< Marku 3 >

1 Te phoeiah tunim la koep a kun hatah, kut a koh la aka om hlang pakhat tapkhoeh om.
Wani lokaci, da ya sāke shiga majami’a, sai ga wani mutum mai shanyayyen hannu.
2 Te vaengah anih te Sabbath ah a hoeih sak atah paelnaeh hamla Jesuh te a dawn uh.
Waɗansu daga cikin mutane suna neman dalilin zargin Yesu, sai suka zuba masa ido, su ga ko zai warkar da shi a ranar Asabbaci.
3 Te vaengah Jesuh loh kut a koh la aka om hlang te, “A laklung ah pai lah,” a ti nah.
Yesu ya ce wa mutumin mai shanyayyen hannun, “Tashi ka tsaya a gaban kowa.”
4 Te phoeiah amih te, “Sabbath ah hno then saii ham pawt atah thae ham, hinglu hlawt ham pawt atah ngawn ham a? a ngaih?” a ti nah. Tedae amih loh a hil a phahuh.
Sai Yesu ya tambaye su ya ce, “Me ya kamata a yi bisa ga doka, a ranar Asabbaci, a aikata alheri, ko a aikata mugunta, a ceci rai, ko a yi kisa?” Amma suka yi shiru.
5 Te dongah amih te thintoek neh a sawt. Amih thinko kah thinthahnah soah a kothae. Tekah hlang te, “Na kut te yueng lah,” a ti nah. A yueng tangloeng tih a kut khaw hoeih.
Sai ya kalle su da fushi, don taurin zuciyarsu ya ɓata masa rai sosai. Sai ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙa, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.
6 Tedae Pharisee rhoek tah Herod kah hlang rhoek taengla tlek cet uh tih Jesuh poci ham dawtletnah a khueh thil uh.
Sai Farisiyawa suka fita, suka fara ƙulla shawara da mutanen Hiridus yadda za su kashe Yesu.
7 Jesuh tah a hnukbang rhoek neh tuili la a caeh uh hatah Galilee rhaengpuei loh muep a vai uh.
Yesu da almajiransa suka janye zuwa tafkin, taro mai yawa kuwa daga Galili ya bi shi.
8 Te vaengah Judea lamkah, Jerusalem kah, Idumea kah, Jordan rhalvangan, Tyre taengvai neh Sidon lamkah rhaengpuei boeih nehabisaii boeih te aka ya rhoek loh a taeng la ha pawk uh.
Mutane da yawa daga Yahudiya, da Urushalima, da Edom, da kuma yankunan da suke ƙetaren Urdun, da kewayen Taya, da Sidon suka zo wurinsa, don sun ji dukan abubuwan da yake yi.
9 Tedae a hnukbang rhoek te, “Amah ham lawng mah khuituk, hlangping te a khuiah thet pawt nim,” a ti nah.
Saboda taron, sai ya ce wa almajiransa su shirya masa ƙaramin jirgin ruwa, don kada mutane su matse shi.
10 Te vaengah hlang muep a hoeih sak dongah tloh aka khueh boeih loh Jesuh te taek sak ham amah te a nan uh.
Gama ya warkar da mutane da yawa, masu cututtuka suka yi ta ƙoƙarin zuwa gaba, don su taɓa shi.
11 Rhalawt mueihla loh anih a hmuh uh vaengah a bakop thil uh tih a pang doela, “Nang tah Pathen Capa ni,” a ti uh.
Duk sa’ad da mugayen ruhohi suka gan shi, sai fāɗi a gabansa, su ɗaga murya, su ce, “Kai Ɗan Allah ne.”
12 Tedae amah te kawng te mingpha la ng'khue pawt ham amih te khak a uen.
Amma yakan tsawata musu, kada su shaida ko wane ne shi.
13 Te phoeiah Jesuh tlang la luei hang tih a ngaih rhoek te a khue dongah a taengla cet uh.
Yesu ya hau gefen wani dutse, ya kira waɗanda yake so, suka kuma zo wurinsa.
14 Te vaengah hlainit a tuek tih amih te caeltueih la a khue bal. Te daengah ni amah taengah om uh vetih olthangthen aka hoe la,
Ya naɗa sha biyu, ya kira su manzanni don su kasance tare da shi, domin kuma yă aike su yin wa’azi,
15 saithainah aka khueh la, rhaithae aka haek la amih te a tueih pai eh.
don kuma su sami ikon fitar da aljanu.
16 Te vaengkah Simon la ming aka pae Peter,
Ga sha biyun da ya naɗa. Siman (wanda ya ba shi suna Bitrus);
17 Zebedee kah capa James neh James kah manuca Johan amih rhoi te Boanerges ming a paek. Te tah rhaek capa rhoi ni.
Yaƙub ɗan Zebedi da kuma ɗan’uwansa Yohanna (ga waɗannan kuwa ya sa musu suna Buwarnajis, wato, “’ya’yan tsawa”);
18 Andrew, Philip, Bartholomew, Matthai, Thomas, Alphaeus capa James, Taddaeus, neh Kanaan Simon,
Andarawus, Filibus, Bartolomeyu, Mattiyu, Toma, Yaƙub ɗan Alfayus, Taddayus, Siman wanda ake kira Zilot,
19 amah aka voei Judah Iskariot tila hlainit te a tuek.
da kuma Yahuda Iskariyot, wanda ya bashe Yesu.
20 Te phoeiah im khuila a caeh hatah hlangping loh koep a tingtun pah. Te dongah amamih khaw coeng thai pawt tih buh ca uh pawh.
Sai Yesu ya shiga wani gida, taro kuma ya sāke haɗuwa, har shi da almajiransa ma ba su sami damar cin abinci ba.
21 A taengkah rhoek loh a yaak uh vaengah, “Limlum coeng,” a ti uh tih amah te tuuk hamla cet uh.
Da’yan’uwansa suka sami wannan labari, sai suka tafi don su dawo da shi, suna cewa, “Ai, ya haukace.”
22 Te vaengah cadaek rhoek tah Jerusalem lamloh suntla u tih, “Beezebul a khueh dongah ni rhaithae boei rhangneh rhaithae te a haek,” a ti uh.
Malaman dokokin da suka zo daga Urushalima suka ce, “Ai, yana da Be’elzebub! Da ikon sarkin aljanu yake fitar da aljanu.”
23 Tedae amih te a khue tih nuettahnah neh amih taengah, “Satan loh Satan te a haek ham coeng thai aya te?
Sai Yesu ya kira su, ya yi musu magana da misalai ya ce, “Yaya Shaiɗan zai fitar da Shaiɗan?
24 Ram pakhat tah amah te a paekboe coeng atah tekah ram te a pai thai moenih.
In mulki yana gāba da kansa, wannan mulki ba zai tsaya ba.
25 Te phoeiah im khaw amah a paekboe koinih tekah im te pai thai mahpawh.
In gida yana gāba da kansa, wannan gida ba zai tsaya ba.
26 Satan loh amah te pai thil tih paekboe koinih pai thai pawt vetih a palthamnah la om ni ta.
In kuwa Shaiɗan yana gāba da kansa, ya kuma rabu biyu, ba zai tsaya ba, ƙarshensa ya zo ke nan.
27 Tedae Hlang tlung te lamhma la a pin pawt atah hlang tlung kah im ah hnopai te muk ham a kun thai loeng loeng moenih. A pin phoei daengah ni a im te a muk pa eh.
Tabbatacce, ba mai shiga gidan mai ƙarfi yă kwashe dukiyarsa, sai bayan ya daure mai ƙarfin, sa’an nan zai iya yin fashin gidansa.
28 Nangmih taengah rhep kan thui, tholhsainah neh soehsalnah neh aka soehsal uh hlang ca rhoek te tah boeih a hlah ni.
Gaskiya nake gaya muku, za a gafarta duk zunubai da kuma saɓon mutane suka yi.
29 Tedae Mueihla Cim taengah aka soehsal te tah kumhal duela khodawkngainah om mahpawh,” a ti nah. (aiōn g165, aiōnios g166)
Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn g165, aiōnios g166)
30 Tedae, “Rhalawt mueihla a kaem,” a ti uh dongah dungyan tholhsainah om kuekluek coeng.
Ya faɗi haka domin suna cewa, “Yana da mugun ruhu.”
31 Te vaengah a manu neh a mana rhoek te ha pawk uh. Tedae poengben ah pai uh tih Jesuh aka khue ham te a tueih uh.
Sai mahaifiyar Yesu tare da’yan’uwansa suka iso. Suna tsaye a waje, sai suka aiki wani ciki yă kira shi.
32 Te dongah a taengkah kah aka ngol hlangping loh, “Na nu, na mana rhoek neh na ngannu rhoek loh poengben ah nang n'toem uh ke,” a ti nah.
Taron yana zaune kewaye da shi, sai suka ce masa, “Mahaifiyarka da’yan’uwanka suna waje, suna nemanka.”
33 Tedae amih te a doo tih, “Kai manu neh kai manuca rhoek te unim? unim manuca rhoek la aka om?” a ti nah.
Ya yi tambaya ya ce, “Su wane ne mahaifiyata, da’yan’uwana?”
34 Te phoeiah a taengvai ah aka ngol rhoek te a sawt tih, “Ka manu neh ka manuca rhoek la he,
Sai ya dubi waɗanda suke zaune kewaye da shi ya ce, “Ga mahaifiyata da’yan’uwana!
35 Pathen kah kongaih aka saii rhoek te tah ka manuca, ka ngannu neh ka manu la om,” a ti nah.
Duk wanda yake aikata nufin Allah, shi ne ɗan’uwana, da’yar’uwata, da kuma mahaifiyata.”

< Marku 3 >