< Zephaniah 3 >

1 Anunae, phuel uh tih aka nok uh, aka vuelvaek khopuei aih.
Taki ta ƙare, ke birnin mai danniya, mai’yan tawaye da kuma masu ƙazanta!
2 Ol te hnatun pawh. BOEIPA dongkah, thuituennah khaw doe pawh. A Pathen taengah pangtung pawt tih, mop pawh.
Ba kya yi wa kowa biyayya, ba kya kuma yarda da kuskurenki. Ba kya dogara ga Ubangiji, ba kya kuma kusatowa kusa da Allahnki.
3 A khui kah a mangpa rhoek te, sathueng la kawk. A laitloek rhoek tah hlaemhmah uithang bangla, mincang ham a cilh uh moenih.
Sarakunanki ruri ne na zakoki, shugabanninki kyarketan dare ne, waɗanda ba sa rage kome don safe.
4 A tonghma rhoek soetae uh tih, hlang paw la poehuh. A khosoih rhoek loh hmuencim a poeih uh tih, olkhueng a poe uh.
Annabawanki mahaukata ne mutanenki masu cin amana ne. Firistocinki suna ƙazantar da Wurin Mai Tsarki suna kuma keta dokoki.
5 A khui kah BOEIPA tah dueng tih, dumlai a khueh moenih. A tiktamnah te mincang, mincang kah khosae dongah a paek tih, dalh tlaih pawh. Tedae boethae long tah, a yahpohnah khaw ming pawh.
Ubangiji da yake cikinki mai adalci ne; ba ya yin abin da ba daidai ba. Kowace safiya yakan bayyana dokokinsa a fili, kowace sabuwar rana kuma ba ya kāsawa, duk da haka marasa adalci ba sa jin kunya.
6 Namtom te ka khoe tih, a bangkil ah pong uh coeng. A kawtpoeng te ka khah tih, aka pah om pawh. A khopuei te a rhaem uh tih, khosak a tal hil ah, hlang om pawh.
“Na daddatse al’ummai; an kuma rurrushe kagararsu. Na bar titunansu ba kowa, ba mai ratsawa a ciki. An ragargaza biranensu; ba wanda za a bari, babu ko ɗaya.
7 “Kai he n'rhih vetih, thuituennah he na doe ngawn bitni. Te vaengah ni a soah, ka cawh ham koi boeih tah, a khuirhung kah khaw khoe boel saeh,” ka ti. Tedae thoo uh tih, a khoboe rhamlang neh boeih porhak uh.
Na ce wa birnin, ‘Tabbatacce za ki ji tsorona ki kuma yarda da gyara!’ Ta haka ba za a datse wurin zamanki ba, ba kuwa dukan hukuncena za su hau bisa kansu ba. Amma har yanzu suna marmari su yi rashin gaskiya a duk abin da suke yi.
8 Te dongah maeh la ka pai khohnin hil kai he n'rhing uh. He tah BOEIPA kah olphong ni. Ka laitloeknah he tah namtom aka coi la, ram te kamah taengah aka tingtun sak la, ka thintoek thinsa boeih dongkah ka kosi he amih soah aka lun la om ni. Ka thatlainah hmai loh diklai pum a hlawp ni.
Saboda haka ku jira ni,” in ji Ubangiji; “a ranar da zan tsaya in ba da shaida, Na yanke shawara in tattara dukan al’ummai, in tattara mulkoki in kuma zuba fushina a kansu, da dukan zafin haushina. Za a mamaye dukan duniya da zafin fushina.
9 Te vaengah BOEIPA ming te a pum la khue ham neh laengpang pakhat la amah taengah thohtat sak ham, pilnam kah hmuilai te cimphan la ka maelh pah ni.
“Sa’an nan zan tsarkake leɓunan mutanen, don dukansu su kira bisa ga sunan Ubangiji su kuma yi masa hidima kafaɗa da kafaɗa.
10 Rhalvangan lamloh Kusah tuiva duela kai aka bawkkung rhoek om uh vetih, ka taek ka yak nu loh ka khocang hang khuen ni.
Tun daga ƙetaren rafuffukan Kush masu yi mini sujada, mutanena da suke a warwatse, za su kawo mini hadayu.
11 Na khoboe rhamlang cungkuem lamloh kai taengah boe na koek vanbangla, te khohnin ah mah yak boeh. Na khui lamkah yalpo la na hoemnah te kang khoe ni. Te vaengah ka tlang cim ah koep sang ham na khoep mahpawh.
A wannan rana ba za ku sha kunya saboda laifofin da kuka yi mini, gama zan ɗauke wa wannan birni waɗanda suke farin ciki cikin girmankansu. Ba kuma za ka ƙara yin kallon reni a tuduna mai tsarki ba.
12 Tedae na khui kah pilnam mangdaeng neh tattloel tah ka hlun vetih BOEIPA ming neh ying uh ni.
Amma zan zauna a cikinki masu tawali’u da masu ƙasƙantar da kai, waɗanda suke dogara ga sunan Ubangiji.
13 Israel kah a meet loh dumlai saii uh voel pawt vetih, laithae thui voel mahpawh. Amih ka dongah a huep ol hmu voel mahpawh. Tedae amih te luem uh vetih, a kol uh vaengah lakueng uh voel mahpawh.
Raguwar Isra’ila ba za su ƙara aikata abin da ba daidai ba, ba za su faɗa ƙarya ba, ba kuwa za a sami ruɗu a bakunansu ba. Za su ci su kuma kwanta kuma babu wanda zai ba su tsoro.”
14 Zion nu aw tamhoe laeh, Israel aw yuhui laeh, Jerusalem nu aw lungbuei boeih neh kohoe lamtah sundaep laeh.
Ki rera, ya Diyar Sihiyona; ki tā da murya, ya Isra’ila! Ki yi murna ki kuma yi farin ciki da dukan zuciyarki, Ya Diyar Urushalima!
15 BOEIPA loh na laitloeknah te a khoe tih, na thunkha te mael coeng. Israel manghai la na khui ah Yahweh om coeng tih, yoethaenah na rhih voel mahpawh.
Ubangiji ya ɗauke hukuncinki, ya mai da abokan gābanki baya. Ubangiji, Sarkin Isra’ila, yana tare da ke; ba kuma za ki ƙara jin tsoron wani lahani ba.
16 Tekah khohnin ah tah Jerusalem te, “Zion aw rhih boeh, na kut te kha boel saeh.
A wannan rana za su cewa Urushalima, “Kada ki ji tsoro, ya Sihiyona; kada ki bar hannuwanki su raunana.
17 Na Pathen Yahweh, na khui kah hlangrhalh loh n'khang coeng. Na soah kohoenah neh omngaih ni. A lungnah neh n'duem sak vetih, nang soah tamlung neh omngaih ni.
Ubangiji Allahnki yana tare da ke, mai iko ne don ceto. Zai yi matuƙar farin ciki da ke, zai rufe ki da ƙaunarsa, zai yi farin ciki da ke ta wurin rerawa.”
18 Khoning lamkah aka pae rhoek te nang taeng lamloh ka coi ni. Anih ham tah kokhahnah buham om coeng.
“Zan cire taƙaici daga gare ki a ƙayyadaddun bukukkuwa; su kaya ne da kuma zargi a gare ki.
19 Amah tue ah tah nang aka phaep boeih te ka saii van ni ne. Aka cungdo te ka khang vetih, a heh te ka coi ni. Amih kah yahpohnah khohmuen boeih ah amih te koehnah neh ming ka khueh pah ni.
A wannan lokaci zan jijji wa waɗanda suka danne ku; zan kuɓutar da guragu in kuma tattara waɗanda suke a warwatse. Zan sa a yabe su a kuma girmama su a kowace ƙasar da aka kunyatar da su.
20 Amah tue vaengah tah nangmih te kam mael puei ni. Amah tue vaengah nang te kan tingtun sak ni. Nang te diklai pilnam cungkuem lakli ah ming neh koehnah kam paek ni. Nangmih kah thongtla rhoek te na mikhmuh ah kam mael puei ni,” ti la BOEIPA loh a thui.
A wannan lokaci zan tattara ku; a wannan lokaci zan kawo ku gida, zan sa a yabe ku a kuma girmama ku a cikin dukan mutanen duniya a sa’ad da na maido da arzikinku a idanunku,” in ji Ubangiji.

< Zephaniah 3 >