< Tingtoeng 83 >
1 Asaph kah Tingtoeng Laa Pathen aw, nang taengah dingsueknah tal nim. Pathen aw omlip boel lamtah mong boeh.
Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
2 Na thunkha rhoek loh hue a sak tih na lunguet rhoek loh lu a dangrhoek uh soeh ke.
Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
3 Na pilnam te baecenol neh muet uh tih na khoem rhoek taengah uento uh thae.
Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
4 Anmih vik loh, “Halo uh lamtah namtom bangla amih ke thup sih. Te daengah ni Israel ming a thoelh uh voel pawt eh?,” a ti uh.
Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
5 Nang kah a voel ah lungbuei thikat la toidal uh thae tih moi aka bop rhoek tah,
Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
6 Edom dap rhoek neh Moab Ishmael, Hagri,
tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
7 Gebal, Ammon, Philistia Amalek, neh Tyre kah khosa hmaih rhoek,
Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
8 Amih te Assyria loh a koei pataeng tih Lot koca ham bantha la coeng uh. (Selah)
Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
9 Amih te Kishon soklong kah Midian, Sisera neh Jabin bangla saii lah.
Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
10 Endor ah mitmoeng uh tih diklai ah aek la poeh uh.
waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
11 Amih kah hlangcong rhoek te Oreb neh Zeeb, Zebah bangla, a boeimang boeih te Zalmunna bangla khueh lah.
Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
12 Amih loh, “Pathen kah toitlim te mamih ham huul uh sih,” a ti uh.
waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
13 Ka Pathen aw amih te humhae bangla, khohli hmai kah divawt bangla khueh lah.
Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
14 Hmai loh duup a dom tih hmaisai loh tlang a hlawp bangla han coeng sak.
kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
15 Amih te na hlipuei neh hloem van lamtah amih te na cangpalam neh let sak lah.
haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
16 Amih maelhmai te yah bai lamtah BOEIPA nang ming te toem uh saeh.
Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
17 Amih te yahpok uh saeh lamtah let uh saeh. A yoeyah la a hmai tal uh saeh lamtah milh uh saeh.
Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
18 Te dongah diklai pum ah nang tah na ming Yahweh tih, namah bueng te Sangkoek tila ming uh saeh.
Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.