< 2 Manghai 19 >

1 Manghai Hezekiah loh a yaak van neh a himbai te a phen. Tlamhni te a bai tih BOEIPA im la cet.
Da sarki Hezekiya ya ji haka, sai ya kyakketa tufafinsa, ya sa tufafin makoki, ya shiga haikalin Ubangiji.
2 Te phoeiah im aka hung Eliakim, cadaek Shebna, tlamhni aka bai khosoih ham rhoek te Amoz capa tonghma Isaiah taengla a tueih.
Ya aiki Eliyakim sarkin fada, Shebna marubuci da shugabannin firistoci, dukansu sanye da tufafin makoki, zuwa wurin annabi Ishaya ɗan Amoz.
3 Te phoeiah Isaiah te, “Hezekiah loh he ni a thui. Tahae khohnin he tah citcai neh, toelthamnah neh kokhahnah khohnin coeng ni. Camoe om ham a pha coeng dae a cun ham thadueng om pawh.
Suka ce masa, “Hezekiya ya ce, yau ranar wahala ce, da ta cin mutunci, da ta shan kunya, ga shi,’ya’ya suna gab da a haife su, amma ba ƙarfin da za a yi yunƙuri a haife su.
4 Rabshakeh kah ol cungkuem te na Pathen BOEIPA loh a yaak khaming. Anih te a boei Assyria manghai loh aka hing Pathen veet hamla a tueih. Na Pathen BOEIPA loh a yaak bangla a ol soah a tluung bitni. Te dongah a meet la a hmuh rhoek ham mah thangthuinah khueh mai laeh,” a ti uh.
Mai yiwuwa Ubangiji Allahnka ya ji dukan maganganun sarkin yaƙi, wanda maigidansa, sarkin Assuriya, ya aiko don yă rena Allah mai rai. Bari Ubangiji Allahnka yă tsawata masa saboda maganar da ya ji. Saboda haka ka yi addu’a domin raguwar da har yanzu suke a raye.”
5 Manghai Hezekiah kah sal rhoek te khaw Isaiah taengla pawk uh tangloeng.
Da fadawan sarki Hezekiya suka isa wurin Ishaya,
6 Te vaengah amih te Isaiah loh, “Na boei rhoek te thui pah. BOEIPA loh he ni a thui. Ol na yaak soah rhih uh boeh. Assyria manghai kah tueihyoeih rhoek loh kai n'hliphen uh.
Ishaya ya ce musu, “Ku faɗa wa maigidanku, in ji Ubangiji, ‘Kada abin da ka ji yă firgita ka, wato, waɗannan kalmomin da karen nan na sarkin Assuriya ya yi saɓo da su.
7 Kai loh a khuiah mueihla ka paek tih olthang a yaak coeng ke. Te dongah amah kho la mael bitni. Anih te amah kho ah cunghang dongla ka cungku sak ni,” a ti nah.
Saurara! Zan sa masa wani ruhun da zai sa yă ji wata jita-jitar da za tă sa yă koma ƙasarsa. A can zan sa a kashe shi da takobi a ƙasarsa.’”
8 Lakhish lamkah a caeh te a yaak vaengah Rabshakeh khaw nong tih Assyria manghai loh Libnah a vathoh thil te a hmuh.
Da sarkin yaƙin ya ji cewa sarkin Assuriya ya bar Lakish, sai ya janye, ya kuma iske sarkin yana yaƙi da Libna.
9 Kusah manghai Tirhakah kawng a yaak vaengah khaw, “Nang vathoh thil ham ha pawk coeng ke,” a ti nah. Te dongah mael tih Hezekiah taengla puencawn a tueih.
To, Sennakerib ya sami labari cewa Tirhaka, mutumin Kush sarkin Masar, yana zuwa masa da yaƙi. Saboda haka ya sāke aika manzanni zuwa wurin Hezekiya cewa,
10 Te vaengah, “Judah manghai Hezekiah te thui pah lamtah, 'A soah na pangtung thil na Pathen loh nang n'rhaithi boel saeh. Jerusalem te Assyria manghai kut ah tloeng mahpawh na ti.
“Ku faɗa wa Hezekiya sarkin Yahuda, kada ka bar allahn da kake dogara gare shi yă ruɗe ka cewa, ‘Urushalima ba za tă fāɗi a hannun sarkin Assuriya ba.’
11 Assyria manghai rhoek loh diklai tom ah a saii te na yaak coeng he. ‘Amih te a thup ham coeng dongah na loeih uh hatko.
Ba shakka ka riga ka ji abin da sarkin Assuriya ya yi da dukan ƙasashe, yana hallaka su gaba ɗaya. Kai kuwa kana ji za a cece ka?
12 Kai napa rhoek aka phae namtom pathen loh amih Gozan neh Haran, Rezeph neh Telassar kah Eden ca rhoek te a huul aya?
Allolin al’umman da kakannina suka hallaka, sun cece su ne, allolin Gozan, da na Haran, da na Rezef, da kuma na mutane Eden da suke a Tel Assar?
13 Khamath manghai neh Arpad manghai, Hena Sepharvaim neh Ivvah khopuei manghai te ta?” na ti,” a ti nah.
Ina sarkin Hamat, da sarkin Arfad, da sarkin birnin Sefarfayim, ko na Hena da kuma na Iffa?”
14 Hezekiah loh puencawn kut lamkah capat te a doe tih a tae. Te phoeiah BOEIPA im la cet tih Hezekiah loh BOEIPA mikhmuh ah a kut a phuel.
Hezekiya ya karɓi wasiƙar daga manzannin ya karanta. Sa’an nan ya tashi ya tafi haikalin Ubangiji ya shimfiɗa wasiƙar a gaban Ubangiji.
15 Hezekiah te BOEIPA mikhmuh ah thangthui tih, “Cherubim ah aka ngol Israel Pathen BOEIPA aw, nang namah bueng ni diklai ram boeih soah Pathen la na om. Namah loh vaan neh diklai na saii.
Hezekiya kuwa ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce, “Ya Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda yake zaune tsakanin kerubobi, kai kaɗai ne Allah bisa dukan mulkokin duniya. Kai ka yi sama da duniya.
16 BOEIPA aw na hna kaeng lamtah ya lah, BOEIPA aw na mik dai lamtah hmu laeh. A hing Pathen veet hamla Sennacherib loh ol a pat te hnatun nawn.
Ka kasa kunne, ya Ubangiji, ka ji; ka buɗe idanunka ya Ubangiji ka gani; ka saurari kalmomin da Sennakerib ya aiko don yă yi wa Allah mai rai ba’a.
17 BOEIPA aw Assyria manghai rhoek loh namtom rhoek neh a khohmuen te khaw a khah coeng.
“Da gaske ne, ya Ubangiji, cewa sarakunan Assuriya sun hallakar da waɗannan al’ummai da ƙasashensu.
18 Amih kah pathen rhoek te hmai khuila a pup coeng. Te rhoek te pathen pawt tih hlang kut dongkah bibi, thing neh lungto la a om dongah milh uh coeng.
Sun jefar da allolinsu cikin wuta, suka hallaka su, gama ba alloli ba ne, katakai ne da kuma duwatsu, ayyukan hannuwan mutane.
19 Kaimih kah Pathen BOEIPA aw tahae ah kaimih he anih kut lamloh n'khang laeh. Te daengah ni diklai ram pum loh nang namah bueng te Pathen BOEIPA la m'ming eh?,” a ti.
To, ya Ubangiji Allahnmu, ka cece mu daga hannunsa, don dukan mulkokin duniya su san cewa kai kaɗai, ya Ubangiji ne Allah.”
20 Te dongah Amoz capa Isaiah loh Hezekiah taengla ol atah tih, “Israel Pathen BOEIPA loh he ni a thui. Assyria manghai Sennacherib kongah kai taengla na thangthui te ka yaak coeng.
Sai Ishaya ɗan Amoz ya aika da saƙo zuwa wurin Hezekiya cewa, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, na ji addu’arka game da Sennakerib sarkin Assuriya.
21 Ol he BOEIPA loh anih a thui thil coeng. Zion nu, oila nang te n hnoelrhoeng thil uh tih nang te n'tamdaeng coeng. Na hnuk ah Jerusalem nu loh lu a hinghuen.
Ga abin da Ubangiji yana cewa game da shi, “‘Budurwar Sihiyona ta rena ka tana kuma yin maka ba’a. Diyar Urushalima ta kaɗa kanta yayinda kake gudu.
22 Unim na veet tih na hliphen? U taengah nim ol na huel? Israel kah a cim la na maelhmai kah koevoeinah na phueih thil.
Wane ne ka zaga, ka kuma yi masa saɓo? Wa kake gāba da shi har ka ɗaga muryarka, har ka tā da idanunka da fahariya? Kana gāba da Mai Tsarki na Isra’ila!
23 Na puencawn rhoek kah kut lamloh ka Boeipa te na veet tih, “Leng khaw kamah kah leng muep om, kai tah Lebanon hlaep kah tlang sang la ka luei, a lamphai thing sang neh hmaical a hloe khaw ka top. A cangphil cangngol duup a bawtnah kah rhaehim khaw ka pha.
Ta wurin manzanninka ka tara wa Ubangiji zagi. Ka kuma ce, “Da yawa kekunan yaƙina na haye kan ƙwanƙolin duwatsu, wurin mafi tsawo na Lebanon. Na sassare itacen al’ul nasa mafi tsawo mafi daraja na itacen fir nasa. Na ratsa har can tsakiyar kurmi, mafi kyau na kurminsa.
24 Kamah loh ka rhawt dae kholong tui ni ka ok. Ka kho dongkah khopha loh Egypt sokko khaw boeih ka kak sak,’ na ti.
Na tona rijiyoyi a ƙasashen waje na kuma sha ruwa a can. Da tafin ƙafafuna na busar da dukan rafuffukan Masar.”
25 Hlamat tue lamloh ka saii te na ya daengrhae pawt nim? Te te ka hlinsai tih ka thoeng sak coeng. Te dongah vong cak khopuei aka hnuei tih lungkuk aka pong sak la na om coeng.
“‘Ba ka taɓa ji ba? Tun da daɗewa na ƙaddara haka. Tuntuni kuwa na shirya shi; yanzu kuma na sa ya faru, cewa ka mai da birane masu katanga tarin duwatsu.
26 A khuikah khosa rhoek khaw a kut toi uh coeng. Rhihyawp uh tih yak uh coeng. Lohma kah baelhing neh imphu kah baeldaih sulnoe khopol bangla om uh tih canghli kah mawn bangla om.
Ƙarfin mutanensu ya tsiyaye, suka razana aka kuma kunyata su. Suna kama da tsirai a gona, kamar sabon toho kamar ciyawa mai tohuwa bisa rufin ɗaki wanda ya bushe saboda zafi, kafin yă yi girma.
27 Tedae na ngol khaw, na vuenva neh na kunael khaw, kai nan tlai thil te khaw ka ming.
“‘Amma na san wurin zamanka da fitarka da shigarka da yadda kake fushi da ni.
28 Kai nan tlai thil tih nan lawn khaw kai hna la ha pawk coeng. Te dongah ka thisum neh na hnarhong ah kan toeh vetih ka kamrhui he na hmuilai ah kam bang ni. Te lamkah na pawk vanbangla nang te tekah longpuei lamloh kam mael sak ni.
Domin kana fushi da ni reninka ya iso kunnuwata, zan sa ƙugiyata a hancinka da linzamina a bakinka, zan kuma sa ka koma a ta hanyar da ka zo.’
29 He tah nang ham miknoek la om saeh. Kum khat pong vetih kum bae dongah anboe te ca. Kum thum dongah tawn uh lamtah at uh. Misur khaw phung uh lamtah a thaih te ca uh.
“Wannan zai zama alama a gare ka, ya Hezekiya, “Bana, za ku ci amfanin gonar da ya tsira da kansa, baɗi kuma amfanin gonar da ya tsiro daga na bara. Amma a shekara ta uku, za ku yi shuki, ku kuma girbe, ku dasa gonakin inabi, ku kuma ci’ya’yansa.
30 A dang ah a yung aka sueng Judah imkhui kah rhalyong te a koei vetih a soah a thaih thai ni.
Sau ɗaya kuma ragowar masarautar Yahuda za tă yi saiwoyi a ƙasa ta kuma ba da’ya’ya a bisa.
31 Jerusalem lamkah a meet neh Zion tlang lamkah rhalyong loh a pawk vaengah, caempuei BOEIPA kah thatlainah khaw cung bitni.
Gama daga Urushalima za a sami ragowa, daga Dutsen Sihiyona kuma za a sami waɗanda suka tsira. Himmar Ubangiji Maɗaukaki za tă cika wannan.
32 Te dongah BOEIPA loh Assyria manghai kongah he ni a thui. Anih te he khopuei la ha pawk mahpawh. Heah he thaltang khaw nuen mahpawh. photling te khaw dan pawt vetih tanglung khaw lun thil mahpawh.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce game da sarkin Assuriya, “Ba zai shiga birnin nan ba ko yă harba kibiya a nan. Ba zai kusace ta da garkuwa ko yă yi mata zoben yaƙi ba.
33 Tekah longpuei lamloh ha pawk vanbangla te lamlong ni a mael eh. He khopuei khuila kun mahpawh. He tah BOEIPA kah olphong coeng ni.
Ta hanyar da ya zo ne zai koma; ba zai shiga birnin nan ba, in ji Ubangiji.
34 Kamah ham neh ka sal David kongah khopuei he daem sak ham ka tungaep ni,” a ti nah.
Zan kāre birnin nan in cece ta, saboda kaina da kuma bawana Dawuda.”
35 Te khoyin ah tah BOEIPA kah puencawn te cet tangloeng tih Assyria caem khuikah te thawng yakhat sawmrhet thawng nga a ngawn. Te dongah mincang kah a thoh uh vaengah tah amih te a rhok la boeih ana duek.
A daren nan mala’ikan Ubangiji ya fita ya kashe dakaru dubu ɗari da tamanin da biyu a sansanin Assuriyawa. Da mutane suka farka da safe, sai ga gawawwaki ko’ina.
36 Te dongah puen uh tih a nong phoeiah tah Assyria manghai Sennacherib khaw mael tih Nineveh ah kho a sak.
Saboda haka Sennakerib sarkin Assuriya ya tā da sansanin ya kuma janye. Ya koma Ninebe ya zauna a can.
37 Te phoeiah om tih anih te a pathen Nisrock im ah tho a thueng dae a capa Adrammelech neh Sharezer loh cunghang neh a ngawn. Amih rhoi te Ararat kho la a poeng rhoi dongah a capa Esarhaddon te anih yueng la manghai.
Wata rana yayinda yake sujada a haikalin Nisrok, allahnsa, sai’ya’yansa maza, Adrammelek da Sharezer suka kashe shi da takobi, suka gudu zuwa ƙasar Ararat. Sai Esar-Haddon ɗansa ya gāje shi.

< 2 Manghai 19 >