< Tingtoeng 50 >

1 Asaph kah Tingtoenglung Pathen, BOEIPA Pathen loh a thui tih, khocuk lamkah khotlak duela, diklai a tuentah.
Zabura ta Asaf. Maɗaukaki, Allah, Ubangiji, ya yi magana ya kuma kira duniya daga fitowar rana zuwa inda take fāɗuwa.
2 Pathen kah a sakthen a soepnah loh Zion lamkah ha sae.
Daga Sihiyona, cikakkiya a kyau, Allah na haskakawa.
3 Mamih kah Pathen te halo tih omlip pawh. A hmai ah hmai loh a hlawp tih a taengvai ah boehoeng khohli.
Allahnmu yana zuwa ba kuwa zai yi shiru ba; wuta mai cinyewa a gabansa, babban hadari kuma ya kewaye shi.
4 A pilnam te laitloek ham a sosang kah vaan rhoek neh diklai te a tuentah.
Ya kira sammai da suke bisa, da duniya, don yă shari’anta mutanensa.
5 Hmueih neh ka paipi aka saii, ka hlangcim rhoek kai taengla tingtun uh lah.
“Ku tattara mini shafaffuna, waɗanda suka yi alkawari da ni ta wurin hadaya.”
6 Pathen amah loh lai a tloek dongah a duengnah te vaan rhoek long khaw a thui uh. (Selah)
Sammai kuwa sun yi shelar adalcinsa gama Allah kansa alƙali ne. (Sela)
7 Ka pilnam aw ya van lah. Israel taengah ka voek vetih Pathen kamah, nangmih kah Pathen loh nangmih taengah ka laipai ni.
“Ku ji, ya mutanena, zan kuwa yi magana, Ya Isra’ila, zan kuwa ba da shaida a kanku. Ni ne Allah, Allahnku.
8 Nang kah hmueih neh na hmueihhlutnah dongah nang kan tluung moenih. Ka hmai ah om taitu ngawn.
Ba na tsawata muku saboda hadayunku ko kuwa hadayunku na ƙonawa, waɗanda kuka taɓa kawo a gabana.
9 Na im kah vaitotal khaw, na vongtung kah kikong khaw ka doe moenih.
Ba na bukatan bijimi daga turkenku ko awaki daga garkunanku,
10 Duup kah mulhing boeih neh tlang thawngkhat kah rhamsa boeih ke kamah koe ni.
gama kowace dabbar kurmi nawa ne, da kuma shanu a kan dubban tuddai.
11 Tlang kah vaa boeih te ka ming tih kohong kah satlung khaw kamah taengah om coeng.
Na san kowane tsuntsun da yake a duwatsu kuma halittun filaye nawa ne.
12 Lunglai neh a khuikah boeih te kamah taengah om tih ka lamlum cakhaw nang taengah ka thui mahpawh.
Da a ce ina jin yunwa ai, ba sai na faɗa muku ba, gama duniyar nawa ne, da kome da yake cikinta.
13 Vaito lueng saa te ka caak vetih kikong thii te ka ok aya?
Ina cin naman bijimai ne ko ina shan jinin awaki ne?
14 Uemonah te Pathen taengah nawn lamtah na olcaeng te Khohni taengah thuung lah.
“Ku miƙa hadayar godiya ga Allah, ku cika alkawuranku ga Mafi Ɗaukaka,
15 Te dongah citcai tue vaengah kai n'khue lah. Nang kan pumcum vetih kai nan thangpom ni.
ku kira gare ni a ranar wahala; zan cece ku, za ku kuwa girmama ni.”
16 Tedae Pathen loh halang te, “Ka oltlueh aka tae ham neh na ka dongah ka paipi aka khuen nang te bahamlae?
Amma ga mugaye, Allah ya ce, “Wace dama ce kuke da ita na haddace dokokina ko na yin maganar alkawarina a leɓunanku?
17 Thuituennah na hmuhuet tih ka ol he na hnukla na voeih.
Kun ƙi umarnina kuka kuma zubar da kalmomina a bayanku
18 Hlanghuen na hmuh vaengah, anih taeng neh na hamsum dongkah, samphaih rhoek taengah na ngaingaih.
Sa’ad da kuka ga ɓarawo, kukan haɗa kai da shi; kukan haɗa kai da mazinata.
19 Boethae ham na ka na hnonah tih na lai kah thailatnah neh na sun.
Kuna amfani da bakunanku don mugunta kuna kuma gyara harshenku don ruɗu.
20 Na pacaboeina taengah na ngol tih na cal van dae na manu ca te boekoekthingka na paek.
Kuna ci gaba da magana a kan ɗan’uwanku ku kuma yi maganar ƙarya a kan ɗan mahaifinku.
21 Hekah he na saii vaengah ka omlip hatah namah bangla om khaw om ni tila na poek. Nang te kan tluung vetih na mikhmuh ah kan yan ni.
Kun yi waɗannan abubuwa na kuwa yi shiru; kun ɗauka gaba ɗaya ni kamar ku ne. Amma zan tsawata muku in kuma zarge ku a fuskarku.
22 He he Pathen aka hnilh rhoek loh yakming uh laeh. Kam poel vetih aka huul om pawt ve.
“Ku lura da wannan, ku da kuka manta da Allah, ko kuwa in yayyage ku kucu-kucu, ba kuma wanda zai cece ku.
23 Uemonah aka nawn loh kai n'thangpom tih longpuei a rhoek a bah dongah Pathen kah daemnah te anih ka tueng ni,” a ti.
Shi wanda ya miƙa hadayun godiya yakan girmama ni, ya kuma shirya hanya saboda in nuna masa ceton Allah.”

< Tingtoeng 50 >