< Caeltueih 15 >

1 Judea lamkah aka suntla hlangvang loh, “Moses kah khosing bangla yahvin na rhet pawt atah khang la na om thai mahpawh, “tila manuca rhoek te a thuituen uh.
Wadansu mutane suka zo daga Yahudiya suka koyar da 'yan'uwa, cewa, “Idan ba yi maku kaciya bisa ga al'addar Musa ba, ba za ku sami ceto ba.”
2 Te dongah olpungnah om tih Paul, Barnabas neh amih laklo kah oelhtaihnah te a yool mai moenih. Te oldawtnah dongah Jerusalem kah caeltueih rhoek neh a ham rhoek taengah Paul, Barnabas neh amih lamkah hlangtloe khat khat te caeh sak ham a mop uh.
Da Bulus da Barnaba suka tunkare su da mahawara, sai 'yan'uwa suka yanke shawara Bulus da Barnaba da wasu su je Urushalima wurin manzanni da dattawa a kan wannan magana.
3 Hlangboel loh a thak uh tih Phoiniki neh Samaria ah a caeh uh vaengah namtom rhoek kah thovaelnah te a saep uh. Te vaengah manuca boeih tah omngaihnah muep a cuen pah.
Da shike iklisiya ce ta aike su, sai suka bi ta Finikiya da ta Samariya suka sanar da tuban al'ummai. Ya kawo murna mai yawa a wurin 'yan'uwa.
4 Jerusalem a pha uh vaengah hlangboel, caeltueih neh a ham rhoek loh a doe uh tih, amih taengah Pathen loh a saii pah te a puen pauh.
Bayan sun zo Urushalima, sai iklisiya da manzanni da dattawa, suka marabce su, sai suka fada masu abin da Allah ya yi ta wurinsu.
5 Tedae Pharisee buhlaelh lamkah hlangvang aka pai rhoek long khaw a tangnah tih, “Namtom te yahvin rhet sak tih Moses kah olkhueng tuem sak ham uen a kuek,” a ti uh.
Amma wadansu mutane wadanda suka ba da gaskiya daga cikin Farisawa, suka tashi suka ce, “Dole ne a yi masu kaciya a kuma umarce su su kiyaye dokar Musa.”
6 Te dongah hekah olka kawng ming hamla caeltueih rhoek neh a ham rhoek tah tingtun uh.
Sai manzanin da dattawan suka taru don su duba wannan lamari.
7 Oelhtaihnah muep a om dongah Peter loh pai hang tih amih te, “Hlang rhoek manuca rhoek, 'Ka ka lamkah olthangthen ol he namtom a yaak sak tih a tangnah ham khosuen tue lamkah ni Pathen loh nangmih khuikah a tuek te, 'na hmat uh.
Bayan mahawara mai tsanani, sai Bitrus ya tashi ya ce masu, “'Yan'uwa, kun san lokacin baya da ya wuce, Allah ya yi zabi a cikinku, cewa ta bakina ne al'ummai za su ji bishara, su kuma ba da gaskiya.
8 Mamih taengkah bangla amih taengah khaw lungming Pathen loh a phong pah tih Mueihla Cim a paek coeng.
Allah, wanda ya san zuciya, ya yi masu shaida, ya kuma basu Ruhu Mai Tsarki kamar yadda ya yi mana;
9 Te dongah mamih neh amih laklo ah a boelhkhoeh moenih. Amih kah thinko he tangnah neh a ciim coeng.
kuma bai bambanta mu da su ba, ya tsabtace zuciyarsu ta wurin bangaskiya.
10 A pa rhoek long khaw, mamih long khaw phueih hamla aka coeng pawh hnamkun te hnukbang rhoek kah rhawn ah tloeng pah ham, balae tih Pathen ke na noemcai uh.
To, saboda haka don me kuke gwada Allah, kuna sa wa almajirai nauyi a wuya wanda ubanninmu duk da mu ba mu iya dauka ba?
11 Khang la om ham he Boeipa Jesuh kah lungvatnah lamloh n'tangnah vanbangla amih long khaw a longim bangla om van,” a ti nah.
Amma mun gaskanta za mu samu ceto ta wurin alherin Ubangiji Yesu, kamar yadda suke.”
12 Rhaengpuei boeih loh kam a khuem. Te vaengah amih rhoi lamloh namtom taengah Pathen loh miknoek neh khobae rhambae a saii pah te Barnabas neh Paul loh a thui rhoi tih a hnatun uh.
Dukan taron jama'ar suka yi shiru sa'adda suke sauraron sakon shaidar da mamakin abin da Allah ya yi ta wurin Bulus da Barnaba a cikin al'ummai.
13 Amih rhoi te kam a khuem vaengah James loh a doo tih, “Ka manuca rhoek, ka hlang rhoek kai ol hnatun uh lah.
Bayan sun gama magana, Yakubu ya amsa, ya ce, “'Yan'uwa, ku ji ni.
14 A ming ham tah namtom pilnam khuikah khaw loh hamla Pathen loh a hip lamhma te Simeon loh a thui coeng.
Saminu ya fada yadda Allah ya fara nuna jinkai ga al'ummai domin ya dauke jama'a daga cikinsu domin sunansa.
15 A daek bangla tonghma rhoek kah ol nen khaw tekah te tluep coeng.
Maganar annabawa ta yarda da wannan, kamar yadda yake a rubuce,
16 Te phoeiah bal vetih David kah dap aka bung te koep ka sak ni. A palet tangtae te khaw koep ka sak vetih ka duel ni.
'Bayan wadannan abubuwa zan dawo, zan gina gidan Dauda wanda ya fadi kasa; in sake gina bangonsa, in tsayar da shi,
17 Te daengah ni aka cul rhoek loh Boeipa kah hlang te a tlap vetih, amih te namtom boeih loh ka ming a phoei thil eh.
saboda sauran jama'a su nemi fuskar Ubangiji, har da al'ummai da ake kira da sunana.
18 'Boeipa loh a saii he khosuen lamkah ni a hmat coeng,’ a ti. (aiōn g165)
Wannan shine abin da Ubangiji ya fadi, shi wanda ya yi wadannan abubuwa da aka sani tun zamanin da. (aiōn g165)
19 Te dongah Pathen taengla aka bal namtom rhoek te toeh pawt ham ni kai tah ka cai.
Saboda haka, a gani na kada mu matsa wa al'umman da suka juyo gun Allah;
20 Tedae mueirhol kah a tihnai, Cukhalnah, rhawnkhak sa neh thii te rhael ham amih taengah ca ka pat.
amma zamu rubuta masu da cewa, su guje wa gumaka da zina da faskanci da maye da cin mushe.
21 Moses cabu te khosuen rhuirhong lamkah khopuei takuem ah a thui uh. Te te tunim ah om tih Sabbath takuem ah a tae coeng,” a ti nah.
Tun zamanin da akwai mutane a kowanne birni wadanda suke wa'azi da karatun Musa a majami'u kowanne Asabaci.”
22 Te vaengah caeltueih rhoek, patong rhoek neh hlangboel boeih loh, manuca rhoek khuiah hlang aka mawt Barasabbas la a khue Judas neh Silas te amih lamkah hlang la a tuek tih, Paul neh Barnabas taengah Antiok la tueih ham ol a tloek.
Sai ya yi wa manzanin kyau su da dattawa da dukan iklisiyar su zabi Yahuza da Barnaba da Sila da dattawan iklisiya a tura su Antakiya tare da Bulus da Barnaba.
23 Amamih kut neh, “Caeltueih rhoek, patong rhoek neh manuca rhoek loh Antiok, Syria neh Kilikia tom kah manuca namtom rhoek te ka uem uh.
Sai suka rubuta wasika, “Manzani da dattawa da 'yan'uwa zuwa ga al'ummai 'yan'uwa a Antakiya da Suriya da Kilikiya, gaisuwa mai yawa.
24 Hlangvang tah mamih taeng lamkah nong coeng tila ka yaak uh. Nangmih kah hinglu aka toeh olka dongah na hinghuen uh. Amih te ol ka paek uh dae moenih.
Mun ji cewa wasu mutane daga cikinmu wadanda ba mu umarce su ba, sun fita daga cikinmu sun yi maku koyarwar da ta daga maku hankali.
25 Te dongah tun ka hui uh tih, “Nangmih taeng neh mamih kah thintlo Barnabas neh Paul taengah hlang tueih ham tuek sih,” a ti uh.
Ya yi kyau da dukanmu, muka amince mu zabi wadansu mutane mu tura su wurinku tare da Bulus da Barnaba,
26 Amih tah Jesuh Khrih, mamih kah Boeipa ming ham a hinglu aka voei hlang rhoek ni.
mutane wadanda suka sadaukar da ransu domin sunan Ubangiji Yesu Almasihu.
27 Te dongah Judas neh Silas te ka tueih uh. Ahmih rhoi khaw amah hmuen la olka neh ha puen rhoi.
Mun aika Yahuza da Sila su gaya maku wadannan abubuwa.
28 Te te kuek mai cakhaw thinrhih neh nangmih muep nan pawt ham, kaimih ham khaw Mueihla Cim neh ka poek uh.
Saboda haka ya yi kyau Ruhu Mai Tsarki da mu, kada mu sa maku nauyi fiye da wadannan abubuwan:
29 Tedae mueirhol buh, thii, rhawnkhak neh Cukhalnah tah rhael mai. Te khui lamloh namamih na cue uh te hnothen ni na saii eh?, sading la ne, “tila a daek pah.
ku bar yi wa gumaka hadaya, ku bar cin mushe da shan kayan maye da zina da faskanci, in kun kiyaye wadannan abubuwa za ku zauna lafiya. Ku huta lafiya.”
30 Te dongah amih tah phih uh tih Antiok la suntla uh. Te phoeiah rhaengpuei te a coi tih capat te a paek uh.
Da aka sallame su, sai suka je Antakiya. Bayan sun tara jama'a sai suka ba su wasikar.
31 Thaphohnah te a tae uh vaengah omngaih uh.
Bayan da suka karanta ta, sai suka yi murna sosai saboda karfafawa.
32 Judas neh Silas amamih rhoi khaw tonghma la bok a om rhoi dongah manuca rhoek te olka neh muep a hloep rhoi tih a thoh rhoi.
Yahuza da Sila, da shike su annabawa ne, suka karfafa 'yan'uwa da kalmomi masu yawa.
33 A tue a hnonah rhoi phoeiah ngaimong la phih uh tih manuca rhoek te amih aka tueih rhoek taengla baluh.
Bayan sun yi kwananki a wurin, sai aka sallame su zuwa wurin 'yan'uwa wadanda suka aiko su.
34 Tedae Paul neh Barnabas tah Antiok ah om rhoi pueng dongah,
Amma ya gamshe Sila ya zauna a wurin.
35 hlangtloe taengah khaw Boeipa kah olka te muep a thuituen tih a phong rhoi.
Amma Bulus da Barnaba suka tsaya a Antakiya da sauran 'yan'uwa, suna koyar da maganar Ubangiji.
36 Khohnin bet a di phoeiah Barnabas te Paul loh, “Bal sih lamtah Boeipa olka n'doek nah kho takuem kah manuca rhoek te metla a om uh khaw hip lah sih,” a ti nah.
Bayan kwanaki kadan Bulus ya ce ma Barnaba, “Mu koma yanzu mu ziyarci dukan 'yan'uwa da muka yi masu bisharar Ubangiji, mu ga yadda suke.
37 Te vaengah Marku la a khue Johan te khaw Barnabas loh khuen la cai.
Barnaba yana so su dauki Yahaya wanda kuma ake kira Markus.
38 Tedae anih te Pamphylia lamloh amih rhoi te a nong tak coeng dongah anih te amih rhoi neh puei uh pawt tih bibi la khuen pawt ham te Paul loh a thuem sak.
Amma Bulus ya yi tunanin bai kamata a tafi da Markus ba, tun da ya bar su a Bamfiliya bai ci gaba da su ba.
39 Te dongah amih rhoi te umyanah om tih khat neh khat paek uh rhoi. Te dongah Barnabas tah Kupros la kat ham Marku te a khuen.
Nan jayayya ta tashi tsakaninsu, har suka rabu da juna sai Barnaba ya tafi tare da Markus suka ketare zuwa Kuburus.
40 Paul long khaw manuca rhoek loh Boeipa kah lungvatnah dongah a tloeng tangtae Silas te a khue tih cet van.
Amma Bulus ya zabi Sila suka tafi, bayan 'yan'uwa sun yi masu addu'ar alherin Allah ya kiyaye su.
41 Te phoeiah Syria neh Kilikia te a hil tih hlangboel rhoek te a thoh.
Bulus ya tafi ya zazzaga Suriya da Kilikiya yana ta karfafa iklisiyoyin.

< Caeltueih 15 >