< 1 Khokhuen 26 >
1 Thoh tawt rhoek kah boelnah tah, Korah lamkah he Asaph koca, Kore capa Meshelemiah.
Ɓangarorin Matsaran Ƙofofi su ne, Daga Korayawa, Meshelemiya ɗan Kore, ɗaya daga cikin’ya’yan Asaf maza.
2 Meshelemiah koca lamkah Zekhariah te a cacuek, Jediael te a pabae, Zebadiah te a pathum, Jathniel te a pali.
Meshelemiya yana da’ya’ya maza. Zakariya ɗan fari, Yediyayel na biyu, Zebadiya na uku, Yatniyel na huɗu,
3 Elam te a panga, Jehohanan te a parhuk, Elioenai te a parhih.
Elam na biyar, Yehohanan na shida da Eliyehoyenai na bakwai.
4 Obededom koca la Shemaiah a cacuek, Jehozabad te a pabae, Joah te a pathum, Sakar te a pali, Nethanel te a panga.
Obed-Edom shi ma yana da’ya’ya maza. Shemahiya ɗan fari, Yehozabad na biyu, Yowa na uku, Sakar na huɗu Netanel na biyar,
5 Ammiel te a parhuk, Issakhar te a parhih, Peulthai te a parhet tih anih te Pathen loh yoethen a paek.
Ammiyel na shida, Issakar na bakwai da Feyuletai na takwas. (Gama Allah ya albarkace Obed-Edom.)
6 Anih capa Shemaiah kah ca sak rhoek tah amamih khaw tatthai hlangrhalh la a om uh dongah a napa imkhui ah ukkung rhoek la om uh.
Ɗan Obed-Edom, wato, Shemahiya shi ma yana da’ya’ya maza, waɗanda suke shugabanni a cikin iyalin mahaifinsu, gama su jarumawa ne ƙwarai.
7 Shemaiah koca rhoek la Othni, Rephael, Obed, a manuca Elzabad, tatthai capa Elihu neh Semakiah.
’Ya’yan Shemahiya maza su ne, Otni, Rafayel, Obed da Elzabad; danginsa Elihu da Shemahiya su ma jarumawa ne.
8 He boeih he Obededom koca lamkah ni. Amamih neh a ca rhoek khaw, a manuca rhoek khaw, thothuengnah dongah thadueng neh hlang tatthai la om uh. Obededom lamkah he sawmrhuk panit lo.
Ɗaukan waɗannan zuriyar Obed-Edom ne; su da’ya’yansu maza da danginsu, jarumawa ne masu ƙarfin yin aiki. Zuriyar Obed-Edom, mutum 62 ne duka.
9 Meshelemiah koca rhoek neh a manuca rhoek te khaw tatthai capa hlai rhet om.
Meshelemiya yana da’ya’ya maza da kuma’yan’uwa, waɗanda jarumawa ne, su 18 ne duka.
10 Merari koca lamkah Hosah taengah khaw Shimri koca he boeilu om van. Anih te caming la om pawt sitoe cakhaw a napa loh anih te boeilu la a khueh.
Hosa dangin Merari yana da’ya’ya maza. Shimri na fari (ko da yake ba shi ne ɗan fari ba, mahaifinsa ya sa shi na fari),
11 Hilkiah te a pabae, Tabaliah te a pathum, Zekhariah te a pali. Hosah koca neh a manuca rhoek he a pum la hlai thum lo.
Hilkiya ne na biyu, Tabaliya ne na uku sai kuma Zakariya na huɗu.’Ya’ya da dangin Hosa su 13 ne duka.
12 He rhoek he thoh tawt rhoek kah boelnah ni. BOEIPA im ah thohtat ham voeivang kah a manuca rhoek bangla rhaltawt tongpa boeilu la omuh.
Waɗannan ɓangarori na matsaran ƙofofi, ta wurin manyansu, suna da ayyukan yin hidima a haikalin Ubangiji, kamar yadda danginsu suke da shi.
13 Kangham khaw tanoe bangla vongka, vongka ah a napa rhoek imkhui neh hmulung a naan pauh.
Aka jefa ƙuri’u don kowace ƙofa bisa ga iyalansu, ƙarami da babba.
14 Te vaengah Shelemiah ham hmulung te khocuk la a tlak pah tih lungmingnah neh aka uen a capa Zekhariah ham hmulung a naan uh vaengah tah a hmulung te tlangpuei la a tlak pah.
Ƙuri’a don Ƙofar Gabas ta fāɗo a kan Shelemiya. Sai aka jefa ƙuri’u don ɗansa Zakariya, mai ba da shawara mai ma’ana, sai ƙuri’a ta ƙofar arewa ta fāɗo a kansa.
15 Obededom ham te tuithim ah, anih koca rhoek ham te rhueng im ah.
Ƙuri’a don Ƙofar Kudu ta fāɗo a kan Obed-Edom, ƙuri’a don ɗakin ajiya kuwa ta fāɗo a kan’ya’yansa maza.
16 Shuppim ham neh Hosah ham tah khotlak kah thongim aka pan longpuei kah Shalleketh vongka neh thongim voeivang ah.
Ƙuri’u don Ƙofar Yamma da kuma Ƙofar Shalleket a hanyar bisa suka fāɗo a kan Shuffim da Hosa. Aikin tsaro bisa ga mai tsaro.
17 Levi te khocuk ah parhuk tih tlangpuei ah khaw hnin at ham te pali, tuithim ah khaw hnin at ham te pali, rhueng im ah panit, panit.
Akwai Lawiyawa shida da suke tsaron ƙofar gabas, huɗu a ƙofar kudu, huɗu kuma a ƙofar arewa, biyu-biyu suke tsaron ɗakunan ajiya.
18 Imhlai ham te khotlak kah longpuei ah pali, imhlai ah panit.
Game da filin waje ta yamma kuwa, akwai masu tsaro huɗu a hanya da kuma biyu a filin kansa.
19 He tah thoh tawt Korah koca lamkah neh Merari koca kah boelnah ni.
Waɗannan su ne ɓangarori na matsaran ƙofofi waɗanda suke zuriyar Kora da Merari.
20 Levi Ahijah long tah Pathen im kah thakvoh neh hmuencim kah thakvoh te a hung.
’Yan’uwansu Lawiyawa kuwa su ne suke lura da ma’ajin gidan Allah da kuma baitulmali don kayayyakin da aka keɓe.
21 Gershon ca rhoek lamkah Ladan koca ah he Ladan tah a napa rhoek kah a lu la om. Gershon Ladan lamloh Jehieli om.
Ladan ɗan Gershon ne, kuma kaka ga iyalai masu yawa, har ma da iyalin ɗansa Yehiyeli,
22 Jehieli koca lamkah Zetham neh a mana Joel loh BOEIPA im kah thakvoh a hung.
’ya’yan Yehiyeli maza su ne, Zetam da ɗan’uwansa Yowel. Su ne suke kula da ma’ajin haikalin Ubangiji.
23 Amrami lamkah khaw, Izhari lamkah khaw, Khebroni lamkah khaw, Ozziel lamkah khaw omuh.
Daga zuriyar Amram, Izhar, mutanen Hebron da kuma Uzziyel, su ma aka ba su aiki.
24 Moses capa Gershom koca Shubael khaw thakvoh soah rhaengsang la om.
Shebuwel ɗan Gershom, daga zuriyar Musa, shi ne babban jami’i mai lura da baitulmali.
25 A manuca Eliezer lamloh a capa Rehabiah, a capa Isaiah, a capa Joram, a capa Zikhri, a capa Shelmoth neh Shelomith.
Danginsa na wajen Eliyezer su ne, Rehabiya, Yeshahiya, Yoram, Zikri da Shelomit.
26 Shelmoth neh a manuca rhoek he khaw hmuencim kah thakvoh boeih soah omuh. Te tah manghai David neh a napa rhoek kah a lu rhoek, thawngkhat neh yakhat mangpa rhoek, caempuei mangpa rhoek loh a ciim coeng.
Shelomit da danginsa su ne suke lura da dukan baitulmali don kayayyakin da Sarki Dawuda ya keɓe, ta wajen kawunan iyalai waɗanda suke shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, da kuma wajen sauran shugabannin mayaƙa.
27 Caemtloek lamkah neh kutbuem dong lamkah khaw BOEIPA im a duel vaengkah hamla a ciim uh.
Sun keɓe waɗansu ganimar da aka kwaso a yaƙi don gyaran haikalin Ubangiji.
28 A cungkuem te khohmu Samuel, Kish capa Saul, Ner capa Abner, Zeruiah capa Joab loh a ciim. A cungkuem te Shelomith neh a manuca rhoek kut ah a ciim.
Shelomit da’yan’uwansa suka lura da dukan abubuwan da annabi Sama’ila da Shawulu ɗan Kish, da Abner ɗan Ner, da Yowab ɗan Zeruhiya suka keɓe.
29 Izhari lamkah Kenaniah neh anih koca rhoek tah Israel rhamvoel kah bitat dongah rhoiboei neh laitloek la omuh.
Daga mutanen Izhar, Kenaniya da’ya’yansa maza su aka sa a ayyukan da ba na haikali ba, su suka zama manya da kuma alƙalai a bisa Isra’ila.
30 Khebroni lamkah Hashabiah neh a manuca rhoek he tatthai capa thawng khat ya rhih om tih Jordan khotlak rhalvangan kah Israel te BOEIPA kah bitat neh manghai kah thothuengnah cungkuem dongah aka cawhkung la om.
Daga zuriyar Hebron, Hashabiya da danginsa, su jarumawa dubu ɗaya da ɗari bakwai ne, su suke lura da Isra’ila yamma da Urdun don dukan aikin Ubangiji da kuma hidimar sarki.
31 Khebroni lamkah Khebroni boeilu Jeriah loh a napa rhoek kah a rhuirhong neh David kah ram ah kum sawmli a toem uh hatah amih khuikah tatthai hlangrhalh rhoek te Gilead Jazer ah a hmuh.
Game da zuriyar Hebron kuwa, Yeriya ne babba bisa ga tarihin zuriyar iyalansu. A shekara ta arba’in ta sarautar Dawuda, sai aka yi binciken tarihi, aka tarar jarumawa cikin zuriyar Hebron suna zama a Yazer cikin Gileyad ne.
32 A manuca rhoek khaw, a napa boeilu rhoek neh tatthai capa thawng hnih ya rhih om. Te dongah amih te David manghai loh Reuben, Gad, Manasseh koca rhakthuem soah Pathen kah olka cungkuem neh manghai olka dongkah ham a khueh.
Yeriya yana da’yan’uwa guda dubu biyu da ɗari bakwai, jarumawa da kuma kawunan iyalai, sai Sarki Dawuda ya sa su lura da mutanen Ruben, Gad da rabin kabilar Manasse game da kome da ya shafi Allah da kuma al’amuran sarki.