem ah laipai tih a thui.
Sai dai Ruhu Mai Tsarki ya nuna mani a kowanne gari cewa, sarkoki da wahalu suna jira na.
24 Pathen kah lungvatnah olthangthen te laipai puei tih, Boeipa Jesuh taengkah ka dang bibi neh ka hmatoeng khah hamla ka hinglu lungthen pataeng ol hong lam ni ka khueh coeng.
Amma ban dauka cewa raina yana da wani amfani gare ni ba, domin in cika tsere da hidimar da na karba daga wurin Ubangiji Yesu, ta shaidar bisharan alherin Allah.
25 Ram te hoe ham ka hil he a khuiah nangmih loh kai maelhmai boeih na hmu uh voel mahpawh tila ka ming ngawn coeng he.
Yanzu fa, duba, na san dukanku, wadanda na yi wa wa'azin mulkin Allah, ba za ku kara gani na ba.
26 Te dongah hlang boeih kah a thii lamloh a caih la ka om te tihnin khohnin ah nangmih ham ka laipai coeng.
Don haka na shaida maku a wannan rana, ba ni da alhakin jinin kowanne mutum.
27 Pathen kah mangtaengnah te nangmih taengah boeih ka thui mahnim? Te dongah ka tonga moenih.
Don banji nauyin sanar maku da dukan nufin Allah a gare ku ba.
28 Namamih neh boiva boeih te khaw ngaithuen uh. Te khuiah nangmih tah Pathen kah hlangboel, a thii neh a kutloh te dawndah ham Mueihla Cim loh hiphoelkung la n'khueh coeng.
Saboda haka ku kula da kanku, da masubi da Ruhu Mai Tsarki ya sanya ku shugabanni. Ku kula ku yi kiwon iklisiyar Allah, wadda ya saya da jininsa.
29 Ka caehnah hnukah nangmih taengla uithang aka tlung te ha kun vetih boiva khaw hlun mahpawh tila ka ming.
Na sani cewa bayan tafiyata, kyarketai masu zafi za su shiga tsakaninku, kuma baza su rangwanta wa masubi ba.
30 Te vaengah nangmih khui lamkah namah rhoek ha phoe ni. Hnukbang rhoek te amah hnukla mawt ham paimaelh ol a thui ni.
Na sani har daga cikinku wadansu mazaje za su zo su fadi gurbattatun zantattuka, domin su janye almajirai zuwa gare su.
31 Te dongah hak uh laeh. Kum thum khuiah, khoyin khothaih mikphi neh toeng mueh la pakhat rhip kan rhalrhing sak te poek uh.
Saboda haka ku yi lura. Ku tuna da cewa shekara uku ban fasa yi wa kowannenku gargadi da hawaye dare da rana ba.
32 A lungvatnah olka dongah hlinsai thai ham neh a ciim tangtae rhoek boeih khuiah rho phaeng ham khaw Pathen taengah nangmih kan tloeng coeng he.
Yanzu ina mika ku ga Allah, da maganar Alherinsa, wadda take da ikon gina ku ta kuma ba ku gado tare da dukan wadanda ke cikin kebabbu na Allah.
33 Tangka khaw, sui khaw, pueinak khaw ka nai moenih.
Ban yi kyashin azurfa, ko zinariya, ko tufafin wani ba.
34 Kamah neh ka taengkah aka om rhoek kah a ngoengaih dongah ka kut loh a bi te khaw na ming uh.
Ku da kanku kun sani na yi aiki da hannuwana, na biya bukatu na da na wadanda ke tare da ni.
35 Tattloel rhoek bomcen ham a kuek dongah ka thakthae te khaw nangmih taengah boeih kan tueng coeng. Te dongah Boeipa Jesuh amah loh, “N'dang lakah m'paek dongah yoethen om ngai,” a ti olka te poek ham om.
Na zama maku abin koyi a kowace hanya game da yadda za ku taimaka wa nakasassu ta wurin aiki, da yadda za ku tuna da maganar Ubangiji Yesu, maganar da shi da kansa ya ce: ''Bayarwa tafi karba albarka.''
36 He he a thui phoeiah a khuklu a cungkueng tih amih boeih te a thangthui puei.
Bayan da ya yi magana haka, ya durkusa ya yi addu'a tare da su duka.
37 Te vaengkah hlang boeih te a rhah neh boeih om uh. Paul kah a rhawn te a kop thil uh tih a mok uh.
Dukansu kuwa suka yi kuka mai tsannani, suka rungume shi kuma suka sunbace shi.
38 Olpuei la a mikhmai hmuh ham om voel mahpawh tila a thui ol loh hlang boeih a yuek. Te phoeiah anih te sangpho taengla a thak uh.
Suka yi bakin ciki musamman domin abin da ya ce masu, ba za su kara ganinsa ba. Sai dukansu suka yi masa rakiya zuwa wurin jirgin ruwa.