< Rom 4 >
1 Te koinih pumsa ah a pa Abraham loh a hmuh te metla n'thui uh eh?
Me kenan zamu ce game da Ibrahim, kakanmu a jiki, me ya samu?
2 Abraham he khoboe loh tang sak koinih thangpomnah a khueh, Tedae Pathen taengkah moenih,
Domin idan Ibrahim ya sami kubutarwa ta wurin ayuka, ai da ya sami dalilin fahariya, amma ba a gaban Allah ba.
3 Te dongah cacim loh balae a thui? Abraham loh Pathen te a tangnah dongah anih te duengnah la a nawt,
Kuma fa me nassi ke fadi? “Ibrahim ya bada gaskiya ga Allah, sai aka lisafta ta adalci gare shi.”
4 A saii dongkah thapang te lungvatnah la n'nawt pawt vetih a laiba banghui ni te.
Yanzu fa shi dake yin ayyuka, ladansa ba a lisafta shi alheri ba ne, amma abun da ke nasa.
5 Saii pawt dae baltalh aka tang sak kung soah a tangnah vaengkah tangnah te duengnah la a nawt pah.
Amma kuma shi da bai da ayyuka kuma maimakon haka ya gaskanta ga wanda ke kubutar da masu zunubai, bangaskiyarsa an lisafta ta a misalin adalci.
6 David long pataeng khaw, “Khoboe kah voelah Pathen loh duengnah la a nawt pah hlang te tah yoethennah ni,” a ti.
Dauda ya yi furcin albarka bisa mutumin da Allah ya lisafta mai adalci da rashin ayyuka.
7 Olaeknah loh a hlah tih a tholh a muekdah pah rhoek te tah a yoethen uh.
Sai ya ce, “Masu albarka ne wadanda aka yafe laifofinsu, kuma wadanda zunubansu a rufe suke.
8 Boeipa loh tholh a nawt pah voel pawt hlang te tah a yoethen,
Mai albarka ne mutumin da ko kadan Ubangiji ba zaya lisafta zunubin sa ba.”
9 Tangkhuet la, “He yoethennah tah yahvinrhetnah soah pawt atah pumdul ham a?” n'ti uh vaengah Abraham kah a tangnah te ni duengnah la a nawt pah.
To albarkar da aka fadi ko a bisansu wadanda aka yi wa kaciya ne kadai, ko kuwa a bisan su ma marasa kaciya? Domin mun yi furcin, “Bangaskiyar Ibrahim an lisafta ta adalci ce agare shi.”
10 Te vaengah metlam a nawt pah? yahvinrhetnah a om vaengah a? Pumdul vaengah a? yahvinrhetnah vaengah pawt tih pumdul vaengah ni.
Yaya aka lisafta ta? Bayan Ibrahim ya yi kaciya, ko kuwa a rashin kaciya? Ba a cikin kaciya ba, amma a rashin kaciya.
11 Te dongah yahvinrhetnah he miknoek la a dang te pumdul vaengkah aka tangnah kah duengnah kutnoek ni. Anih te pumdul lamloh aka tangnah rhoek boeih kah a napa la om sak ham neh amih te khaw duengnah la nawt ham ni ana khueh.
Ibrahim ya amshi alamar kaciya. Wannan shi ne hatimin adalcin bangaskiyar da ya ke da ita tun cikin rashin kaciyarsa. Albarkacin wannan alama ce, ta sa shi ya zama uban dukkan wadanda suka badagaskiya, ko da shike ba su da kaciya. Wato ma'ana, adalci za a lisafta masu.
12 Te phoeiah, yahvinrhetnah kah pa he, yahvinrhetnah bueng kah pawt tih a pa Abraham pumdul vaeng kah tangnah kholaeh te aka vai rhoek ham khaw a om sak.
Wannan kuma yana da ma'anar cewa Ibrahim ya zama uban kaciya ga wadanda suka fito ba domin masu kaciya kadai ba, amma kuma domin wadanda ke biyo matakin ubanmu Ibrahim. Kuma wannan itace bangaskiyar da ya ke da ita a rashin kaciya.
13 Abraham neh a tiingan te Diklai rhopangkung la om ham te olkhueng nen pawt tih tangnah kah duengnah nen ni olkhueh a paek.
Domin ba ta wurin shari'a aka bada alkawarin nan da aka yi wa Ibrahim da zuriyarsa ba, wannan alkawarin da ya ce zasu gaji duniya. Maimako, a ta wurin adalcin bangaskiya ne.
14 Olkhueng rhang neh rhopangkung la om koinih, tangnah te tlongtlai tih olkhueh te a hmil coeng.
Domin idan su da ke na shari'a magada ne, bangaskiya bata da komai, kuma alkawarin an wofintar da shi kenan.
15 Olkhueng loh thintoek a thoeng sak dae olkhueng a om na pawt ah boekoeknah a om moenih,
Domin shari'a ta kan jawo fushi, amma ta wurin rashin shari'a, babu karya umarni.
16 A lungvatnah vanbangla olkhueh kah tiingan boeih taengah a khangmai la om sak ham khaw tangnah nen ni a om tangloeng. Olkhueng kah tiingan taeng bueng ah pawt tih Abraham kah tangnah kah tiingan taengah khaw a om sak. Amah tah mamih boeih kah napa la om.
Saboda wannan dalili haka ta faru ta wurin bangaskiya, domin ya zama bisa ga alheri. Kamar haka, alkawarin ya tabbata ga dukkan zuriya. Kuma wannan zuriya ba zata kunshi wadanda suke da sanin shari'a ba kadai, har ma da wadanda ke daga bangaskiyar Ibrahim. Saboda shi ne uban dukkan kowa,
17 Namtom rhoek boeih kah napa la nang kan coelh tila a daek tangtae vanbangla anih loh a tangnah hlan ah aka duek rhoek te aka hing sak tih, aka om pawt te aka om bangla aka khue, Pathen te om lamhma coeng.
kamar yadda aka rubuta, “Na maishe ka uba ga kasashe masu yawa.” Ibrahim na gaban aminin sa, wato, Allah, mai bada rai ga mattatu kuma ya kan kira abubuwan da basu da rai su kuma kasance.
18 Anih tah a ngaiuepnah voel ah a ngaiuep tih a tangnah dongah namtom rhoek boeih kah napa la om ni tila a thui vanbangla nang kah tiingan te om van ni.
Duk da halin da ke a bayyane, Ibrahim ya gaskata ga Allah kai tsaye game da abubuwan da ke nan gaba. Sai ya zama uba ga kasashe masu yawa, kamar yadda aka ambata, “... Haka zuriyarka zata kasance.”
19 Kum yacut pakhat lo tih aka duek tangtae amah pum neh Sarah kah bung duekrhok te a poek dae tangnah dongah a thathae pawh,
Ba ya karaya a bangaskiya ba. Ibrahim ya yarda da cewa jikinsa ya rigaya ya tsufa (shekarun sa na misalin dari). Ya kuma yarda da cewa mahaifar Saratu bata iya bada 'ya'ya ba.
20 Tedae Pathen kah olkhueh soah hnalvalnah neh boelhkhoeh pawt tih tangnah neh a thaphoh,
Amma domin alkawarin Allah, Ibrahim bai ji nauyin rashin bangaskiya ba. Maimakon haka, ya sami karfafawa a bangaskiyarsa sai ya daukaka Allah.
21 Pathen te thangpomnah a paek vaengah olkhueh te aka rhoi thai khaw amah ni tila m'ming.
Ya na da cikakkiyar gamsuwa cewa idan Allah ya yi alkawari, shi mai iya kammalawa ne.
22 Te dongah anih te duengnah la a nawt,
Haka nan ne kuma aka lisafta masa wannan a matsayin adalci.
23 Tedae anih taengah a nawt te amah bueng ham a daek pah moenih,
To ba'a rubuta kawai damin amfaninsa kadai ba, da aka lisafta dominsa.
24 Tedae mamih ham khaw, duek lamkah aka thoo mamih kah Boeipa Jesuh aka tangnah rhoek ham khaw amah te a nawt coeng.
A rubuce yake domin mu, domin wadanda za'a lisafta su, mu da muka bada gaskiya gare shi wanda ya tada Yesu Ubangijinmu daga matattu.
25 Amah te mamih kah tholhdalhnah kongah a voeih tih mamih kah tiktamnah ham a thoh coeng.
Wannan shi ne wanda aka bashe shi domin zunubanmu kuma an tada shi saboda fasar mu.