< 1 Khokhuen 19 >

1 Te phoeiah tah Ammon koca rhoek kah manghai Nahash te duek tih a capa te anih yueng la manghai.
Ana nan, sai Nahash sarkin Ammonawa ya mutu, sai ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
2 Te vaengah David loh, “A napa loh kai taengah sitlohnah a tueng sak dongah Nahash capa Hanun te sitlohnah ka tueng sak van eh,” a ti. Te dongah a napa kongah anih suem ham te David loh puencawn a tueih tih David kah sal rhoek khaw Hanun suem hamla Ammon koca rhoek kah khohmuen la pawk uh.
Dawuda ya yi tunani, “Zan nuna jinƙai ga Hanun ɗan Nahash, domin mahaifinsa ya nuna alheri gare ni.” Saboda haka Dawuda ya aika da tawaga don yă yi wa Hanun ta’aziyya game da mahaifinsa. Sa’ad da mutanen Dawuda suka iso wurin Hanun a ƙasar Ammonawa don su ta’azantar da shi,
3 Tedae Ammon koca rhoek kah mangpa rhoek loh Hanun taengah, “Nang suem ham han tueih dongah na mikhmuh ah David loh na pa a thangpom nama? Khohmuen he hip ham neh maelh ham, khe ham pawt nim a sal rhoek te nang taengla ha pawk uh?” a ti nah.
sai manyan Ammonawa suka ce wa Hanun, “Kana tsammani Dawuda yana girmama mahaifinka ne da ya aika mutanen nan wurinka su ta’azantar da kai? Ba mutanensa sun zo ne su bincika su kuma leƙi ƙasar su tumɓuke ta ba?”
4 Te dongah Hanun loh David kah sal rhoek te a tuuk. Amih te sam a vok pah, a himbai te a ael ah rhakhuem a hlueng pah phoeiah a tueih.
Saboda haka Hanun ya kama mutanen Dawuda, ya yi musu aski, ya yayyanka rigunansu a daidai ɗuwawunsu, sa’an nan ya sallame su.
5 A caeh uh vaengah tah a hlang rhoek kawng te David ham a puen pauh. Hlang rhoek khaw hmaithae la mat a om uh coeng dongah amih aka doe te a tueih. Te vaengah manghai loh, “Na hmuimul a cawn hil Jerikho ah om uh lamtah ha mael uh,” a ti nah.
Da wani ya zo ya faɗa wa Dawuda game da mutanen, sai ya aiki’yan aika su sadu da su, gama an ƙasƙantar da su ainun. Sarki ya ce, “Ku zauna a Yeriko har sai gemunku sun yi girma, sa’an nan ku dawo.”
6 David taengah bo a rhim uh te Ammon koca rhoek loh a hmuh uh. Te dongah Hanun neh Ammon koca rhoek loh Aramnaharaim, Arammaakah, Zobah lamkah leng neh marhang caem te paang hamla cak talent thawng khat neh a tah.
Sa’ad da Ammonawa suka gane cewa sun zama abin wurin a kafan hancin Dawuda, Hanun da Ammonawa suka aika da talenti dubu na azurfa don su yi haya da kekunan yaƙi da mahayan kekunan yaƙi daga Aram-Naharayim, Aram Ma’aka da Zoba.
7 Te dongah amamih ham te leng thawng sawmthum thawng hnih te a paang uh. Manghai Maakah neh a pilnam te khaw cet uh tih Medeba rhaldan ah rhaeh uh. Ammon koca rhoek khaw amamih khopuei lamloh coi uh thae tih caemtloek la pawk uh.
Suka yi hayar kekunan yaƙi da mahayan kekunan yaƙi dubu talatin da biyu, da kuma sarkin Ma’aka tare da mayaƙansa, waɗanda suka zo suka kafa sansani kusa da Medeba, yayinda Ammonawa suka tattaru daga garuruwansu suka fita yaƙi.
8 David loh a yaak vaengah Joab neh hlangrhalh caempuei te boeih a tueih.
Da jin haka, Dawuda ya aiki Yowab tare da dukan mayaƙa masu yaƙi.
9 Ammon koca rhoek te cet uh tih khopuei thohka ah caemtloek rhong a pai uh. Te vaengah manghai aka pawk rhoek te lohma ah amamih bueng omuh.
Ammonawa suka fito suka ja dāgā a ƙofar birninsu, yayinda sarakunan da suka zo, su kansu suka ware suna a fili.
10 Joab loh caemtloek hmai ah a hnuk a hmai la a om te a hmuh. Te dongah Israel khuikah a coelh boeih te koep a coelh tih Aram te mah hamla rhong a pai.
Yowab ya ga cewa akwai dāgā a gabansa da bayansa; sai ya zaɓi waɗansu mayaƙa mafi kyau a Isra’ila ya sa su a kan Arameyawa.
11 Pilnam kah a coihpaih te a mana Abishai kut ah a khueh tih Ammon koca rhoek te mah hamla rhong a pai uh.
Ya sa sauran mutanen a ƙarƙashin kulawar Abishai ɗan’uwansa, aka sa a kan Ammonawa.
12 Te vaengah, “Aram te kai lakah a tlung atah loeihnah hamla kai taengah om. Tedae Ammon koca rhoek te nang lakah a tlung oeh atah nang kang khang van eh.
Yowab ya ce, “In Arameyawa suka fi ni ƙarfi, sai ka kawo mini ɗauke da ni; amma in Ammonawa sun fi ka ƙarfi, sai in kawo maka ɗauke.
13 Thaahuel uh lamtah mah pilnam ham neh mamih kah Pathen khopuei rhoek ham khaw thaahuel uh sih. BOEIPA loh a mikhmuh ah a then a saii bitni,” a ti nah.
Ka yi ƙarfin hali bari mu yi yaƙi da jaruntaka saboda mutanenmu da biranen Allahnmu. Ubangiji zai yi abin da ya ga ya yi masa kyau.”
14 Te phoeiah Joab neh a taengkah pilnam loh Aram te caemtloek la a thoeih hatah a mikhmuh lamloh rhaelrham uh.
Sai Yowab da ƙungiyoyin mayaƙan da suke tare da shi suka matso don su yi yaƙi da Arameyawa, Arameyawan kuwa suka gudu a gabansa.
15 Ammon koca rhoek loh Aram a rhaelrham te a hmuh vaengah amamih khaw Joab mana Abishai mikhmuh lamloh rhaelrham uh tih khopuei khuila a kun coeng dongah Joab khaw Jerusalem la mael.
Sa’ad da Ammonawa suka ga Arameyawa suna gudu, sai su ma suka guda a gaban ɗan’uwansa Abishai suka shiga cikin birni. Sai Yowab ya koma Urushalima.
16 Aram loh Israel mikhmuh ah a yawk te a hmuh vaengah puencawn rhoek te a tueih uh. Te vaengah Aram loh tuiva rhalvangan lamkah te a khuen uh tih Hadadezer kah caempuei mangpa Shophate teamih hmai ah a lamhma sak.
Bayan Arameyawa suka ga cewa Isra’ila sun ci su da yaƙi, sai suka aiki’yan aika suka sa aka kawo Arameyawan da suke hayen Kogi waɗanda Shobak shugaban mayaƙan Hadadezer yake shugabanta.
17 Tedae David taengla a puen pah dongah Israel pum te a coi tih Jordan te kat. Amih te a paan tih a rhaldan ah rhong a pai. David loh Aram te caemtloek neh doe hamla rhong a pai tih a vathoh thil uh.
Sa’ad da aka faɗa wa Dawuda wannan, sai tattara dukan Isra’ila ya haye Urdun; ya tafi wurinsu ya kuwa ja dāgā ɗaura da su. Dawuda ya ja dāgārsa don yă sadu da Arameyawa a yaƙi, su kuwa suka yi yaƙi da shi.
18 Aram te Israel mikhmuh lamloh a rhaelrham coeng dongah David loh Aram kah leng caem thawng rhih, rhalkap te hlang thawng sawmli a ngawn pah tih caempuei mangpa Shophate te a duek sak.
Amma Arameyawa suka gudu a gaban Isra’ila, mutanen Dawuda kuwa suka kashe masu hawan keken yaƙinsu dubu bakwai da sojojin ƙasa dubu arba’in. Ya kuma kashe Shobak shugaban mayaƙansu.
19 Israel mikhmuh ah a yawk uh te Hadadezer kah sal rhoek loh a hmuh. Te dongah David te a sah tih a taengah thotat uh. Te phoeiah Aram loh Ammon koca te rhun ham ngaih voel pawh.
Da abokan tarayyar Hadadezer suka ga Isra’ila sun ci su da yaƙi, sai suka nemi salama da Dawuda suka kuma zama bayinsa. Saboda haka Arameyawa ba su ƙara yarda su taimaki Ammonawa ba.

< 1 Khokhuen 19 >