< Tingtoeng 48 >
1 Korah ca rhoek kah tingtoeng laa BOEIPA tah len tih a tlang cim kah Pathen khopuei ah a sang la thangthen ham tueng.
Waƙa ce. Zabura ta’ya’yan Kora maza. Ubangiji mai girma ne, kuma mafificin yabo, a birnin Allahnmu, dutsensa mai tsarki.
2 Diklai pum kah a omthennah hmuensang Zion tlang tah a sakthen pai. Tlangpuei tlanghlaep te Manghai Puei kah khorha la om.
Kyakkyawa ce cikin tsayinta, abin farin cikin dukan duniya. Kamar ƙwanƙoli mafi tsayi na Zafon ne Dutsen Sihiyona, birnin Babban Sarki.
3 Te khopuei kah impuei ah Pathen amah te imsang la ha tueng.
Allah yana cikin fadodinta; ya nuna kansa mafaka ce gare ta.
4 Manghai rhoek loh tuentah uh thae tih tun khong uh ke.
Sa’ad da sarakuna suka haɗa rundunoni, sa’ad da suka yi gaba tare,
5 Amih loh a hmuh uh vaengahngaihmang neh let uh tangkhuet tih tamto uh.
sun gan ta suka kuwa yi mamaki; suka gudu don tsoro.
6 Amih te thuennah loh cacun bungtloh bangla pahoi a phatawt.
Rawar jiki ya kama su a can, zafi kamar na mace mai naƙuda.
7 Khothoeng yilh neh Tarshish sangpho te na phae.
Ka hallaka su kamar jiragen ruwan Tarshish da iskar gabas ta wargaje.
8 Mamih loh n'yaak uh vanbangla caempuei BOEIPA kah khopuei te m'hmuh uh van coeng. Mamih kah Pathen khopuei te Pathen amah loh kumhal la a thoh ni. (Selah)
Yadda muka ji, haka muka gani a cikin birnin Ubangiji Maɗaukaki, a cikin birnin Allahnmu. Allah ya sa ta zauna lafiya har abada. (Sela)
9 Na bawkim khui ah Pathen namah kah sitlohnah te ka poek uh.
Cikin haikalinka, ya Allah, mun yi tunani a kan ƙaunarka marar ƙarewa.
10 Pathen namah ming bangla nang koehnah long khaw kho bawt duela boeih a pha tih na bantang kut ah duengnah soep.
Kamar sunanka, ya Allah, yabonka ya kai iyakokin duniya; hannunka na dama ya cika da adalci.
11 Namah kah laitloeknah dongah Zion tlang loh a kohoe tih Judah nu rhoek khaw omngaih uh.
Dutsen Sihiyona ya yi farin ciki, ƙauyukan Yahuda suna murna saboda hukuntanka.
12 Zion ke hil lamtah vael lah. A rhaltoengim rhoek te tae lah.
Yi tafiya cikin Sihiyona, ku kewaye ta, ku ƙirga hasumiyoyinta,
13 A rhalmahvong te na lungbuei ah kuem lah. Anih kah impuei te hmailong kah cadilcahma taengah na thui ham khaw hil lah.
ku lura da katangarta da kyau, ku dubi fadodinta, don ku faɗe su ga tsara mai zuwa.
14 Ba dongah tikoinih tekah Pathen te kumhal ah mamih kah Pathen la om yoeyah. Amah loh duek duela mamih m'hmaithawn bitni.
Gama wannan Allah shi ne Allahnmu har abada abadin; zai zama jagorarmu har zuwa ƙarshe.