< Tingtoeng 80 >

1 Olphong Tuilipai aka mawt ham Asaph kah Tingtoenglung Israel aka dawn loh hnatun lah. Boiva bangla Joseph aka hmaithawn tih cherubim aka ngol loh ha sae lah.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Mai muryar “Lilin Alkawari.” Na Asaf. Zabura ce. Ka ji mu, ya Makiyayin Isra’ila, kai da ka bishe Yusuf kamar garke. Kai da kake zaune a kursiyi tsakanin kerubobi, ka haskaka
2 Ephraim, Benjamin neh Manasseh mikhmuh ah na thayung thamal te huel lamtah, kaimih kah khangnah ham halo lah.
a gaban Efraim, Benyamin da Manasse. Ka tā da ƙarfinka; ka zo ka cece mu.
3 Pathen aw kaimih nan lat tih, na maelhmai a sae daengah ni ka daem uh eh.
Ka mai da mu, ya Allah; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu, za mu kuwa cetu.
4 Caempuei Pathen BOEIPA me hil nim, na pilnam kah thangthuinah te na khuu thil eh?
Ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, har yaushe fushinka zai yi ta ƙuna a kan addu’o’in mutanenka?
5 Amih te mikphi buh na cah tih baelpuei mikphi na tul.
Ka ciyar da su da burodin hawaye; ka sa suka sha hawaye ta cikakken kwaf.
6 Ka imben rhoek ham olpungkacan la kaimih nan khueh tih ka thunkha rhoek loh n'tamdaeng uh.
Ka mai da mu abin faɗa ga maƙwabtanmu, kuma abokan gābanmu suna mana ba’a.
7 Caempuei Pathen aw kaimih nan lat tih na maelhmai a sae daengah ni ka daem uh eh.
Ka mai da mu, ya Allah Maɗaukaki; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu za mu kuwa cetu.
8 Egypt lamkah nang khuen misur te namtom na haek phoeiah na phung.
Ka fitar da inabi daga Masar; ka kori al’ummai ka kuma dasa shi.
9 A mikhmuh ah hmuen na saelh pah tih a yung a hlak dongah khohmuen ah baetawt.
Ka gyara wuri saboda shi, ya kuwa yi saiwa ya cike ƙasa.
10 A hlip loh tlang tom a dah tih a hlaeng loh lamphai thingnu a yam thil.
Aka rufe duwatsu da inuwarsa, manya-manyan itatuwan al’ul da rassansa.
11 A pae loh tuitunli duela, a dawn long khaw tuiva duela a voeih.
Ya miƙe rassansa zuwa Teku tohonsa har zuwa Kogi.
12 A vongtung te a ba ham nim na phae tih long kah aka pongpa boeih loh a bit uh?
Me ya sa ka rurrushe bangayensa don duk masu wucewa su tsinke’ya’yan inabinsa?
13 Duup lamkah okngal loh a thoe tih kohong kah satlung loh a luem thil.
Aladu daga kurmi suna ɓarnatar da shi halittun gonaki kuma suna cinsa.
14 Caempuei Pathen aw, ha mael laeh. Misur he vaan lamloh paelki lah, so lamtah hip lah.
Ka komo wurinmu, ya Allah Maɗaukaki! Ka duba daga sama ka gani! Ka lura da wannan inabi,
15 Na bantang kut neh a yung te na phung tih namah ham a ca na hlul sak.
saiwar da hannun damarka ya dasa, ɗan da ka renar wa kanka.
16 Hmai neh a hoeh tih a vung. Na mikhmuh kah tluungnah dongah milh uh.
An yanke inabinka, an ƙone shi da wuta; a tsawatawarka mutanenka sun hallaka.
17 Na bantang hlang so neh namah ham na thoh hlang capa soah na kut tloeng lah.
Bari hannunka yă zauna a kan mutumin da yake hannun damarka, ɗan mutum da ka renar wa kanka.
18 Te daengah ni nang taeng lamkah ka balkhong uh pawt eh. Kaimih he nan hlun daengah ni na ming te kang khue uh eh.
Ta haka ba za mu juye mu bar ka ba; ka rayar da mu, za mu kuwa kira bisa sunanka.
19 Caempuei Pathen Yahweh kaimih nan lat tih na maelhmai a sae daengah ni ka daem uh eh.
Ka mai da mu, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki; ka sa fuskarka ta haskaka a kanmu, za mu kuwa cetu.

< Tingtoeng 80 >