< Jeremiah 39 >

1 Judah manghai Zedekiah kah a kum ko hla rha dongah Babylon manghai Nebukhanezar tah amah kah caem boeih neh Jerusalem la ha pawk uh tih a dum.
A shekara ta tara ta Zedekiya sarkin Yahuda, a wata na goma, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya fita yaƙi da Urushalima da dukan sojojinsa ya kuma yi mata ƙawanya.
2 Zedekiah kah a kum hlai at a hla li dongkah hlasae hnin ko vaengah khopuei te rhek.
A rana ta tara ga watan huɗu a shekara ta goma sha ɗaya ta mulkin Zedekiya, sai aka huda katanga.
3 Te vaengah Babylon manghai kah mangpa boeih ha pawk tih laklung vongka ah Nergalsharezer, Samgarnebo, Rabsaris, Sarsekhim, Nergalsharezer, Rabmag neh Babylon manghai kah mangpa kah a meet rhoek khaw boeih ngol uh.
Sa’an nan dukan fadawan sarkin Babilon suka shiga suka zazzauna a Ƙofar Tsakiya. Wato, Nergal-Sharezer na Samgar-Nebo, Sarsekim wani babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da dukan sauran fadawan sarkin Babilon.
4 Judah manghai Zedekiah neh caemtloek hlang boeih loh amih a hmuh vaengah tah yong uh. Khoyin ah khopuei lamloh manghai dum long kah vongka neh vongtung laklo longah coe uh tih kolken longpuei la pawk.
Sa’ad da Zedekiya sarkin Yahuda da dukan sojoji suka gan su, sai suka gudu; suka bar birnin da dare ta hanyar lambun sarki, ta ƙofar da take tsakanin katanga biyu, suka nufi waje Araba.
5 Tedae Khalden caem loh amih hnukah a hloem tih Zedekiah te Jerikho kolken ah tah a kae uh. Anih te a tuuk uh tih Babylon manghai Nebukhanezar taengla a thak uh. Khamath kho khuikah Riblah ah anih soah laitloeknah a thui.
Amma sojojin Babiloniyawa suka bi su, suka ci wa Zedekiya a filayen Yeriko. Suka kama shi suka kai shi wurin Nebukadnezzar a Ribla a ƙasar Hamat, inda aka yanke masa hukunci.
6 Babylon manghai loh Zedekiah ca rhoek te Riblah kah amah mikhmuh ah a ngawn. Judah hlangcoelh boeih te khaw Babylon manghai loh a ngawn.
A can Ribla sarkin Babilon ya kashe’ya’yan Zedekiya a idanunsa aka kuma kashe dukan manyan mutanen Yahuda.
7 Zedekiah mik te khaw a dael sak tih Babylon la khuen ham rhohum neh a khih.
Sa’an nan ya ƙwaƙule idanun Zedekiya ya kuma buga masa ƙuƙumi, ya kai shi Babilon.
8 Manghai im neh pilnam im te Khalden loh hmai neh a hoeh tih Jerusalem vongtung te a palet uh.
Sai Babiloniyawa suka cinna wa fadar da kuma gidajen mutane wuta suka farfasa katangar Urushalima.
9 Khopuei ah aka sueng pilnam hlangrhuel khaw, amah taengla aka cungku, aka cungku neh pilnam hlangrhuel aka sueng te khaw Babylon imtawt boeiping Nebuzaradan loh a poelyoe.
Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya kwashi mutanen da suka rage a birnin zuwa zaman bauta a Babilon, tare da waɗanda suka riga suka tafi wurinsa, da kuma sauran mutanen.
10 Tedae pilnam lamkah a taengah pakhat khaw aka khueh pawh tattloel rhoek te tah imtawt boeiping Nebuzaradan loh Judah khohmuen ah a hlun tih amih te tekah khohnin ah misurdum neh lohmuen a paek.
Amma Nebuzaradan shugaban matsaran ya bar waɗansu matalauta a ƙasar Yahuda, su da ba su da kome; a lokacin kuwa ya ba su gonakin inabi da kuma filaye.
11 Jeremiah ham te Babylon manghai Nebukhanezar loh imtawt boeiping Nebuzaradan kut ah a uen tih,
To, fa, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya ba da wannan umarnai game da Irmiya ta wurin Nebuzaradan shugaban matsaran sarki cewa,
12 “Anih he khuen lamtah na mik te anih soah khueh. Anih taengah boethae pakhat khaw saii boeh. Na taengah a thui bangla anih ham saii pah van,” a ti nah.
“Ka ɗauke shi ka lura da shi da kyau, kada ka yi masa wani mugun abu, amma ka yi masa dukan abin da yake so.”
13 Te phoeiah imtawt boeiping Nebuzaradan, Rabsaris Nebushasban, Rabmag Nergalsharezer neh Babylon manghai kah boeiping te boeih a tueih.
Saboda haka Nebuzaradan shugaban matsara, Nebushazban babban hafsa, Nergal-Sharezer bafade mai girma da sauran hafsoshin sarkin Babilon
14 A tueih bangla Jeremiah te thongim vongup lamloh a loh uh tih im la thak ham Shaphan koca Ahikam capa Gedaliah taengah a paek uh tih pilnam lakli ah kho a sak.
suka aika aka kawo Irmiya daga filin matsar. Suka miƙa shi ga Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, don yă kai shi gidansa. Saboda haka ya zauna a can a cikin mutanensa.
15 Thongim vongup ah khaih la a om vaengah BOEIPA ol he Jeremiah taengla ha pawk tih,
Yayinda aka kulle Irmiya a sansanin matsara, maganar Ubangiji ta zo masa cewa,
16 “Cet lamtah Kushi Ebedmelek te thui pah. 'Israel Pathen caempuei BOEIPA loh he ni a. thui. He khopuei he ka ol ka thoeng rhoe ka thoeng sak coeng ne. Te khohnin ah yoethaenah he na mikhmuh ah om vetih hnothen om mahpawh.
“Tafi ka faɗa wa Ebed-Melek mutumin Kush, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ina gab da cika maganata a kan wannan birni ta wurin masifa, ba wadata ba. A lokacin za tă cika a idanunka.
17 Tedae te khohnin ah nang kan huul ni. He tah BOEIPA kah olphong ni. Na rhih hlang rhoek kut dongah n'tloeng mahpawh.
Amma zan kuɓutar da kai a wannan rana, in ji Ubangiji; ba zan ba da kai ga waɗanda kake tsoronsu ba.
18 Nang te kan loeih rhoe kan loeih sak ni. cunghang dongah khaw na cungku pawt vetih kai dongah na pangtung coeng dongah na hinglu te na taengah kutbuem bangla la om ni he tah BOEIPA kah olphong ni, 'ti nah,” a ti.
Zan cece ka; ba za ka mutu ta wurin takobi ba amma za ka tsira da ranka, domin ka dogara gare ni, in ji Ubangiji.’”

< Jeremiah 39 >