< Isaiah 11 >
1 Jesse kah a ngo dong lamkah a pa te duei vetih a yung lamkah a pae te pungtai ni.
Toho zai fito daga kututturen Yesse; daga saiwarsa Reshe zai ba da’ya’ya.
2 BOEIPA kah Mueihla, cueihnah neh yakmingnah mueihla, cilsuep neh thayung thamal mueihla, mingnah neh BOEIPA hinyahnah mueihla loh anih te a cuuk thil ni.
Ruhun Ubangiji zai kasance a kansa, Ruhun hikima da na fahimta, Ruhun shawara da na iko, Ruhun sani da na tsoron Ubangiji,
3 Anih te BOEIPA hinyahnah dongah hmae tih a mik dongkah a hmuethma neh laitloek mahpawh, a hna yaaknah nen khaw oltloek mahpawh.
zai kuwa ji daɗin tsoron Ubangiji. Ba zai yi hukunci ta wurin abin da ya gani da idanunsa ba, ba zai kuwa yanke shawara ta wurin abin da ya ji da kunnuwansa ba;
4 tattloel rhoek te duengnah neh lai a tloek pah vetih khohmuen kah kodo rhoek ham te tlangtlae la ol a tloek pah ni. A ka dongkah mancai neh diklai a taam vetih a hmuilai kah a mueihla neh halang te a duek sak ni.
amma da adalci zai yi wa masu bukata shari’a, da gaskiya zai yanke shawarwari saboda matalautan duniya. Kamar sanda zai bugi duniya da maganar bakinsa; da numfashin leɓunansa zai yanke mugaye.
5 A cinghen ah duengnah hailaem, a pumpu ah uepomnah hailaem om ni.
Adalci ne zai zama abin ɗamararsa aminci kuma igiyar da zai ɗaura kewaye da gindinsa.
6 Uithang neh tuca, kaihlaeng neh maae ca hmaih bakuep ni. Saelca neh sathueng khaw, a puetsuet khaw tun kol rhoi ni. Te vaengah amih te tanoe camoe loh a hmaithawn ni.
Kyarkeci zai zauna tare da ɗan rago damisa za tă kwanta tare da akuya, ɗan maraƙi da zaki da ɗan saniya za su yi kiwo tare; ɗan yaro ne zai lura da su.
7 Vaito neh vom khaw hmaih luem vetih a ca rhoek khaw tun kol uh ni. Sathueng long khaw saelhung bangla cangkong ni a. caak pawn eh.
Saniya da beyar za su yi kiwo tare, ƙananansu za su kwanta tare, zaki kuma zai ci ciyawa kamar saniya.
8 Cahni khaw minta khui rhai ah hnang vetih rhulthae khui la sukkan paek loh a kut a puei ni.
Jariri zai yi wasa kurkusa da ramin gamsheƙa, ɗan yaro kuma zai sa hannunsa a ramin maciji mai mugun dafi.
9 Kai kah tlang cim tom ah thaehuet uh mahpawh, poci uh mahpawh. BOEIPA kah a lungming he tuitunli due aka khuk tui bangla diklai hman ah baetawt ni.
Ba za su yi lahani ko su hallaka wani a dutsena mai tsarki ba, gama duniya za tă cika da sanin Ubangiji kamar yadda ruwaye suka rufe teku.
10 Tekah khohnin a pha vaengah amah taengah pilnam kah rholik la aka pai Jesse kah a yung te namtom rhoek loh a tlap uh vetih a thangpomnah te duemnah la om ni.
A wannan rana Saiwar Yesse zai miƙe kamar tuta don mutanenta; al’ummai za su tattaru wurinsa, wurin hutunsa kuma zai zama mai daraja.
11 Te khohnin a pha vaengah Assyria, Egypt, Parthros, Kusah, Elam, Shinar, Khamath neh tuipuei sanglak lamkah a caknoi tih aka sueng a pilnam te lai hamla Boeipa loh a kut koekthoek a thueng bal ni.
A wannan rana Ubangiji zai miƙa hannunsa sau na biyu don yă maido da raguwar da ta rage na mutanensa daga Assuriya, daga Masar ta Ƙasa, daga Masar ta Bisa, daga Kush, daga Elam, daga Babiloniya, daga Hamat da kuma daga tsibiran teku.
12 Namtom rhoek ham rholik a ling pah vetih a heh tangtae Isreal a coi vetih Judah khui lamkah a taekyak tangtae te diklai a kil pali lamloh a coi ni.
Zai tā da tuta saboda al’ummai yă kuma tattara masu zaman bauta na Isra’ila; zai tattara mutanen Yahuda da suke a warwatse kusurwoyi huɗu na duniya.
13 Ephraim kah thatlainah te nong vetih, Judah kah a puencak te khaw paa ni. Ephraim loh Judah taengah thatlai voel mahpawh. Judah loh Ephraim te puencak thil voel mahpawh.
Kishin Efraim zai ɓace, za a kuma kau da abokan gāban Yahuda; Efraim ba zai yi kishin Yahuda ba, haka ma Yahuda ba zai yi gāba da Efraim ba.
14 Philisti tlanghlaep ah khotlak la camawt uh vetih khothoeng ca rhoek te rhenten a poelyoe uh ni. Edom neh Moab khaw a kut dongah a rhanah uh la, Ammon ca rhoek te amih taengom la poeh ni.
Tare za su fāɗa wa Filistiyawa da yaƙi daga yamma; tare za su washe mutane wajen gabas. Za su ɗibiya hannuwa a kan Edom da Mowab, Ammonawa kuma za su yi musu biyayya.
15 BOEIPA loh Egypt tuipuei kah a ol te a bil pah vetih tuiva te a kut a thueng thil ni. A khohli hlihueng neh soklong te parhih la a phih sak vetih khokhom neh a cawt ni.
Ubangiji zai busar da bakin tekun Masar; da iska mai zafi zai share hannunsa a bisa Kogin Yuferites Zai rarraba shi yă zama ƙanana rafuffuka bakwai saboda mutane su iya hayewa da ƙafa.
16 Egypt kho lamkah a caeh hnin vaengah Israel ham a om pah van bangla Assyria lamkah a caknoi a pilnam aka sueng ham longpuei a om pah ni.
Za a yi babbar hanya saboda raguwa mutanensa da ta rage daga Assuriya, kamar yadda ta kasance wa Isra’ila sa’ad da suka fito daga Masar.