< Matthai 12 >
1 Te vaeng tue kah Sabbath ah Jesuh tah lohma longah cet. A hnukbang rhoek tah a bungpong uh tih cangvuei a yun uh tih koe a kueh a uh.
A wannan lokaci, Yesu ya tafi a ranar Asabaci, ya bi cikin gonar hatsi. Almajiransa na jin yunwa, sai suka fara zagar hatsi suna ci.
2 Tedae Pharisee rhoek loh a hmuh uh vaengah Jesuh te, “Sabbath ah saii ham a paek pawt te na hnukbang rhoek loh a saii uh ke,” a ti nah.
Amma da Farisawa suka gan su, sai su ka ce wa Yesu. “Duba, almajiranka su na yin abin da doka ta haramta a ranar Asabaci.”
3 Tedae Jesuh loh, “David neh a taengkah rhoek loh a bung a pong vaengah balae a saii, na tae uh moenih a?
Amma Yesu ya ce masu, “Baku karanta abin da Dauda ya yi ba, lokacin da ya ke jin yunwa, tare da mazan da ke tare da shi?
4 Pathen im khuila kun tih a hmai kah buh a caak te ta. Te te anih kah a caak tueng la a om moenih, khosoih rhoek bueng pawt atah a taengkah rhoek ham khaw a om moenih.
Yadda ya shiga gidan Allah, ya ci gurasar alfarwa da doka ta hana shi ko mazan da ke tare da shi su ci, sai dai Firistoci ne kawai doka ta basu damar ci?
5 Sabbath ah bawkim kah khosoih rhoek loh Sabbath te a poeih dae ommongsitoe la a om uh te olkhueng khuiah na tae uh moenih a?
Sa'annan ba ku karanta cikin shari'a cewa, a ranar Asabaci, Firistoci da ke cikin haikali na sabawa ranar Asabaci, amma kamar ba su yi laifi ba?
6 Tedae nangmih taengah kan thui, bawkim lakah aka tanglue ngai tah he ah om ta.
Amma ina tabbatar maku da cewa, wani wanda ya fi haikali girma yana nan.
7 Tedae metla a om khaw na ming uh koinih, rhennah ni ka ngaih hmueih moenih,’ a ti dongah ommongsitoe te na boe sak uh pawt sue.
In da kun san ma'anar wannan 'Na fi son jinkai fiye da hadaya,' da baku shari'anta wa marar laifi ba.
8 Hlang capa tah Sabbath boeipa la om,” a ti.
Gama Dan mutum shine Ubangijin Asabaci.”
9 Te lamloh thoeih tih amamih kah tunim la pawk.
Sa'annan Yesu ya bar wannan wuri, ya shiga majami'ar su.
10 Te vaengah kut khaem hlang pakhat khoem om. Te dongah anih a paelnaeh ham te a dawt uh tih, “Sabbath ah hoeih sak ham tueng a?” a ti nah.
Sai ga wani mutum wanda hannun sa ya shanye, sai Farisawa suka tambayi Yesu, cewa, “Doka ta halarta a yi warkarwa a ranar Asabaci?” Domin su zarge shi a kan zunubi.
11 Tedae amih te, “Nangmih khuikah tu pakhat mai khaw aka khueh hlang om a te? Te te Sabbath ah rhom khuila cungku koinih lo pawt vetih doek mahpawt a?
Yesu ya ce masu, “Wanene a cikin ku, wanda idan ya na da tunkiya guda, sa'annan tunkiyar nan ta fada a rami mai zurfi a ranar Asabaci ba zai kamo ta ya fitar da ita ba?
12 Hlang he tu lakah muep tanglue ta. Te dongah Sabbath ah a then saii he tueng ta,” a ti nah.
Yaya za a kwatanta darajar mutum da tunkiya! Saboda haka ya halarta a yi alheri ranar Asabaci.”
13 Te phoeiah tekah hlang te, “Na kut te yueng lah,” a ti nah tih koe a yueng. Te vaengah khat ben kah bangla a then la a hoeih pah.
Sai Yesu ya ce wa mutumin nan “Mika hannun ka.” Ya mike hannunsa, sai hannun nan ya dawo lafiyaye kamar dayan hannunsa.
14 Tedae Pharisee rhoek tah cet uh tih anih te poci sak hamla dawtletnah a khueh uh.
Amma Farisawa su ka fita waje su ka fara mugun shiri domin sa. Su na neman hanyar da za su kashe shi.
15 Jesuh loh a ming vaengah te lamloh khoe uh. Te vaengah anih te hlangping loh muep a vai. Te dongah amih te boeih a hoeih sak.
Da Yesu ya fahimci wannan, sai ya janye kan sa daga nan. Mutane da dama su ka bi shi, ya warkar da su duka.
16 Tedae amah te mingpha la saii pawt ham amih te a uen.
Ya dokace su da kada su bayyana shi ga kowa,
17 Te daengah ni tonghma Isaiah loh a thui tih,
domin ya zama gaskiyar abin da aka fada ta wurin annabi Ishaya, cewa,
18 Ka sal he ne, anih ni ka coelh. Anih soah ka thintlo ka hinglu loh a lungtlun. A pum dongah ka mueihla ka khueh vetih, namtom taengah tiktamnah a thui ni.
“Dubi, bawa na zababbe; kaunatacce na, wanda ya ke faranta mani raina sosai. Zan sa Ruhu na bisan sa, za ya furta hukunci zuwa al'ummai.
19 Anih long tah oelhtaih mahpawh, hohaem mahpawh. A ol te toltung ah pakhat long khaw ya mahpawh.
Ba za ya yi jayayya ko tada murya ba, babu wanda za ya ji muryar sa a karabku.
20 Tiktamnah te voelphoengnah la a khuen hlan atah capu aka paep te khaem pawt vetih thut aka nap khaw thih mahpawh.
Ba zai karya kara da ya tankwashe ba; ba zai kashe fitilar da ta kusa mutuwa ba; sai ya kawo hukunci ga nasara.
21 A ming te khaw namtom rhoek loh a ngaiuep ni,” a ti te a soep eh.
Sa'annan al'ummai za su dogara a ga sunansa.
22 Te phoeiah rhaithae a kaem olmueh mikdael te a taengla a khuen uh tih anih te a hoeih sak. Te daengah olmueh te cal thai tih kho a hmuh thai.
Sa'annan wani mutum, makaho ne, kurma kuma, aljannu kuma na cikinsa, an kawo shi wurin Yesu. Ya warkar da shi, ya sami ganin gari ya kuma yi magana.
23 Te vaengah hlangping khaw boeih limlum uh tih, “Anih he David capa la om mai khaming,” a ti uh.
Jama'a su ka yi mamaki kwarai, su na cewa, “Ko wannan ne Dan Dawuda?”
24 Tedae Pharisee rhoek loh a yaak uh vaengah, “Anih tah rhaithae rhoek kah boei Belzebul nen pawt koinih rhaithae he haek mahpawh,” a ti uh.
Amma da Farisawa su ka ji wannan al'ajibi, sai su ka ce, “Mutumin nan yana fitar da aljannu ta wurin Bahalzabuba sarkin aljannu ne.”
25 Amih kah poeknah te a hmuh vaengah, “Amamih aka paekboe ram tah boeih poci tih, amamih aka paekboe khopuei neh im boeih tah cak mahpawh.
Amma Yesu ya san tunanin su, sai ya ce. “Duk mulkin da ya rabu gaba da kan sa, ba zaya tsaya ba, duk wani birni da ya rabu ba zai tsaya ba, ko gida da ya tsage, za ya rushe.
26 Satan loh Satan te haek koinih amah neh amamih paekboe uh ni ta. Te vaengah a ram loh metlam a pai eh?
Idan Shaidan ya fitar da Shaidan, ya rabu gaba da kansa. Yaya mulkin sa za ya tsaya?
27 Kai loh Beezebul rhangneh rhaithae ka haek koinih, na ca rhoek tah u rhangnen lae a haek uh. He dongah amih tah nangmih kah laitloekkung la om uh ni.
Idan Ina fitar da aljannu da ikon Ba'alzabuba, ta wurin wa masu bin ku su ke fitar da su? Saboda haka, su za su shari'anta ku.
28 Tedae Pathen Mueihla rhangneh kai loh rhaithae ka haek atah nangmih taengah Pathen kah ram ha pai coeng dongah ni.
Amma idan ina fitar da aljannu da Ruhun Allah ne, hakika mulkin Allah ya zo gare ku.
29 Aka tlung te lamhma la a pin pawt atah metlam lae aka tlung kah im khuila a kun vetih hnopai te a poelyoe pah thai eh? a pin phoei daengah ni im te a muk eh.
Kuma ta yaya mutum za ya shiga gidan mai karfi ya kwashe masa kaya ba tare da ya fara daure shi ba? Sa'annan ne za ya iya satar masa kaya daga gidansa.
30 Kai taengah aka om pawt tah kai neh hlihloeh la om tih, kai taengah aka cut pawt loh a thaek.
Wanda baya tare da ni yana gaba da ni ke nan, wanda kuma baya tarawa tare da ni, yana watsarwa ne.
31 He dongah nangmih taengah kan thui, tholhnah neh soehsalnah cungkuem dongah hlang he dongah hlah pah ni, tedae, Mueihla ben kah soehsalnah tah tholh hlah mahpawh.
Saboda haka ina ce maku, kowanne zunubi da sabo, za a gafarta wa mutum, amma sabon Ruhu Mai Tsarki, ba za a gafarta shi ba.
32 Hlang capa te ol aka tha thil te khaw dongah hlah pueng ni. Tedae Mueihla Cim te aka cal thil te tah tahae tue neh aka lo ham dongah khaw anih te tholh hlah pah mahpawh. (aiōn )
Duk wanda yayi batanci ga Dan Mutum, za a gafarta masa. Amma duk wanda yayi batanci game da Ruhu Mai Tsarki ba za a gafarta masa ba, a nan duniya da har abada. (aiōn )
33 Thing then loh a thaih a then sak tih thing thae loh a thaih a thae sak. Te dongah thing he a thaih loh a mingpha sak.
Ko dai a mai da itace mai kyau 'ya'yansa kuma su yi kyau, ko a mai da itace marar kyau 'ya'yansa kuma marasa kyau, gama ana sanin itace ta wurin 'ya'yansa.
34 Rhulthae rhoek kah casak rhoek, a thae la na om uh lalah metlamlae a then te na thui uh thai eh. Thinko kah a baecoih te na ka loh a thui.
Ku 'ya'yan macizai, tun da ku miyagu ne, yaya za ku iya fadin abubuwa nagari? Gama daga cikar zuciya baki ke magana.
35 Hlang then loh khohrhang then khuikah a then a sat tih, hlang thae loh khohrhang thae khuikah a thae a sat.
Mutumin kirki daga ajiyar zuciyarsa ya kan fitar da abubuwa masu kyau, mugun mutum kuma daga mummunar ajiyar zuciyarsa ya kan fitar da abubuwan mugunta.
36 Tedae nangmih taengah kan thui, palyal olka aka thui rhoek boeih te laitloeknah khohnin ah hlang loh te ham te olka a thuung uh ni.
Sa'annan ina ce maku a ranar shari'a, mutane za su bada lissafin abubuwan banza da su ka fadi.
37 Na ol loh n'tang sak vetih na ol loh n'boe sak ni,” a ti nah.
Gama ta wurin maganganun ku, za a 'yantar da ku, ta wurin maganganun ku kuma za a kashe ku.”
38 Te phoeiah cadaek rhoek hlangvang neh Pharisee rhoek loh Jesuh te a doo uh tih, “Saya nang taengkah miknoek hmuh ham ka ngaih uh,” a ti na uh.
Sa'annan wadansu Malaman Attaura, da Farisawa suka amsa suka ce wa Yesu, “Mallam, muna so mu ga wata alama daga gare ka.”
39 Tedae amih te a doo tih, “Boethae neh samphaih cadil rhoek loh miknoek tlap cakhaw, tonghma Jonah kah miknoek pawt atah miknoek m'pae mahpawh.
Amma Yesu ya amsa ya ce masu, “Mugun zamani da mazinaciyar tsara, su na bukutar alama. Amma babu alamar da za a ba su, sai dai alamar annabi Yunusa.
40 Jonah tah nga bung khuiah khothaih hnin thum neh khoyin hnin thum a om bangla hlang capa tah diklai ko khuiah khothaih hnin thum neh khoyin hnin thum om van ni.
Gama yadda Yunusa ya yi kwana uku da dare uku a cikin babban kifi, haka ma Dan Mutum zaya yi kwana uku da dare uku a cikin zuciyar kasa.
41 Laitloeknah hnin ah Nineveh hlang rhoek tah hekah cadil taengah pai uh vetih a boe sak ni. Jonah kah olhoe dongah amih yut uh. Tedae hekah aka om he Jonah lakah len dae ta he.
Mutanen Nineba za su tsaya a ranar shari'a da wannan zamani sannan su kashe su. Domin sun tuba da suka ji wa'azin Yunusa, amma duba wanda ya fi Yunusa yana nan.
42 Tuithim boeinu tah Solomon kah cueihnah hnatun hamla diklai bawt lamkah loh ha pawk dongah tahae kah cadil he laitloeknah ah a pai thil vetih a boe sak ni. Tedae heah he Solomon lakah aka len om dae ta he.
Sarauniyar Kudu za ta tashi da mutanen wannan zamani ta kuma kashe su. Ta zo daga karshen duniya domin ta ji hikimar Sulaimanu, kuma duba, wanda ya fi Sulaimanu yana nan.
43 Mueihla thae loh hlang lamkah a coe phoeiah tuihang hmuen boeih ah cet tih duemnah a toem dae hmu pawh.
Idan kazamin ruhu ya rabu da mutum, ya kan wuce ya nemi wuraren da ruwa yake domin ya huta, amma bai samu ba.
44 Te vaengah ka caeh tangtae te ka im la ka bal ni a ti. Te dongah, a pawk vaengah hoeng, nawt tangtae neh, khoem tangtae, la a hmuh.
Sai ya ce, 'zan koma gidana inda na fito'. Bayan ya dawo, sai ya tarar da gidan nan an share shi ya zama da tsabta.
45 Te phoeiah cet tih amah lakah aka thae mueihla a tloe parhih te amah taengla a khuen. Te phoeiah te rhoek ah kun uh tih kho a sak. Te dongah te hlang te lamhma kah lakah a hnukkhueng kah a om te thae. Tahae kah cadil he khaw rhaithae lam ni a om tangkhuet eh,” a ti. p
Sai ya koma ya kawo wadansu ruhohi guda bakwai, wadanda su ka fi shi mugunta, sa'annan dukan su su zo su zauna a nan. Sa'annan yanayin mutumin nan na karshe ya fi na farko muni. Haka zaya kasance ga wannan mugun zamani.
46 Hlangping te a voek li vaengah a manu neh a mana rhoek loh anih te voek ham a toem uh tih poeng ah pakcak pai uh.
Sa'adda Yesu ya ke yi wa Jama'a jawabi, sai mahaifiyarsa da 'yan'uwansa su ka zo su ka tsaya a waje, suna neman su yi magana da shi.
47 Te dongah pakhat loh, “Na nu neh na mana rhoek loh nang voek ham n'toem tih poeng ah pai uh ke,” a ti nah.
Sai wani ya ce masa, “Duba, mahaifiyarka da 'yan'uwanka suna tsaye a waje, suna so su yi magana da kai”.
48 Te dongah amah aka voek te, “Unim kai manu? U rhoek nim kai mana rhoek?” a ti nah.
Amma Yesu ya amsa ya ce wa shi wanda ya gaya masa, “Wacece mahaifiyata? Kuma su wanene 'yan'uwana?”
49 Te phoeiah a hnukbang rhoek taengla a kut a yueng tih, “Kai manu neh kai mana rhoek la he.
Sai ya mika hannu ya nuna almajiransa ya ce, “Duba, ga mahaifiyata da 'yan'uwana!
50 Vaan kah a Pa kongaih aka saii te tah ka manuca neh ngannu nganca neh manu la om,” a ti nah.
Gama duk wanda yake aikata nufin Ubana wanda ya ke cikin sama, shine dan'uwana, da 'yar'uwata da mahaifiyata.”