< Isaiah 60 >

1 Thoo laeh, vang laeh. Nang kah vangnah ha pawk coeng tih BOEIPA thangpomnah tah nang soah sae coeng.
“Ki tashi, ki haskaka, gama haskenki ya zo, ɗaukakar Ubangiji ya taso a kanki.
2 Hmaisuep loh diklai, yinnah loh namtu a dah coeng ke. Tedae nang soah BOEIPA ha thoeng coeng tih a thangpomnah khaw nang soah tueng coeng.
Duba, duhu ya rufe duniya duhu mai kauri kuma yana bisa mutane, amma Ubangiji ya taso a kanki ɗaukakarsa kuma ya bayyana a bisanki.
3 Na vangnah dongah namtom rhoek loh, namah kah pangtong khosae ah manghai rhoek loh pongpa uh ni.
Al’ummai za su zo wurin haskenki, sarakuna kuma zuwa asubahin sabon yininki.
4 Na mik te huel lamtah a kaepvai kah amih boeih ke so lah. Kho hla lamkah na ca rhoek te coi uh thae tih nang taengla ha pawk uh. Ha pawk uh vaengah na canu rhoek te a laengpang ah a poeh uh.
“Ki ɗaga idanunki ki duba kewaye da ke. Duka sun tattaru suka kuma zo wurinki;’ya’yanki maza daga nesa, ana kuma ɗaukan’ya’yanki mata a hannu.
5 Te vaengah na hmuh vetih na hlampan bitni. Anih te birhih vetih na thinko hang ka sak ni. Tuitunli kah a hlangping te nang taengla ha buung vetih namtom kah khuehtawn te nang taengla ha pawk ni.
Sa’an nan za ki duba ki kuma haskaka zuciyarki zai motsa ya kuma cika da farin ciki; za a kawo miki wadata daga tekuna, za a kawo miki arzikin al’ummai.
6 Kalauk cako loh nang ng'et ni. Midian neh Ephah kalaukca rhoek khaw a pum la Sheba lamkah sui hang khuen uh vetih hmueihtui ham phueih uh ni. Te vaengah BOEIPA koehnah a phong uh ni.
Manyan ayarin raƙuma za su cika ƙasar, ƙananan raƙuma ke nan daga Midiyan da Efa. Daga Sheba kuma duka za su zo, suna ɗauke da zinariya da turare suna shelar yabon Ubangiji.
7 Kedar boiva boeih khaw nang taengla tingtun uh vetih Nebaioth tutal rhoek loh nang n'khut ni. Ka hmueihtuk kah kolonah la luei uh vetih ka boeimang im te ka cam ni.
Dukan garkunan Kedar za su taru a wurinki ragunan Nebayiwot za su yi miki hidima; za a karɓe su kamar hadayu a kan bagadenki, zan kuma darjanta haikalina mai ɗaukaka.
8 Khomai bangla ding uh tih vahui bangla amamih kah bangbuet la aka cet te u rhoek nim?
“Su wane ne waɗannan da suke firiya kamar gizagizai, kamar kurciyoyi suna zuwa sheƙarsu?
9 Sanglak rhoek loh kai he ni n'lamtawn uh ngawn. Tarshish sangpho loh khohla lamkah na ca rhoek te amamih kah ngun neh sui neh lamhma la ham pawk puei ni. BOEIPA na Pathen ming ham neh Israel kah a cim ham te nang n'cam coeng.
Babu shakka tsibirai suna dogara gare ni; jiragen Tarshish kuma su ne a gaba, suna kawo’ya’yanki maza daga nesa, tare da azurfa da zinariya, domin su girmama Ubangiji Allahnki, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, gama ya cika ki da daraja.
10 Na vongtung tah kholong ca rhoek loh hang khoeng uh vetih a manghai rhoek loh nang n'khut ni. Ka thinhul ah nang kan taam cakhaw ka kolonah dongah nang kan haidam ni.
“Baƙi za su sāke gina katangarki, sarakunansu kuma za su yi miki hidima. Ko da yake a cikin fushi na buge ki, da tagomashi zan yi miki jinƙai.
11 Namtom kah khuehtawn te nang taengla aka pawk puei ham na vongka loh ong uh taitu vetih khoyin khothaih khai uh mahpawh. Te vaengah a manghai rhoek te hmaithawn uh ni.
Ƙofofinki kullum za su kasance a buɗe, ba za a ƙara rufe su da rana ko da dare ba, saboda mutane su kawo miki dukiyar al’ummai, sarakunansu za su kasance a gaba a jerin gwanon nasara.
12 Nang taengah tho aka thueng pawh namtom neh ram tah milh uh vetih namtom rhoek khaw rhae la rhae uh ni.
Gama al’umma ko masarautar da ba tă bauta miki ba, za tă hallaka; za tă lalace sarai.
13 Ka rhokso hmuen cam hamla Lebanon kah thangpomnah hmaical, kungkang neh ta-aw thing khaw nang taengla tun ha pawk vetih ka kho kung kah a hmuen ah ka thangpom ni.
“Darajar Lebanon za tă zo wurinki, itatuwan fir da dai ire-irensu da kuma itatuwan saifires duka za su zo don su ƙayatar da wurina mai tsarki; zan kuma ɗaukaka wurin ƙafafuna.
14 Nang aka phaep rhoek kah a ca rhoek te nang taengah aka ngawm sut la ha pawk uh ni. Nang yah aka bai rhoek boeih na kho kah khopha taengah bakop uh ni. BOEIPA kah khopuei Zion nang te Israel kah a cim la a khue uh ni.
’Ya’ya maza masu zaluntarku za su zo suna rusunawa a gabanki; dukan waɗanda suka rena ki za su rusuna a ƙafafunki su kuma ce da ke Birnin Ubangiji, Sihiyona na Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
15 A hnoo sut neh a hmuhuet la na om tih aka pongpa om pawh. Tedae nang te kumhal kah hoemdamnah neh cadilcahma phoeikah cadilcahma ham omthennah la kang khueh ni.
“Ko da yake an yashe ki aka kuma ƙi ki, har babu wani da ya ratsa a cikinki, zan mai da ke madawwamiyar abar taƙama da kuma farin cikin dukan zamanai.
16 Namtom kah suktui te na yawn vetih manghai rhoek kah rhangsuk te khaw na yawn ni. Te vaengah kai BOEIPA tah nang aka khang neh nang aka tlan Jakob kah samrhang la na ming ni.
Za ki sha madarar al’ummai a kuma shayar da ke da nonon sarauta. Sa’an nan za ki san cewa ni, Ubangiji, ni ne Mai Cetonki, Mai Fansarki, Mai Ikon nan na Yaƙub.
17 Rhohum yueng la sui kang khuen vetih thi yueng la ngun, thing yueng la rhohum, lungto yueng la thi kang khuen ni. Nang aka cawhkung te rhoepnah neh, nang aka tueihno te duengnah neh ka khueh ni.
A maimakon tagulla zan kawo zinariya, azurfa kuma a maimakon baƙin ƙarfe. A maimakon katako zan kawo tagulla, baƙin ƙarfe kuma a maimakon duwatsu. Zan sa salama ta zama gwamnarki adalci kuma mai mulkinki.
18 Na khohmuen ah kuthlahnah, na khorhi khuiah rhoelrhanah neh pocinah te ya voel mahpawh. Tedae na vongtung te khangnah la, na vongka te koehnah la na khue ni.
Ba za a ƙara jin hayaniyar tashin hankali a ƙasarki ba, balle lalacewa ko hallaka a cikin iyakokinki, amma za ki kira katangarki Ceto ƙofofinki kuma Yabo.
19 Nang ham tah khothaih khosae la khomik khaw kuek voel pawt vetih hla kah a aa loh nang soah ha sae mahpawh. Tedae BOEIPA tah nang ham kumhal khosae neh na Pathen te na boeimang la om ni.
Rana ba za tă ƙara zama haskenki a yini ba, balle hasken wata ya haskaka a kanki, gama Ubangiji zai zama madawwamin haskenki, Allahnki kuma zai zama ɗaukakarki.
20 Na khomik te khum voel pawt vetih na hla khaw yaem voel mahpawh. BOEIPA tah nang ham kumhal khosae la om vetih na nguekcoinah khohnin khaw khum ni.
Ranarki ba za tă ƙara fāɗuwa ba watanki kuma ba zai ƙara shuɗewa ba; Ubangiji zai zama madawwamin haskenki, kwanakin baƙin cikinki za su ƙare.
21 Amih na pilnam aka dueng boeih loh khohmuen kumhal duela a pang uh ni. A thingling pae he ka thingling neh ka kut kah bibi neh a cam ham om.
Sa’an nan dukan mutanenki za su zama masu adalci za su kuma mallaki ƙasar har abada. Su ne reshen da na shuka, aikin hannuwana, don nuna darajata.
22 A dikhnawn te thawngkhat la, canoi khaw namtu pilnu la om ni. Kai BOEIPA tah amah tue vaengah amah la ka tawn uh ni.
Mafi ƙanƙanta a cikinki za tă zama dubu, ƙarami zai zama al’umma mai girma. Ni ne Ubangiji, cikin lokacinsa zan yi haka da sauri.”

< Isaiah 60 >