< Johan 14 >

1 “Na thinko thuen sak uh boeh. Pathen te tangnah uh lamtah Kai khaw n'tangnah uh.
“Kada zuciyarku ta bachi. Kun gaskata da Allah, sai kuma ku gaskata da ni.
2 A pa im ah hmuen muep om. Tedae om pawt koinih a om pawt te nangmih taengah ka thui ni. Nangmih ham hmuen rhoekbah ham ka cet.
A gidan Ubana akwai wurin zama dayawa. Da ba haka ba, da na fada maku, domin zan tafi in shirya maku wuri.
3 Ka cet vetih nangmih ham hmuen ka rhoekbah atah koep ka lo vetih kamah taengla nangmih kan loh ni. Te daengah ni kai ka om nah ah na om uh van eh.
In kuwa na je na shirya maku wuri, zan dawo in karbe ku zuwa wurina domin inda nake kuma ku kasance.
4 Ka caeh nah khaw longpuei te na ming uh,” a ti nah.
Kun san hanya inda zan tafi.”
5 Thomas loh, “Boeipa, mela na caeh khaw ka ming uh pawh. Longpuei te metlam ka ming uh thai eh?” a ti nah.
Toma ya ce wa Yesu, “Ubangiji, bamu san inda za ka tafi ba, yaya za mu san hanyar?”
6 Jesuh loh anih te, “Kai tah longpuei, oltak neh hingnah la ka om. Kai lamkah pawt atah pa taengla a pha moenih.”
Yesu ya ce masa, “Ni ne hanya, ni ne gaskiya, ni ne rai; Ba mai zuwa wurin Uba sai ta wurina.
7 “Kai nan ming uh atah a pa te khaw na ming uh. Te dongah tahae lamkah tah amah na ming uh coeng tih na hmuh uh coeng,” a ti nah.
Da kun san ni, da kun san Ubana kuma. Amma daga yanzu kun san shi, kuma kun gan shi.”
8 Philip loh, “Boeipa, Pa te kaimih nan tueng atah kaimih ham rhoeh coeng,” a ti nah.
Filibus ya ce wa Yesu, “Ubangiji, ka nuna mana Uban, wannan za ya ishe mu.”
9 Jesuh loh, “Philip nangmih taengah kum he yet ka om dae kai nan ming pawt nim? Kai aka hmu loh pa te a hmuh coeng. Balae tih, ‘Pa te kaimih n'tueng lah,’ na ti mai?
Yesu ya ce masa, “Ina tare da ku da dadewa, amma har yanzu baka san ni ba, Filibus? Duk wanda ya gan ni, ya ga Uban. Yaya za ka ce, 'Nuna mana Uban'?
10 Pa dongah ka om tih kai dongah pa om tila nan tangnah moenih a? Kai loh nangmih taengah olka ka thui te kamah lamkah ka thui moenih. Tedae kai ah aka om a pa loh amah bi te a saii.
Baka gaskata cewa Ina cikin Uban, Uban kuma yana ciki na ba? Maganganun da nake fada maku, ba da ikona nake fadi ba, amma Uban ne da yake zaune a ciki na yake yin ayyukansa.
11 Pa ah ka om tih kai ah a pa a om te kai n'tangnah uh. Te pawt atah a bibi nen te tangnah uh.”
Ku gaskata ni cewa ina cikin Uban, Uban kuma na ciki na, ko kuwa ku bada gaskiya domin ayyukan kansu.
12 “Nangmih taengah rhep rhep ka thui kai pa taengla ka caeh ham coeng dongah kai aka tangnah loh kai kah bi saii te a saii vetih hekah lakah a len la a saii ni.
“Lalle hakika, ina gaya maku, duk wanda ya gaskata ni zai yi ayyukan da nake yi, kuma zai yi ayyuka fiye da wadannan, domin zan tafi wurin Uba.
13 Kai ming neh na bih carhui te tah han saii bitni. Te daengah ni pa tah capa dongah a thangpom eh.
Duk abinda kuka roka da sunana, zan yi shi domin a daukaka Uban cikin Dan.
14 Khat khat long ni kai ming neh kai nan hloep uh atah kai loh kan saii ni.”
Idan kuka roke ni komai cikin sunana, zan yi shi.
15 “Kai nan lungnah uh atah kai kah olpaek te na tuem uh ni.
“Idan kuna kaunata, za ku kiyaye dokokina.
16 Kai khaw pa taengah ka bih vetih nangmih taengah kumhal ah aka om ham a tloe baerhoep te nangmih m'paek ni. (aiōn g165)
Sa, annan zan yi addu'a ga Uba, zai kuwa baku wani mai ta'aziya domin ya kasance tare daku har abada. (aiōn g165)
17 Oltak Mueihla te diklai loh so pawt tih a ming pawt dongah doe thai pawh. Tedae anih te nangmih taengah naeh tih nangmih khuiah a om ham dongah na ming uh.
Ruhun gaskiya. Wanda duniya ba zata iya karba ba, domin bata gan shi ba, ko ta san shi. Amma ku kun san shi, domin yana tare da ku, zai kuma kasance a cikin ku.
18 Nangmih taengla ka pawk coeng dongah cadah la nangmih kan hnoo mahpawh.”
Ba zan barku ku kadai ba; zan dawo wurin ku.
19 “Kolkalh ah diklai loh kai m'hmuh mahpawh. Tedae nangmih loh kai nan hmuh uh. Kai ka hing dongah nangmih khaw na hing uh ni.
Sauran dan gajeren lokaci, duniya kuma ba zata ka ra gani na ba, amma ku kuna gani na. Saboda ina raye, kuma zaku rayu.
20 Tekah khohnin ah a pa dongah kai ka om tih nangmih khaw kai dongah, kai khaw nangmih dongah ka om te na ming uh ni.
A wannan rana zaku sani ina cikin Ubana, ku kuma kuna ciki na, ni ma ina cikin ku.
21 Ka olpaek aka dang tih aka tuem tah kai aka lungnah la om. Te dongah kai aka lungnah tah a pa loh a lungnah ni. Kai long khaw anih ka lungnah vetih a taengah ka phoe ni,” a ti nah.
Shi wanda yake da dokokina yake kuma bin su, shine ke kauna ta, kuma shi wanda ke kauna ta Ubana zai kaunace shi, Ni ma kuma zan kaunace shi in kuma bayyana kaina gare shi.”
22 Judas [Iskariot moenih] loh, “Boeipa, kaimih taengah nang na phoe vetih diklai taengah na phoe pawt ham na cai te metlam a om?” a ti nah.
Yahuza (ba Iskariyoti ba) ya ce ma Yesu, “Ubangiji, meyasa za ka bayyana kanka a gare mu, ba ga duniya ba?”
23 Jesuh loh anih te a doo tih, “Khat khat long ni kai n'lungnah atah kai olka te a tuem ni. Anih te a pa loh a lungnah ni. Te vaengah amah taengla m'pha uh vetih anih taengah hmuen n'saii uh ni.
Yesu ya amsa ya ce masa,”Kowa yake kauna ta, zai kiyaye maganata. Ubana kuwa zai kaunace shi, za mu zo wurinsa mu zauna tare da shi.
24 Kai aka lungnah pawt loh kai ol te kuem pawh. Te dongah olka na yaak uh te kai kah olka la om pawt tih kai aka tueih a pa kah olka ni.
Shi wanda baya kauna ta, ba ya kiyaye maganganuna. Maganar da kuke ji ba daga gareni take ba, amma daga Uba wanda ya aiko ni take.
25 He rhoek he nangmih taengah ka om vaengah ka thui coeng.
Na fada maku wadannan abubuwa, sa'adda nake tare da ku.
26 Tedae kai ming rhangneh a pa loh Mueihla cim te baerhoep la han tueih ni. Anih loh a cungkuem ah nangmih te n'thuituen vetih kai loh nangmih taengah ka thui boeih te nangmih n'thoelh sak ni.”
Saidai, mai ta'aziyar- Ruhu Mai Tsarki wanda Uba zai aiko cikin sunana, zai koya maku kome, kuma zai tunashe ku dukan abinda na fada maku.
27 “Ngaimongnah nangmih taengah kan hlah. Ka ngaimongnah te nangmih kan paek. Kai loh nangmih kan paek he diklai loh a paek bang moenih. Nangmih thinko te thuen sak boeh, rhalyawp uh boeh.
Na bar ku da salama; ina ba ku salamata. Ba kamar yadda duniya ke bayarwa Nake bayarwa ba. Kada zuciyarku ta baci, kuma kada ku tsorata.
28 Nangmih ham ka thui te na yaak uh coeng. Ka cet vetih nangmih taengla koep ka pawk ni. Kai nan lungnah uh koinih pa taengla ka caeh te na omngaih pawn ko. Pa tah kai lakah tanglue la om ta.
Kun ji dai na fada maku, 'zan tafi, kuma Zan dawo gare ku'. Idan kuna kaunata, za ku yi farinciki domin za ni wurin Uban, gama Uban ya fi ni girma.
29 A om hlankah nangmih ham ka thui coeng he. Te daengah ni a om vaengah na tangnah eh.
Yanzu na fada maku kafin ya faru, domin idan ya faru, ku gaskata.
30 Diklai boei tah ha pawk coeng dongah nangmih taengah muep ka cal mahpawh. Tedae kai soah saithainah a khueh loengloeng moenih.
Ba zan kara magana mai yawa da ku ba, domin mai mulkin duniyan nan yana zuwa. Bashi da iko a kai na,
31 Tedae a pa ka lungnah te diklai loh ming kolo saeh. Pa loh n'uen bangla ka saii van coeng. Thoo uh, he lamkah khoe uh sih,” a ti nah.
amma domin duniya ta san cewa ina kaunar Uban, Ina yin daidai abinda Uban ya Umarce ni. Mu tashi mu tafi daga nan.

< Johan 14 >