< Johan 4 >
1 Jesuh loh Johan lakah hnukbang muep a khueh tih a nuem te Pharisee rhoek loh a yaak uh tila Jesuh loh a ming.
Da Yesu ya sani cewa Farisawa sun ji cewa yana samun almajirai yana kuma yi masu baftisma fiye da Yahaya
2 Tedae Jesuh amah long ngawn moenih, a hnukbang rhoek long ni a nuem.
(ko da shike ba Yesu da kansa ke yin baftismar ba, amma almajiransa ne),
3 Judea te pak a hlah tih Galilee la koep cet.
ya bar Yahudiya ya koma Galili.
4 Te vaengah Samaria te a hil phai ham a kuek.
Amma ya zamar masa dole ya ratsa ta Samariya.
5 Te dongah Sychar la a khue Samaria kho puei kah Jakob loh a capa Joseph a paek khohmuen taeng te a pha.
Ya zo wani birnin Samariya, mai suna Sika, kusa da filin da Yakubu ya ba dansa Yusufu.
6 Teah te Jakob tuisih om. Te vaengah Jesuh tah yincaehnah lamloh thakthae tih tuisih taengah ngol.
Rijiyar Yakubu na wurin. Da Yesu ya gaji da tafiyarsa sai ya zauna gefen rijiyar. Kusan karfe goma sha biyu na rana ne.
7 Khonoek parhuk tluk a lo vaengah Samaria nu tah tui than la ha pawk. Anih te Jesuh loh, “Ok ham kai m'pae lah,” a ti nah.
Wata mace, Ba-Samariya ta zo domin ta dibi ruwa, sai Yesu ya ce mata, “Ba ni ruwa in sha.”
8 Te vaengah a hnukbang rhoek tah kho khuiah caak lai hamla cet uh.
Gama almajiransa sun tafi cikin gari don sayen abinci.
9 Te dongah amah te Samaria nu loh, “Nang tah Judah hlang la aka om loh balae tih Samaria nu la aka om kai taengah ok ham te nan bih,” a ti nah. [Judah rhoek neh Samaria rhoek he a doca uh moenih].
Sai ba-Samariyar tace masa, “Yaya kai da kake Bayahude kake tambaya ta ruwan sha, ni da nike 'yar Samariya?” Domin Yahudawa ba su harka da Samariyawa.
10 Jesuh loh anih te a doo tih, “Pathen kah kutdoe neh nang taengah aka cal te unim tila na ming koinih amah taengah ok ham kai pae lah, ‘tila na bih sui tih tui hing nang m'paek suidae,” a ti nah.
Sai Yesu ya amsa yace mata, “In da kin san kyautar Allah, da shi wanda yake ce da ke, 'Ba ni ruwan sha,' da kin roke shi, sai kuma ya ba ki ruwan rai.”
11 Huta loh anih te, “Saya, tuiduen khaw na khueh pawh, tuito khaw a dung la om. Melam kah tui hing nim, na khueh tih?
Matar tace masa, “Mallam, ga shi ba ka da guga, kuma rijiyar tana da zurfi. Ina za ka samu ruwan rai?
12 A pa Jakob lakah tanglue la na om pawtnim? Tuito he amah loh kaimih m'paek tih he lamkah te amah long khaw, a ca rhoek neh a saelhung long khaw a ok,” a ti nah.
Ai ba ka fi Ubanmu Yakubu ba, ko ka fi shi, shi wanda ya ba mu rijiyar, shi kansa kuma ya sha daga cikin ta, haka kuma 'ya'yansa da shanunsa?”
13 Jesuh loh anih te a doo tih, “He kah tui aka o boeih tah koep hal ni.
Yesu ya amsa yace mata, “duk wanda ya sha daga wannan ruwan zai sake jin kishi,
14 Tedae kai loh ka paek ham tui te aka o tah kumhal ah hal tlaih mahpawh. Te phoeiah anih ka paek ham tui te tah dungyan hingnah ham anih ah aka phuet tuisih tui la om ni,” a ti nah. (aiōn , aiōnios )
amma duk wanda ya sha daga ruwa da zan ba shi ba zai sake jin kishi ba. Maimakon haka, ruwan da zan bashi zai zama mabulbular ruwa a cikinsa wanda ke bulbula zuwa rai madawwami.” (aiōn , aiōnios )
15 Amah te huta loh, “Saya, te tui te kai m'pae lah. Te daengah ni tui ka hal pawt vetih tuithan la ka pawk pawt eh,” a ti nah.
Matar tace masa, “Mallam, ka ba ni wannan ruwa yadda ba zan kara jin kishi ba ba kuma sai na zo nan don in dibi ruwa ba.”
16 Amah te, “Cet, na va te khue lamtah hela ha lo,” a ti nah.
Yesu ya ce mata, “Je, ki kira maigidanki ku zo nan tare.”
17 Huta loh a doo tih, “Va ka khueh moenih,” a ti nah. Jesuh loh anih te, “Va ka khueh pawh balh na ti.
Matar ta amsa tace masa, “Ba ni da miji.” Yesu yace, “Kin fadi daidai da kika ce, 'ba ni da miji,'
18 Va panga na khueh coeng dae tahae kah na khueh te na va la a om moenih, oltak te thui saw,” a ti nah.
domin kin auri mazaje har biyar, kuma wanda kike da shi yanzu ba mijin ki bane. Abinda kika fada gaskiya ne.”
19 Huta loh Jesuh te, “Boeipa, nang tah tonghma ni tila kan hmat coeng.
Matar tace masa, “Mallam, Na ga kai annabi ne.
20 A pa rhoek loh hekah tlang ah a bawk uh. Tedae nangmih long tah Jerusalem kah aka om hmuen ah te bawk ham a kuek na ti uh,” a ti nah.
Ubaninmu sun yi sujada a wannan dutse, amma kun ce Urushalima ce wurin da ya kamata mutane su yi sujada.”
21 Jesuh loh anih te, “Huta aw, kai he n'tangnah lah. Tekah a tue ha pawk vaengah hekah tlang pawt ah khaw, Jerusalem pawt ah khaw pa te na bawk uh bitni.
Yesu ya ce mata, “Mace, ki gaskata ni, cewa lokaci na zuwa wanda ba za ku yi wa Uban sujada ba ko akan wannan dutse ko a Urushalima.
22 Nangmih loh na bawk uh te na ming uh pawh. Kaimih tah ka bawk uh te ka ming uh. Khangnah khaw Judah rhoek lamkah ni a om.
Ku kuna bauta wa abinda ba ku sani ba. Mu muna bauta wa abinda muka sani, gama ceto daga Yahudawa yake.
23 Tedae a tue ha pai tih om coeng. Bawkkung taktak rhoek long tah pa te Mueihla neh oltak dongah a bawk uh ni. Amah aka bawk rhoek van te ni pa loh a toem.
Sai dai, sa'a tana zuwa, har ma ta yi, wadda masu sujada na gaskiya za su yi wa Uba sujada a cikin ruhu da gaskiya, domin irin wadannan ne Uban ke nema su zama masu yi masa sujada.
24 Pathen tah Mueihla ni. Te dongah amah aka bawk loh mueihla neh oltak ah bawk ham a kuek,” a ti nah.
Allah Ruhu ne, kuma mutanen da ke yi masa sujada, dole su yi sujada cikin ruhu da gaskiya.”
25 Amah te huta loh, “Khrih la a khue Messiah te ha pawk tila ka ming. Te te ha pawk vaengah soeprhaep boeih te kaimih taengah ha puen ni,” a ti nah.
Matar ta ce masa, “Na san Almasihu na zuwa (wanda ake kira Kristi). Sa'adda ya zo, zai bayyana mana kowane abu.
26 Jesuh loh anih te, “Te tah nang taengah aka cal kamah ni,” a ti nah.
Yesu ya ce mata, “Ni ne shi, wanda ke yi maki magana.”
27 Te vaengah te a hnukbang rhoek te ha pawk uh tih huta taengah a cal te a ngaihmang uh. Tedae, “Balae na toem tih balae tih anih te na voek?” ti na uh pawh.
A daidai wannan lokaci, almajiransa suka dawo. Suna ta mamakin dalilin da yasa yake magana da mace, amma babu wanda yace, “Me kake so?” Ko kuma, “Don me ka ke magana da ita?”
28 Te dongah huta loh a amrhaeng te a toeng tih kho khuila cet.
Sai matar ta bar tulunta, ta koma cikin gari, tace wa mutanen,
29 Te phoeiah a hlang rhoek te, “Halo uh lah, ka saii boeih aka thui hlang te so uh lah. Anih tah Khrih la om pawtnim?” a ti nah.
“Ku zo ku ga wani mutum wanda ya gaya mani duk wani abu da na taba yi. Wannan dai ba Almasihun bane, ko kuwa?”
30 Te dongah khopuei lamloh cet uh tih amah te a paan uh.
Suka bar garin suka zo wurinsa.
31 Te rhuet ah amah te hnukbang rhoek loh a dawt uh tih, “Rhabbi, ca laeh saw,” a ti na uh.
A wannan lokacin, almajiransa suna rokansa, cewa, “Mallam, ka ci.”
32 Tedae amih te, “Kai loh caak ham caak ka khueh te na ming uh moenih,” a ti nah.
Amma ya ce masu, “ina da abinci da ba ku san komai akai ba.”
33 Te dongah hnukbang rhoek loh amamih te, “Khat khat loh a caak koi khuen pah pawtnim,” a ti uh.
Sai almajiran suka ce da junansu, “Babu wanda ya kawo masa wani abu ya ci, ko akwai ne?”
34 Jesuh loh amih te, “Kai aka tueih kah kongaih saii ham neh amah kah bibi coeng ham te kai kah cakok la om.
Yesu ya ce masu, “Abincina shine in yi nufin wanda ya aiko ni, in kuma cika aikinsa.
35 Nangmih loh, ‘Cangah pha ham hlali om pueng tila na ti uh moenih a? Nangmih taengah ka thui, na mik te dai uh lamtah dan uh, hmuenlung te cangaeng neh cangah ham om coeng ke.
Ba ku kan ce, 'akwai wata hudu tukuna kafin girbi ya zo ba?' Ina gaya maku, daga idanunku ku ga gonakin, sun rigaya sun isa girbi.
36 Aka at loh thapang a dang tih dungyan hingnah dongah cangthaih a coi coeng. Te daengah ni aka tuh neh aka at loh thikat la a omngaih eh. (aiōnios )
Shi wanda ke girbi yakan karbi sakamako ya kuma tattara amfanin gona zuwa rai na har abada, ta haka shi mai shuka da shi mai girbi za su yi farinciki tare. (aiōnios )
37 Hekah ol tah oltak pai ni. Aka tuh khaw a tloe, aka at khaw a tloe la om pai.
Gama cikin wannan maganar take, 'Wani na shuka, wani kuma na girbi.'
38 Kai loh cangat la nangmih kan tueih te na thakthae moenih, a tloe rhoek tah thakthae uh. Te dongah amih kah thakthaenah khuiah na kun uh coeng,” a ti nah.
Na aike ku ku yi girbin abinda ba ku yi aiki a kai ba. Wandansu sun yi aiki, ku kuma kun shiga cikin wahalarsu.
39 Huta loh, “Ka saii boeih te kamah taengah a thui coeng,” tila ol a phong. Te dongah kho khui lamkah Samaria rhoek loh Jesuh te muep a tangnah uh.
Yawancin Samariyawan da ke wannan birni suka gaskata da shi sabili da labarin matar data bada shaida, “Ya gaya mani duk abinda na taba yi.”
40 Te dongah Samaria rhoek loh amah taengla a pawk uh vaengah amah te amih taengah rhaeh sak ham a bih uh dongah hnin nit pahoi rhaeh.
To sa'adda Samariyawa suka zo wurinsa, sai suka roke shi ya zauna tare da su, ya kuwa zauna wurin kwana biyu.
41 Te vaengah a ol aka tangnah khaw taoe yet.
Wasu da dama kuma suka gaskata domin maganarsa.
42 Te phoeiah huta te, “Na olcal dongah ka tangnah uh pawt dae kaimih loh ka yaak uh daengah ni he tah diklai kah khangkung la om tangtang tila ka ming uh,” a ti na uh.
Suka cewa matar, “Mun bada gaskiya, ba saboda maganar ki kadai ba, amma mu kanmu munji, yanzu kuma mun sani cewa wannan lallai shine mai ceton duniya.”
43 Hnin nit phoeiah te lamloh Galilee la cet.
Bayan wadannan kwana biyu, ya bar wurin zuwa Galili.
44 Tonghma loh amah tolrhum ah hinyahnah a dang pawt te khaw Jesuh amah loh a phong coeng.
Domin Yesu da kansa yace, ba a girmama annabi a kasarsa.
45 Khotue vaengkah Jerusalem ah a saii boeih te a hmuh uh. Amih khaw khotue te a paan uh. Te dongah Galilee la ha pawk vaengah tah Galilee rhoek loh amah a doe uh.
Da ya zo Galili, Galiliyawan suka marabce shi. Sun ga dukan abubuwan da ya yi a Urushalima wurin idin, domin su ma sun je idin.
46 Te dongah Galilee kah Kana la koep pawk. Te ah ni tui khaw misurtui la a saii. Te vaengah Kapernaum ah capa aka tlo rhalboei pakhat te ana om.
Kuma ya koma Kana ta Galili inda ya mayar da ruwa zuwa ruwan inabi. Akwai wani ma'aikacin fada wanda dansa na rashin lafiya a Kafarnahum.
47 Judea lamloh Galilee la Jesuh a pawk te anih loh a yaak vaengah a taeng la cet tih, “Duek hamla aka om a capa te hoeih sak ham ha suntla dae,” tila a bih.
Da ya ji cewa Yesu ya bar Yahudiya ya koma Galili, sai ya tafi wurin Yesu ya roke shi ya sauko ya warka da dansa wanda ke bakin mutuwa.
48 Te dongah Jesuh loh anih te, “Miknoek neh khobae rhambae na hmuh uh pawt atah na tangnah uh tlaih pawh,” a ti nah.
Yesu yace masa, “Idan ba ku ga alamu da mu'ujizai ba, ba za ku gaskata ba.”
49 Rhalboei loh amah taengah, “Boeipa, ka capa te a duek hlan ah ha suntla dae,” a ti nah.
Ma'aikacin ya ce masa, “Mallam, ka sauko kafin da na ya mutu.”
50 Jesuh loh anih te, “Cet laeh, na capa te hing coeng,” a ti nah. Jesuh loh anih taengah a thui olka te a tangnah dongah tekah hlang khaw cet.
Yesu yace masa, “Je ka. Dan ka ya rayu.” Mutumin ya gaskata maganar da Yesu ya gaya masa, Sai yayi tafiyarsa.
51 A suntlak neh anih te a sal rhoek loh oepsoeh la a doe uh tih a capa a hing pah te a thui pa uh.
Yayin da yake sauka kasa, bayinsa suka same shi, suna cewa, danka yana raye.
52 Te dongah a then la a om nah a tue te amih taengah a cae. Te vaengah, “Hlaem khonoek parhih vaengah a satloh loh a hlah,” a ti na uh.
Sai ya tambaye su sa'ar da ya fara samun sauki. Suka amsa masa, “Jiya a sa'a ta bakwai zazabin ya bar shi.”
53 Te dongah Jesuh loh anih te, “Na capa te hing coeng,” a ti nah vaeng kah a tue te te vaeng ah ni tila ana pa loh a ming dongah amah neh a im pum loh a tangnah uh.
Sai Uban ya gane cewa wannan sa'a ce Yesu ya ce masa, “Jeka, danka na raye.” Sabili da haka, shi da dukan gidansa suka bada gaskiya.
54 He he Judea lamkah loh Galilee la ha pawk vaengah Jesuh loh koep a saii a miknoek pabae ni.
Wannan ce alama ta biyu da Yesu ya yi bayan da ya bar Yahudiya zuwa Galili.