< Thothuengnah 27 >

1 BOEPA. loh Moses te a voek tih,
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 “Israel ca rhoek te voek lamtah thui pah. Hlang khat khat loh na hinglu phu neh BOEIPA taengah olcaeng a rhaisang sak atah,
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Duk sa’ad da mutum ya yi rantsuwa ta musamman zai keɓe wani ga Ubangiji, ta wurin biyan kuɗaɗen fansa,
3 na phu te tongpa kum kul ca lamkah kum sawmrhuk ca rhoek te tah hmuencim kah shekel ah tangka shekel sawmnga te na phu la om saeh.
ga yadda ma’aunin biyan zai kasance, mutum mai shekara tsakanin ashirin da sittin, za a biya azurfa hamsin.
4 Tedae anih te huta la a om atah shekel sawmthum na phu la om saeh.
Mace kuma za a biya azurfa talatin.
5 Te vaengah kum nga ca lamkah kum kul ca te tah tongpa ham shekel pakul neh huta ham shekel parha te na phu la om saeh.
Saurayi mai shekara tsakanin biyar da ashirin, za a biya azurfa ashirin, yarinya kuma azurfa goma.
6 Tedae hla khat ca lamkah kum nga ca te tah tongpa ham tangka shekel panga te na phu la om saeh lamtah huta ham tangka shekel pathum te na phu la om saeh.
Yaro mai shekara tsakanin wata ɗaya da shekara biyar, za a biya azurfa biyar,’yar yarinya kuma azurfa uku.
7 Kum sawmrhuk ca lamkah a so te tah tongpa te shekel hlai nga te, na phu la om saeh lamtah huta ham shekel parha om saeh.
Namijin da ya fi shekara sittin, za a biya azurfa goma sha biyar, mace kuma azurfa goma.
8 Na phu te a daeng bal oeh atah amah te khaw khosoih kah mikhmuh ah pai saeh lamtah khosoih. loh a phu tloek pah saeh. Aka caeng kut loh a na tarhing ah khosoih. loh rhan pah saeh.
In mai alkawarin matalauci ne da ba zai iya biyan ƙayyadadden abin da aka tsara ba, sai yă tafi wurin firist, shi firist kuma yă duba yadda mutumin da ya yi alkawarin zai iya biya. Sa’an nan mutumin zai biya abin da firist ya faɗa.
9 Rhamsa te BOEIPA taengkah nawnnah ham a nawn uh bal atah BOEIPA taengah a paek boeih te tah a cimcaih la om saeh.
“‘In abin da ya yi alkawarin yardajje ne a matsayin hadaya ga Ubangiji, wannan dabbar da aka bayar ga Ubangiji, za tă zama mai tsarki.
10 A thae te a then neh, a then te a thae neh thung khaw thung boel saeh, tho khaw tho boel saeh. Rhamsa te rhamsa neh a tho la a tho atah rhamsa aka om neh a hnothung te khaw a cimcaih la om saeh.
Kada yă yi musayarta ko yă yi musaya mai kyau da marar kyau, ko marar kyau da mai kyau; in lalle ne yă yi musayar dabbar da wata, to, duk wannan da kuma wanda zai yi musayar da ita za su zama masu tsarki.
11 Tedae rhalawt rhamsa boeih tah BOEIPA taengkah nawnnah ham khuen uh boel saeh. Tedae rhamsa te khosoih kah mikhmuh ah tloeng saeh.
In abin da ya yi alkawari dabba ce marar tsarki, wadda ba yardajje ba ce, a matsayin hadaya ga Ubangiji, dole a kai dabbar wa firist,
12 Te vaengah a thae a then khaw anih te khosoih loh a phu tloek saeh lamtah khosoih kah a tloek te na phu la om saeh.
wanda zai yanke hukunci dacewarta, ko mai kyau ce, ko marar kyau. Duk darajar da firist ya kimanta, haka za tă zama.
13 Tedae amah loh a tlan la a tlan atah na phu te panga neh thap van saeh.
In mai shi yana so yă fanshi dabbar, dole yă ƙara kashi ɗaya bisa biyar na darajarta.
14 Hlang pakhat mai long khaw a im te BOEIPA ham a cim la a ciim coeng atah a thae a then khaw khosoih. loh a phu tloek saeh lamtah khosoih kah a phu a tloek vanbangla a phu khaw om van saeh.
“‘In mutum ya miƙa gidansa a matsayin wani abu mai tsarki ga Ubangiji, firist zai daidaita dacewar ko mai kyau ne, ko marar kyau. Duk darajar da firist ya kimanta, haka za tă zama.
15 Tedae a im a ciim tangtae te a tlan atah a phu te tangka a pueh panga neh koep thap saeh lamtah amah hut la koep om saeh.
In mutumin da ya keɓe gidansa ya fanshe shi, dole yă ƙara kashi ɗaya bisa biyar na darajar, gidan kuma zai zama nasa.
16 Hlang pakhat mai loh khohmuen khui lamkah amah khohut te BOEIPA ham a ciim atah a cangti a cuk tarhing la a phu om saeh lamtah cangtun tii hma at cuk te tangka shekel sawmnga neh ting van saeh.
“‘In wani ya keɓe wa Ubangiji wani sashe daga cikin gonarsa ta gādo, sai yă kimanta kuɗin gonar daidai da yawan irin da za a iya shuka a gonar. Za a kimanta kuɗin a kan shekel hamsin na irin sha’ir.
17 Jubilee kum dongah a khohmuen te a ciim atah a phu te amah tarhing la om saeh.
In ya keɓe gonarsa a Shekara ta Murna, darajar da aka kimanta za tă zauna.
18 Tedae a khohmuen te jubilee poengah a ciim atah jubilee kum duela aka sueng te khosoih. loh tae saeh lamtah a kum tarhing kah tangka vanbangla a phu te hnop van saeh.
Amma in ya keɓe gonar bayan Shekara ta Murnan, firist zai kimanta darajar bisa ga yawan shekarun da suka rage har zuwa Shekara ta Murna mai zuwa, sai a rage darajar da aka kimanta a kanta.
19 A hoep mueh tangtae khohmuen te koep a tlan la a tlan atah khohmuen phu tangka te a pueh panga neh koep thap thil saeh lamtah amah hut la koep om saeh.
In mutumin da ya keɓe gonar, yana so yă fanshe ta, to, dole yă ƙara kashi ɗaya bisa biyar na darajarta, gonar kuwa tă zama nasa.
20 Tedae khohmuen te tlan pawt tih hlang taengla patoeng a yoih coeng atah khohmuen te koep tlan voel boel saeh.
In kuma bai fanshe gonar ba, ko kuwa in ya sayar wa wani dabam, ba za a taɓa fanshe ta ba.
21 Jubilee a poeng vaengah khohmuen loh BOEIPA taengah a cim la a om pueng atah khohmuen bangla yaehtaboeih la aka om te tah khosoih kah khohut la om saeh.
Sa’ad da aka saki gonar a Shekara ta Murna, za tă zama mai tsarki, a matsayin gonar da aka miƙa ga Ubangiji, za tă zama mallakar firistoci.
22 Amah kah khohut khohmuen pawt dae a kho lai te BOEIPA ham a ciim atah,
“‘In mutum ya keɓe gonar da ya saya, wadda take ba sashe na gonar iyali ba, ga Ubangiji,
23 Jubilee kum a pha duela a phu yet te khosoih. loh tae saeh lamtah BOEIPA ham a cimcaih sak khohnin van vaengah a phu te pae saeh.
firist zai kimanta darajarta har Shekara ta Murna, dole kuma mutumin yă biya darajarta a ranar, a matsayin wani abu mai tsarki ga Ubangiji.
24 Jubilee kum vaengah tah khohmuen a lai vaengkah a kungmah taengah amah kah khohmuen khohut vanbangla bal saeh.
A Shekara ta Murna ɗin, gonar za tă dawo ga mutumin da aka saye ta daga wurinsa, wanda yake mai gonar.
25 Na phu boeih boeih hmuencim kah shekel neh tae la om vetih gerah pakul ah shekel pakhat la om saeh.
A kimanta kowace daraja bisa ga ma’aunin shekel na tsattsarkan wuri, gera ashirin ga shekel.
26 Rhamsa khuikah a cacuek boeih he BOEIPA kah caming omthang la a om dongah vaito mai khaw tu mai khaw BOEIPA hut tangtae te tah hlang long he ciim boel saeh.
“‘Ba wani da zai iya keɓe ɗan farin dabba, da yake ɗan fari ya riga ya zama na Ubangiji, ko na saniya, ko na tunkiya, na Ubangiji ne.
27 Tedae rhalawt rhamsa mai khaw namah kah phu bangla a lat mai ni. Tedae te te a panga neh thap saeh. A tlan pawt daengah ni namah ka a phu bangla a yoih eh.
In tana cikin dabbobin da suke marasa tsarki, zai iya saye ta a darajar da aka kimanta, yă ƙara da kashi ɗaya bisa biyar na darajarta. In bai fanshe ta ba, sai a sayar da ita a darajar da aka kimanta.
28 Tedae hlang. loh a khueh khui boeih lamkah hlang khaw, rhamsa khaw, amah kah khohut khohmuen khaw BOEIPA ham a ha tangtae, yaehtaboeih la aka om khat khat te tah yoi boel saeh. BOEIPA ham aka cim tih a cim tangkik yaehtaboeih la aka om boeih te tah tlan boel saeh.
“‘Amma babu abin da mutum ya mallaka, ya kuma keɓe ga Ubangiji, ko mutum ne, ko dabba, ko ganar iyali da za a sayar, ko a fansa; kome da aka keɓe a wannan hanya, mafi tsarki ne ga Ubangiji.
29 Hlang pataeng yaehtaboeih la a ha boeih te tah lat boel saeh lamtah duek rhoe duek sak saeh.
“‘Babu wani da aka keɓe don hallaka da za a fansa; dole a kashe shi.
30 Khohmuen cangtii khaw, diklai thing thaih khaw parha pakhat boeih BOEIPA hut la om tih BOEIPA ham cimcaih bal.
“‘Ushirin kome daga gona, ko hatsi daga ƙasa, ko’ya’yan itatuwa daga itatuwa, na Ubangiji ne, mai tsarki ne ga Ubangiji.
31 Te dongah hlang khat khat mai loh amah kah parha pakhat te a tlan la a tlan atah amah kah panga neh thap thil saeh.
In mutum ya fanshi wani zakansa, dole yă ƙara kashi ɗaya bisa biyar na darajar.
32 Saelhung khaw, boiva khaw mancai hmuikah aka luem boeih kah parha pakhat boeih te BOEIPA kah a cim parha pakhat la om saeh.
Ushirin gaba ɗaya na garken shanu, da na tumaki, kowane kashi ɗaya bisa goma na dabbar da ta wuce ƙarƙashin sandan mai kiwo, za tă zama mai tsarki ga Ubangiji.
33 A thae a then khaw hnukdawn boel saeh lamtah thovael boel saeh. A tho la a tho atah aka om tangtae neh a hnothung te a cim la rhen om coeng tih tlan thai mahpawh,” a ti nah.
Kada kuwa ya zaɓa mai kyau daga marar kyau, ko yă yi musaya. In ya yi musaya kuwa, dabbar da wadda ya musayar, za su zama masu tsarki, ba kuma za a fanshe su ba.’”
34 Tahae kah olpaek rhoek he Israel ca rhoek ham Sinai tlang ah BOEIPA. loh Moses a uen.
Waɗannan su ne dokokin da Ubangiji ya ba wa Musa a Dutsen Sinai saboda Isra’ilawa.

< Thothuengnah 27 >