< Marku 6 >

1 Te lamloh thoo tih amah tolrhum la a caeh vaengah a hnukbang rhoek loh a vai uh.
Ya bar su ya zo garinsu, almajiransa su ka biyo shi.
2 Sabbath a pha neh tunim ah thuituen ham te a tong. Te vaengah aka ya rhoek boeih loh let uh tih, “Anih loh hebang he mekah lae a hmuh? Mekah cueihnah nim anih a paek tih a kut neh hebang thaomnah he a tueng sak?
Sa'adda ranar Asabar tazo ya shiga cikin masujada ya yi koyarwa. Mutane da yawa da su ka ji koyarwarsa su ka yi mamaki, suka ce daga ina ya sami irin wannan koyarwar? Wacce irin hikima ce Allah ya ba shi haka? Wadanne irin ayyukan al'ajibi ya ke yi da hannuwansa?
3 Anih he Mary capa, James, Joses, Judah neh Simon kah a manuca, lettama la a om moenih a? A ngannu rhoek khaw mamih taengah a om uh moenih a he?” a ti uh. Te dongah anih kongah te amih te a khah uh.
Wannan ba kafintan nan ba ne dan Maryamu, dan'uwan Yakubu da Yosi da Yahuza da Saminu? Ba ga 'yan'uwan sa 'yan mata mu na tare da su ba? Ba su ji dadi ba a ransu saboda Yesu.
4 Te dongah Jesuh loh amih te, “Tonghma he a tolrhum ah, a hui rhoek lakli neh a im khuikah pawt atah sawtsit ti om pawh,” a ti nah.
Yesu ya ce, “Annabi ba ya rasa daraja sai a gidansa da garinsa da cikin danginsa.”
5 Tedae hlang tlo a yool kut a tloeng tih hoeih sak pawt koinih te ah te a thaomnah pakhat khaw tueng thai mahpawh.
Bai iya yin wani aikin al'ajibi a wurin ba sai dai mutane kadan marasa lafiya ya dorawa hannu ya warkar da su.
6 Amih kah hnalvalnah kongah a ngaihmang. Tedae kho kah a taengvai te a hil tih a thuituen.
Rashin bangaskiyarsu ya ba shi mamaki. Sai ya tafi cikin kauyuka na kewaye da su ya yi ta koyarwa.
7 Hlainit te a khue phoeiah rhalawt mueihla soah saithainah te amih taengah a paek tih amih te panit panit ah a tueih.
Ya kira almajiransa su goma sha biyu, ya aike su biyu-biyu, ya ba su iko a kan aljanu,
8 Te phoeiah amih te longpueng ah conghol bueng pawt atah buhcun, sungsa, cihin khuiah rhohum khaw khuen pawt ham a uen.
ya dokace su kada su dauki komai tare da su domin wannan tafiya, sai dai sanda kadai. Kada su dauki abinci ko jaka ko kudi a cikin aljihunsu,
9 Tedae khokhom a khom tih angki yung nit puei sak pawh.
sai dai su sa takalmi kadai, kada su sa taguwa biyu a jikinsu.
10 Te phoeiah amih te, “Im na kun thil uh coeng te tah te lamkah loh na voei hlan khuiah pahoi naeh thil.
Ya ce da su, idan ku ka shiga wani gida sai ku zauna a gidan har lokacin da za ku tashi.
11 Nangmih aka doe pawt tih nangmih kah ol aka hnatun pawt hmuen te tah, te lamkah loh na nong uh vaengah na kho hmuikah tangdik te khoek uh lamtah amih taengah laipai la om saeh,” a ti nah.
Idan ku ka je wani gari aka ki karbar ku, ku karkabe kurar da ke kafufunku ta zama shaida kan mutanen garin.
12 Te daengah cet uh tih tholh yut ham a hoe uh.
Sai suka tafi suka yi ta shela ga mutane cewa su tuba daga zunubansu.
13 Rhaithae khaw Gmuep a haek uh. Aka tlo khaw situi neh a hluk uh tih muep hoeih uh.
Sun fitar da aljanu da yawa, suka shafawa mutane da yawa mai suka warkar da su.
14 Jesuh ming tah mingpha coeng tih Herod manghai loh a yaak vaengah, “Tui aka nuem Johan tah duek lamkah thoo coeng. Te dongah a khuikah thaomnah loh a tueng pah,” a ti uh.
Sarki Hirudus ya ji wannan, gama sunan Yesu ya zama sananne a wurin kowa da kowa. Wadansu suna cewa Yahaya mai yin baftisma ne ya tashi daga matattu shi ya sa ake yin wadannan ayyukan al'ajibi ta wurinsa.
15 Tedae a tloe rhoek loh, “Elijah ni,” a ti uh. A tloe rhoek bal loh, “Tonghma rhoek khuikah tonghma pakhat van coini,” a ti uh.
Wadansu kuma suna cewa, “Iliya,” Har yanzu wadansu suna cewa daya “daga cikin annabawa ne na da can.”
16 Herod loh a yaak vaengah, “Kai loh ka rhaih Johan te ni aka thoo coeng,” a ti
Sa'adda Hirudus ya ji wannan sai ya ce, “Yahaya wanda na fillewa kai shine ya tashi.”
17 Herod amah rhoe loh a tah tih Johan te a tuuk. Te vaengah anih te a manuca Philip yuu, Herodias kawng neh thongim ah a khoh.
Saboda Hirudus ne ya sa aka kama Yahaya aka kulle shi a kurkuku saboda Hirodiya( matar Filibus dan'uwansa), domin ya aure ta.
18 Anih te a yunah dongah Johan loh Herod te, “Na maya yuu te na loh tueng moenih,” a ti nah.
Saboda Yahaya ya gaya wa Hirudus cewa bai halarta ya auri matar dan'uwansa ba.
19 Te dongah Herodias loh Johan te a hmuhuet tih ngawn ham a ngaih dae ngawn thai pawh.
Sai ita Hirodiya ta yi kudurin ta kashe Yahaya amma bai yiwu ba.
20 Herod loh Johan te aka dueng neh aka cim hlang ni tila a ming dongah a rhih tih a tuem. Johan ol a yaak vaengah muep ingang dae liplip a hnatun.
Domin Hirudus yana jin tsoron Yahaya, domin ya sani shi mai adalci ce, mai tsarki kuma. Domin haka Hirudus bai so wani abu ya faru da Yahaya ba, amma ya kan fusata idan ya ji wa'azin yahaya. Duk da haka da fari ciki yakan saurare shi.
21 Herod loh cunnah khohnin tapkhoeh a pha vaengah a hlanglen rhoek, rhalboeipa rhoek, Galilee kah a congkhang rhoek ham te hlaembuh a saii pah.
Amma sai dama ta samu inda Hirodiya za ta iya yin abin da ta ke so ta yi. A lokacin kewayowar ranar haihuwar sa, sai Hirudus ya shirya liyafa domin manyan da ke aiki tare da shi a cikin gwamnatin sa, da shugabannin da ke cikin Galili.
22 Te vaengah Herodias canu te kun tih a lam hatah Herod neh aka ngol rhoek te a ko a hoe sak. Manghai loh hula te, “Na ngaih te tah kai taengah ham bih lamtah nang kan pae eh?,” a ti nah.
Diyar Hirodiya ta zo ta yi masu rawa, rawarta kuwa tagamshi Hirudus da bakinsa. Sarki ya ce da yarinyar, “ki tambayi duk abin da ki ke so ni kuwa zan ba ki shi”.
23 Te phoeiah anih taengah rhep a toemngam tih, “Kai taengah na bih te tah ka ram rhakthuem hil khaw nang kan paek ni,” a ti nah.
Ya rantse mata da cewa”Ko menene ki ka ce ki na so, ko da rabin mulkina ne”
24 Tedae cet tih a manu taengah, “Balae ka bih eh?” a ti nah hatah a manu loh, “Tuinuem Johan kah a lu te,” a ti nah.
Sai ta fita ta je ta tambayi mamarta, “me zan ce ya bani?” Sai ta ce kan Yahaya Mai Yin Baftisma.
25 Te dongah manghai taengah thahluenah neh thaeng kun tih, “Baelpuei dongah tuinuem Johan kah a lu te kai nan paek pahoi hamla ka ngaih,” a ti nah tih a bih.
Sai ta dawo da sauri cikin dakin taro wurin sarki ta ce da shi, “Ina so ka ba ni kan Yahaya Mai Yin Baftisma a cikin tire.”
26 Manghai loh ngang a yaak dae a olhlo neh aka ngol rhoek kongah te aal hamla ngaih pawh.
Sarki ya damu kwarai, amma saboda ya yi alkawari ga kuma ofisoshinsa, ba dama ya ce a'a.
27 Tedae manghai loh rhalkap koe a tueih tih a lu te hang khuen ham ol a paek. Te dongah cet tih Johan te thongim khuiah a rhaih.
Sai sarki ya aiki wani soja ya ba shi ummurni ya je ya kawo kan Yahaya. Sojan ya je ya fillo kan sa daga cikin kurkuku.
28 Te phoeiah Johan kah lu te baelpuei dongah han khuen tih hula te a paek. Hula long khaw a manu te a paek.
Ya kawo kan a cikin tire ya ba yarinyar, yarinyar kuma ta kai wa mamarta.
29 A yaak uh vaengah Johan kah hnukbang rhoek tah ha pawk uh tih a rhok te a khuen uh tih phuel ah a khueh uh.
Da almajiran su ka ji labari, suka zo suka dauki gawarsa suka rufe a cikin kabari.
30 Te vaengah caeltueih rhoek te Jesuh taengah tingtun uh tih a saii neh a thuituen uh boeih te a taengah puen uh.
Almajiran suka zo wurin Yesu, suka fada masa dukkan abin da suka yi da abin da suka koyar.
31 Te vaengah amih te, “Nangmih tah namamih bueng mah khosoek hmuen la halo uh lamtah rhaih duem uh dae,” a ti nah. Aka voei rhoek neh aka bal rhoek te muep a om vaengah buh caak ham pataeng hoeng uh pawh.
Sai ya ce da su “ku je cikin kebabben wuri domin ku huta kadan,” domin mutane suna ta kaiwa da komowa, ba su sami damar hutawa ba balle su ci abinci
32 Te dongah amamih bueng khosoek hmuen la lawng neh cet uh.
Sai suka tafi kebabben wuri a cikin jirgin ruwa su kadai.
33 Amih a caeh uh te a hmuh uh tih muep a ming uh vaengah kho tom lamloh kho neh capit uh tih ana lamhma uh coeng.
Amma mutane da yawa sun gansu suna tafiya sun kuma gane su, sai suka fito daga cikin dukan garuruwa da gudu har su ka kai wurin kafin su zo.
34 Tedae a caeh vaengah hlangping te muep a hmuh. Te vaengah tudawn aka om pawh tu rhoek bangla a om uh dongah amih soah a thinphat tih amih rhoek te muep pahoi a thuituen.
Sa'adda suka zo bakin gaba Yesu ya ga taron mutane da yawa sai ya ji tausayinsu domin sun yi kamar tumakin da ba da mai kiwo. Sai ya cigaba da koya masu abubuwa da yawa.
35 Kholaeh tue a pha coeng atah a hnukbang rhoek loh amah te a paan tih, “Khosoek hmuen la om tih a tue khaw kholaeh coeng.
Sa'adda yamma ta yi, almajiran sa suka zo suka ce da shi, “wurinnan kebabben wuri ne kuma ga lokaci ya tafi.
36 Amih he n'tueih daengah ni a taengvai kah lohma neh vangca la cet uh vetih amamih caak te khaw a lai uh eh,” a ti nauh.
Ka sallami mutanen nan domin su shiga cikin garuruwa da kauyuka da ke kusa domin su sayi abin da zasu ci.
37 Tedae Jesuh loh amih te a doo tih, “Amih te caak koi nangmih loh pae uh,” a ti nah. Te vaengah amah taengah, “Ka cet uh vetih denari yahnih phu vaidam ka lai uh mako, te phoeiah amih caak te ka paek uh mako,” a ti uh.
Amma sai ya ba su amsa ya ce,”Ku ku basu abinci su ci mana”. Sai suka ce da shi, “ma iya zuwa mu sawo gurasa ta sule dari biyu mu basu su ci?”
38 Te vaengah Jesuh loh amih te, “Vaidam meyet na khueh uh? Cet uh lamtah so uh lah,” a ti nah. Te daengah a ming uh tih, “Vaidam hluem nga neh nga lung nit om,” a ti na uh.
Sai ya ce dasu, “Dunkulen gurasa guda nawa kuke dasu? Kuje ku gani.” Dasuka gano sai suka ce da shi, dunkule biyar ne da kifi guda biyu.”
39 Te phoeiah amih te, khopol hing soah a boel boel la boeih ngolhlung sak ham a tueih.
Sai ya ba da umarni mutanen su dukka su zauna a kan danyar ciyawa.
40 Te dongah sawmnga ah yakhat ah hloep hloep ngol uh.
Suka zauna kungiya kungiya wadansu su dari wadansu hamsin.
41 Te vaengah vaidam hluem nga neh nga lung nit te a doe. Vaan la oeloe tih a uem phoeiah vaidam te a aeh tih hlangping paek ham a hnukbang rhoek te a paek. Nga rhoi te khaw boeih a rhek.
Sai ya dauki dunkulen gurasa guda biyar da kifi guda biyu, ya ta da kansa sama, yasa albarka, ya kakkarya dunkulen gurasan, ya ba almajiran domin su rabawa taron jama'a duka.
42 Te vaengah boeih a caak uh tih hah uh.
Dukansu suka ci suka koshi.
43 Te phoeiah nga neh vaidam kah a nueipil te voh hlainit dongah a bae la a phueih uh.
Suka tattara gutsattsarin gurasar suka cika kwanduna guda goma sha biyu da gutsattsarin da kuma gutsattsarin kifin.
44 Te vaengah vaidam aka ca rhoek te tongpa thawngnga lo uh.
Mutanen da suka ci gurasar sun kai mutum dubu biyar.
45 Te Phoeiah hlangping te a tueih hlan ah a hnukbang rhoek te lawng khuiah a kun sak tih rhalvangan kah Bethsaida la lamhma phai ham tlek a tanolh.
Nan da nan ya ce almajiran sa su hau jirgin ruwa su yi gaba kafin ya zo, su je Baitsaida. Shi kuma ya tsaya domin ya sallami taron mutanen.
46 Amih te a phih phoeiah thangthui ham tlang la cet.
Bayan da suka tafi shi kuma ya hau kan dutse domin ya yi addu'a.
47 Hlaem a pha vaengah lawng te tuili kah laklung ah om tih amah bueng lan ah om.
Har yamma ta yi jirgin ruwan ya na tsakiyar rafi shi kuma yana kan tudu shi kadai.
48 Hnukbang rhoek tah khohli loh a kingkalh la a mang dongah lawng a kaih loh a ngawn uh tea hmuh. Khoyin khonoek pali vaengah tuili soah cet tih amih taengla pawk. Tedae amih khum tak hamla a ngaih.
Ya gansu suna wahala gama iska ta hana su tafiya. Wajan karfe hudu na asuba sai ya tawo wurin su yana tafiya a kan ruwa, yana so ya wuce gaban su.
49 Tedae tuili soah a caeh te a hmuh uh vaengah mueihla ni tila a poek uh tih pang uh.
Sa'adda suka gan shi ya na tafiya a kan ruwa suka yi tsammani fatalwa ce, suka yi ihu,
50 Amah te boeih a hmuh uh vaengah thuen uh. Tedae amih te tlek a voek tih, “Ngaimong sak uh, Kai ni, rhih uh boeh,” a ti nah.
gama su duka sun gan shi, tsoro ya kama su. Sai nan da nan ya yi magana dasu ya ce, “Ku karfafa ni ne! kada ku ji tsoro!''
51 Te phoeiah amih taengah lawng dongla luei tih khohli khaw paa. Te dongah amamih khuiah a nah la mat limlum uh.
Ya shiga cikin jirgin ruwan tare dasu, sai iska ta dena bugawa. Sai suka yi mamaki kwarai.
52 Vaidam kawng pataeng hmuhming uh pawt dae a thin te a ning sak uh.
Gama basu gane batun dunkulen ba. Maimakon haka, sai zukatansu suka taurare.
53 Lan la hlaikan uh tih Gennesaret a pha uh vaengah duem uh.
Sa'adda suka haye su zo kasar Janisarita suka sa wa jirgin sarka.
54 Lawng dong lamkah loh a suntlak uh vaengah Jesuh te kawl a hmat uh.
Su na fitowa daga cikin jirgin kenan, mutane suka gane cewa Yesu ne.
55 Kho tom a hil uh dongah tloh aka khueh rhoek te, Jesuh om tila a yaak nah la phakdoeng dongah koe a koh uh.
Mutane suka ruga cikin yankin su, suka kawo marasa lafiya a bisa shinfidun su zuwa wurinsa, dukan inda suka ji yana zuwa.
56 Amah a kun nah te tah vangca ah khaw, khopuei ah khaw, lohma ah khaw, hnoyoih hmuen ah khaw tattloel rhoek te a tloeng pauh. Te vaengah a himbai dongkah salaw te taek ham pataeng anih te a hloep uh. Te dongah anih aka taek rhoek boeih tah daem uh.
Ko ina ya shiga birni da kauye, ko a cikin kasar sukan kawo marasa lafiya a kasuwanni suna rokonsa su taba ko da habar rigarsa, dukan wadanda suka taba kuwa suka warke.

< Marku 6 >