< Titu 2 >

1 Tedae nang tah aka cuem thuituennah neh aka rhoep te thui lah.
Amma kai, ka fadi abinda yayi daidai da amintaccen umarni.
2 Patong rhoek te aka khuel la, a hinom la, a cuepmueih la, tangnah dongah sading la, lungnah, uehnah neh om saeh.
Dole tsofaffin mazaje su zama masu kamun kai, masu daraja kansu, masu-hankali, masu aminci cikin bangaskiya, cikin kauna da jurewa.
3 Te vanbangla a ham rhoek te omih ah hingcim la om saeh, hmuiyoih boel saeh, misurtui kah sal muep bi boel saeh, olthen aka thuituen la om uh saeh.
Haka ma tsofaffin mataye su kame kansu da girma, ba magulmata ba. Kada su zama bayi wajen yawan shan ruwan inabi. Su koyar da abubuwa masu kyau
4 Te daengah ni tanoe rhoek te, va aka lungnah, ca aka lungnah la om ham a rhaengtuk thaihawn uh eh.
domin su koyar da kananan mataye da hikima su kaunaci mazajensu da 'ya'yansu.
5 A cuepmueih la, a cuem la, imkhoem then neh a va taengah boe a ngai. Te daengah ni Pathen kah olka te a soehsal pawt eh.
Su horar dasu su zama masu hikima da tsabtar zuci, masu tsaron gidajensu, kuma masu biyayya da mazajensu. Suyi wadannan abubuwa saboda kada maganar Allah ta sami zargi.
6 Te vanbangla cadong tanoe rhoek te a muet uh ham hloephoelh lah.
Ta haka kuma, ka karfafa samari, su zama masu hankali.
7 A cungkuem ah namah te bibi then kah mueimae la tueng lah. Thuituennah dongah rhuepomnah neh hinomnah tueng sak.
A kowanne fanni, ka mayar da kan ka abin koyi a cikin kyawawan ayyuka; idan kayi koyarwa, ka nuna mutunci da martaba.
8 Olka te a koemboek la thuem saeh. Te daengah ni aka kingkalh loh yak vetih mamih te a thae la thui ham a khueh pawt eh.
Ka bada sako lafiyayye marar abin zargi, yadda masu hamayya da maganar Allah zasu ji kunya, domin rashin samun mugun abin fadi akan mu.
9 Sal rhoek te soeprhaep boeih ah a boeikung taengah boengai saeh lamtah a kolo la om saeh, boekoek boel saeh.
Bayi suyi biyayya ga iyayengijin su a cikin komai. Su faranta masu rai, ba suyi gardama dasu ba.
10 Thuhrhawk boel saeh. Tedae a tangnah te cungkuem dongah a then la tueng coeng. Te daengah ni a. cungkuem dongah mamih khangkung Pathen kah thuituennah neh a thoeihcam eh.
Kada suyi sata. Maimakon haka, sai su nuna dukan bangaskiya mai kyau, domin suyi wa koyarwarmu game da Allah mai cetonmu kwalliya a cikin dukan komai.
11 Pathen kah lungvatnah loh hlang boeih taengah khangnah te a thoeng sak coeng.
Domin alherin Allah ya bayyana ga dukan mutane.
12 Hlangrhong neh lunglai kah hoehhamnah te hnawt ham mamih n'toel coeng. Kumhal ah a cuepmueih la, a tiktam la, hingcim la hing uh pawn sih. (aiōn g165)
Yana koya mana mu musanci miyagun ayyuka, da sha'awoyin duniya. Yana horar damu muyi zama cikin hankali, da adalci a cikin hanyar allahntaka a wannan zamani (aiōn g165)
13 Ngaiuepnah yoethen neh boeilen Pathen kah thangpomnah khaw, mamih khangkung Jesuh Khrih kah a phoenah te n'lamtawn.
yayin da muke cigaba da jiran karba albarkataccen begenmu, wato bayyanuwar daukakar Ubangiji Allah da kuma mai cetonmu Yesu Almasihu.
14 Amah loh mamih yueng la amah paeuh. Te daengah ni mamih te olaeknah cungkuem lamloh n'tlan tih amah ham a khueh pilnam, bibi then kah aka hmae te n'cilpoe eh.
Yesu ya bada kansa domin mu, domin ya cece mu daga rashin kiyaye doka ya mai damu masu tsarki, domin sa, mutane na musamman wadanda suke da marmarin aikata kyawawan ayyuka.
15 Hekah he na thui phoeiah hloephoelh lamtah olpaek boeih neh toeltham lah. Nang te n'hnoel boel saeh.
Ka yi magana da karfi ka karfafawa wadannan abubuwa. Ka yi gyara da dukan iko. Kada ka bar wani ya raina ka.

< Titu 2 >