< 2 Khokhuen 11 >
1 Rehoboam loh Jerusalem a pha neh Judah neh Benjamin imkhui te a coi. Te vaengah thawng yakhat neh thawng sawmrhet te caemtloek aka bi tih Israel aka vathoh thil la, Rehoboam ham ram aka lat pah la a coelh.
Sa’ad da Rehobowam ya iso Urushalima, ya tattara mayaƙa dubu ɗari takwas daga gidan Yahuda da Benyamin, don su yi yaƙi da Isra’ila su sāke mai da mulki wa Rehobowam.
2 Tedae BOEIPA ol te Pathen kah hlang Shemaiah taengla pawk tih,
Amma wannan maganar Ubangiji ta zo ga Shemahiya mutumin Allah.
3 “Judah manghai Solomon capa Rehoboam taeng neh Judah kah Israel boeih taengah khaw Benjamin taengah khaw thui pah.
“Faɗa wa Rehobowam ɗan Solomon sarkin Yahuda da kuma dukan Isra’ilawan da suke a Yahuda da Benyamin,
4 “BOEIPA loh he ni a thui. Cet uh boeh, na manuca te vathoh thil boeh. Hlang te amah im la mael saeh. He kah hno he kai taeng lamkah ni a thoeng,” ti nah,” a ti nah. Te dongah BOEIPA ol te a hnatun uh tih Jeroboam aka caeh thil lamloh mael uh.
‘Ga abin da Ubangiji ya ce kada ku haura don ku yi yaƙi da’yan’uwanku. Ku tafi gida kowannenku, gama wannan yi na ne.’” Saboda haka suka yi biyayya ga maganar Ubangiji suka kuma koma daga takawa don yaƙi da Yerobowam.
5 Rehoboam tah Jerusalem ah kho a sak tih Judah khuikah vongup hamla khopuei rhoek khaw a sak.
Rehobowam ya zauna a Urushalima ya kuma gina garuruwa don kāriya a cikin Yahuda.
6 Te vaengah Bethlehem, Etam neh Tekoa.
Betlehem, Etam, Tekowa,
7 Bethzur, Sokoh neh Adullam.
Bet-Zur, Soko, Adullam,
8 Gath, Mareshah neh Ziph.
Gat, Maresha, Zif,
9 Adoraim, Lakhish neh Azekah.
Adorayim, Lakish, Azeka,
10 Zorah, Aijalon neh Hebron. Te te Judah khui neh Benjamin khuikah kasam khopuei rhoek ni.
Zora, Aiyalon da Hebron. Waɗannan su ne garuruwan katanga a cikin Yahuda da Benyamin.
11 Kasam te a moem tih a khuiah rhaengsang rhoek neh caak, situi, misur thakvoh a khueh.
Ya ƙarfafa kāriyarsu ya kuma sa shugabannin mayaƙa a cikinsu, tare da tanadin abinci, man zaitun da kuma ruwan inabi.
12 Khopuei, khopuei boeih ah photlinglen neh cai a cak la khak a moem. Te dongah Judah neh Benjamin tah anih taengla om.
Ya sa garkuwoyi da māsu a cikin dukan biranen, ya kuma sa suka zama da ƙarfi. Saboda haka Yahuda da Benyamin suka zama nasa.
13 Te vaengah Israel pum khuikah khosoih rhoek neh Levi rhoek khaw amamih kah khorhi cungkuem lamloh anih taengla pai uh.
Firistoci da Lawiyawa daga dukan yankuna ko’ina a Isra’ila suka haɗa kai da shi.
14 Levi rhoek loh a khocaak neh a khohut te a hnoo uh tih Judah la, Jerusalem la cet uh. Amih te Jeroboam neh anih koca rhoek loh BOEIPA kah khosoih lamloh a hlahpham dongah ni.
Lawiyawa suka ma bar makiyayansu da mallakarsu, suka zo Yahuda da Urushalima domin Yerobowam da’ya’yansa maza sun ƙi su a matsayin firistocin Ubangiji.
15 Amah ham te hmuensang khosoih a pai sak tih maae neh vaitoca ham khaw a saii.
Yerobowam ya naɗa firistocinsa domin masujadan kan tudu da kuma domin gumakan nan na akuya da maraƙin da ya yi.
16 Tedae amih hnukah Israel koca boeih lamkah khaw Israel Pathen BOEIPA toem ham a thinko a paek uh tih a napa rhoek kah Pathen BOEIPA te nawn ham Jerusalem pawk uh.
Waɗanda suke daga kowane kabilar Isra’ila waɗanda suka sa zuciya a kan neman Ubangiji, Allah na Isra’ila, suka bi Lawiyawa zuwa Urushalima don su miƙa hadayu ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
17 Te dongah Judah ram te a moem uh tih Solomon capa Rehoboam te kum thum a duel uh. Kum thum khui David neh Solomon kah longpuei ah pongpa uh.
Suka ƙarfafa mulkin Yahuda suka kuma goyi bayan Rehobowam ɗan Solomon shekaru uku, suna tafiya a hanyoyin Dawuda da Solomon a wannan lokaci.
18 Rehoboam loh a yuu la David koca Jerimoth nu ca Mahalath neh Jesse koca Eliab canu Abihail te a loh.
Rehobowam ya auri Mahalat,’yar Yerimot ɗan Dawuda wadda Abihayil’yar Eliyab ɗan Yesse ta haifa.
19 Te dongah anih ham te capa Jeush, Shemariah neh Zaham a sak pah.
Ta haifa masa’ya’ya maza. Yewush, Shemariya da Zaham.
20 Te phoeiah a hnukla Absalom canu Maakah te a loh tih anih ham te Abijah, Attai, Ziza neh Shelomith te a cun pah.
Sa’an nan ya auri Ma’aka’yar Absalom, wadda ta haifa masa Abiya, Attai, Ziza da kuma Shelomit.
21 Rehoboam loh Absalom canu Maakah te a yuu boeih neh a yula rhoek lakah a lungnah. Anih te a yuu hlai rhet neh yula sawmrhuk a loh tih capa pakul parhet neh canu sawmrhuk a sak.
Rehobowam ya ƙaunaci Ma’aka’yar Absalom fiye da sauran matansa da ƙwarƙwaransa. Duka-duka dai ya auri mata goma sha takwas da ƙwarƙwarai sittin, yana da’ya’ya maza ashirin da takwas da’ya’ya mata sittin.
22 Rehoboam loh Maakah capa Abijah te a manuca lakli ah rhaengsang la a manghai sak ham dongah boeilu la a pai sak.
Rehobowam ya naɗa Abiya ɗan Ma’aka yă zama babba yerima a cikin’yan’uwansa, don dai yă naɗa shi sarki.
23 A yakming dongah a ca rhoek boeih lamkah Judah neh Benjamin khohmuen boeih, kasam khopuei boeih duela a pungtai sak. Amih te lampu a cungkuem la a paek tih yuu muep a bae pah.
Ya yi hikima, ya watsar da waɗansu’ya’yansa a dukan yankunan Yahuda da Benyamin, da kuma a dukan birane masu katanga. Ya ba su tanadi mai yawa ya kuma aurar musu mata masu yawa.