< Maikah 6 >
1 BOEIPA loh a thui te hnatun uh laeh. Thoo tlang te ho laeh. Na ol te som long khaw ya saeh.
Ku saurari abin da Ubangiji ya ce, “Tashi ku gabatar da ƙararku a gaban duwatsu; bari tuddai su ji abin da kuke so ku faɗa.
2 Tlang rhoek neh diklai yung cak loh BOEIPA kah tuituknah te hnatun saeh. BOEIPA kah tuituknah he a pilnam taeng neh Israel taengah a thui coeng.
“Ku saurara, ya ku duwatsu game da tuhumar da Ubangiji yake muku, ku ji, ku daɗaɗɗun tushin duniya. Gama Ubangiji yana da ƙara a kan mutanensa; yana tuhumar Isra’ila.
3 Ka pilnam nang taengah balae ka saii tih nang te metlam kang ngae? Kamah taengah thui lah.
“Ya ku mutanena, me na yi muku? Ta yaya na nawaita muku? Ku amsa mini.
4 Nang te Egypt kho lamloh kang khuen tih sal rhoek imkhui lamloh nang kan lat. Na mikhmuh ah Moses, Aaron neh Miriam kan tueih.
Na fito da ku daga ƙasar Masar na kuma’yantar da ku daga ƙasar bauta. Na aika da Musa yă jagorance ku, haka ma Haruna da Miriyam.
5 Ka pilnam aw, Moab manghai Balak loh a uen te khaw, Beor capa Balaam loh anih a doo te poek uh laeh. Te daengah ni Shittim lamloh Gilgal duela BOEIPA kah duengnah a ming.
Ya ku mutanena, ku tuna abin da Balak sarkin Mowab ya ƙulla da kuma amsar da Bala’am ɗan Beyor ya bayar. Ku tuna da tafiyarku daga Shittim zuwa Gilgal, don ku san ayyukan adalcin Ubangiji.”
6 Ba nen lae BOEIPA ka doe vetih hmuensang Pathen taengah ka duengyai eh. Amah te hmueihhlutnah neh, sael kum khat ca nen a ka doe eh?
Da me zan zo a gaban Ubangiji in rusuna a gaban Maɗaukaki Allah? Shin, zan zo ne a gabansa da hadaya ta ƙonawa, da ɗan maraƙi bana ɗaya?
7 BOEIPA loh tutal thawngkhat neh, situi soklong thawngrha nen khaw a moeithen aya? Ka caming te ka boekoeknah dongah, ka bungko thaihtae te ka hinglu kah tholhnah dongah ka paek thai aya?
Ubangiji zai ji daɗin hadayar raguna dubbai da kuma rafuffukan mai dubbai goma? Zan ba da ɗan farina ne don laifina, ko’ya’yan jikina domin zunubin raina?
8 Hlang nang taengah melae aka then, nang kah te BOEIPA loh balae a toem ti khaw, tiktamnah te rhep saii ham khaw, sitlohnah te lungnah ham khaw, na Pathen taengah kodo la pongpa ham khaw ha puen coeng.
Ya nuna maka, ya mutum, abin da yake mai kyau. Me Ubangiji yake bukata daga gare ka kuwa shi ne ka yi gaskiya ka so aikata jinƙai ka kuma yi tafiya da tawali’u a gaban Allah.
9 BOEIPA ol tah khopuei taengah pang coeng. Lungming cueihnah tah na ming te a hmuh. Hnatun uh lah, caitueng neh unim a tuentah coeng?
Ku saurara! Ubangiji yana kira ga birni, a ji tsoron sunana kuwa hikima ce, “Ku kasa kunne ga sandan nan da kuma wannan wanda ya naɗa.
10 Halang im neh halangnah thakvoh te hlihloeh tih cangnoek pawtrhawt te kosi a hong thil pueng aya?
Har yanzu zan manta, ya muguwar gida da dukiyarki da kika samu a muguwar hanya zan kuma manta da bugaggen mudun awo wanda ake zargi?
11 Halangnah cooi ham neh hlangthai palat kah coilung sungsa te ka cim sak aya?
Zan kuɓutar da mutumin da yake da ma’auni na rashin gaskiya, da kuma buhun ma’aunan ƙarya?
12 A hlanglen rhoek kongah kuthlahnah cung uh tih a khuikah khosa rhoek loh a honghi a thui uh. A ol tah a ka ah palyal uh mai.
Attajiranta masu fitina ne; mutanenta kuma maƙaryata ne harsunansu kuwa suna yaudara.
13 Te dongah nang ngawn ham neh na tholhnah dongah nang pong sak ham kai loh kantloh sak.
Saboda haka, zan hallaka ku in lalace ku saboda zunubanku.
14 Na caak akhaw na hah hae pawt vetih na pongnah he na ko khuiah om ni. Na balkhong dae na loeih hae mahpawh. Na loeih cakhaw cunghang taengla ka paek ni.
Za ku ci amma ba za ku ƙoshi ba, cikinku zai zama babu kome Za ku tattara amma ba za ku yi ajiyar kome ba, gama abin da kuka yi ajiya zan ba wa takobi.
15 Na tuh dae na at mahpawh. Olive te na neet cakhaw situi na hluk hae mahpawh. Misur thai na khueh akhaw misurtui na o mahpawh.
Za ku yi shuki amma ba za ku girba ba; za ku matse zaitun amma ba za ku yi amfani da mai wa kanku ba, za ku tattaka’ya’yan inabi amma ba za ku sha ruwan inabin ba.
16 Omri kah khosing neh Ahab imkhui kah khoboe boeih te a dawn coeng. Amih kah cilkhih dongah na pongpa uh. Te dongah ni kai loh nang te imsuep la kang khueh. Tedae rhoek khosa rhoek kah thuithetnah neh ka pilnam kah kokhahnah ni na phueih uh eh.
Kuna kiyaye ƙa’idodin Omri da dukan ayyukan gidan Ahab kun kuma bi al’adunsu. Saboda haka, zan maishe ku kufai in mai da ku abin dariya a cikin mutane, za ku sha reni a wurin al’ummai.”