< Hosea 12 >

1 Ephraim loh khohli dongah luem tih kanghawn a hloem. Hnin takuem ah laithae tih rhoelrhanah te a ping sak. Assyria neh paipi a saii uh tih Egypt la situi a khuen.
Efraim yana kiwo a kan iska; yana fafarar iskar gabas dukan yini yana riɓaɓɓanya ƙarairayi da rikici. Ya yi yarjejjeniya da Assuriya ya kuma aika wa Masar man zaitun.
2 BOEIPA he Judah neh tuituknah om. Jakob te a longpuei bangla a cawh vetih a khoboe bangla anih te a thuung ni.
Ubangiji yana da ƙarar da zai kawo a kan Yahuda; zai hukunta Yaƙub bisa ga hanyoyinsa zai sāka masa bisa ga ayyukansa.
3 Bungko khuiah a maya te a uelh sak tih Pathen te a thahuem neh a hnueih.
A cikin mahaifa ya cafke ɗiɗɗigen ɗan’uwansa; a matsayin mutum ya yi kokawa da Allah.
4 Puencawn te khaw a hnueih tih a noeng. Rhap tih anih te a hloep. Amah te Bethel ah a hmuh tih mamih taengah pahoi a thui.
Ya yi kokawa da mala’ika ya kuma rinjaye shi; ya yi kuka ya kuma yi roƙo don tagomashi. Ya same shi a Betel ya kuma yi magana da shi a can,
5 YAHWEH ngawn tah caempuei Pathen la a om dongah amah mingthen khaw YAHWEH ni.
Ubangiji Allah Maɗaukaki, Ubangiji ne sunansa sananne!
6 Tedae nang tah na Pathen taengla mael laeh. Sitlohnah neh tiktamnah he ngaithuen lamtah na Pathen te lamtawn yoeyah lah.
Amma dole ku koma ga Allahnku; ku ci gaba da ƙauna da yin gaskiya, ku kuma saurari Allahnku kullum.
7 Hnoyoi loh a kut dongah thailatnah cooi a khueh tih hnaemtaek ham a lungnah.
Ɗan kasuwa yana amfani da mudu marar gaskiya; yana jin daɗin cuta.
8 Ephraim loh, “Ka boei ngawn, kamah hamla thahuem ka dang, ka thaphu boeih ni, ka khuiah tholhnah la thaesainah hmuh uh mahpawh,” a ti.
Efraim yana fariya yana cewa, “Ni mai arziki ne ƙwarai; na azurta. Da dukan wadatata ba za a sami wani laifi ko zunubi a gare ni ba.”
9 Egypt kho lamkah parhi te nangmih kah Pathen YAHWEH kamah long ni nang te dap khuiah tingtunnah khohnin kah bangla koep kho kan sak sak eh.
“Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga Masar; zan sa ku sāke zauna a tentuna, kamar a kwanakin ƙayyadaddun bukukkuwanku.
10 Tonghma rhoek lamloh kan thui tih ka mangthui khaw yet coeng. Tonghma rhoek kut lamlong khaw ka puet sak.
Na yi magana da annabawa, na ba su wahayi da yawa na kuma ba da misalai ta wurinsu.”
11 Gilead kah boethae a om atah Gilgal ah om khaw a poeyoek. Vaito a nawn uh akhaw amih kah hmueihtuk te lai kong ah lungkuk bangla om.
Gileyad mugu ne? Mutanensa mutanen banza ne! Suna miƙa bijimai a Gilgal? Bagadansu za su zama tsibin duwatsu. A gonar da aka nome.
12 Jakob te Aram khohmuen la yong coeng. Israel he huta hamla thotat tih a yuu hamla a dawn.
Yaƙub ya gudu zuwa ƙasar Aram; Isra’ila ya yi bauta don yă sami mata, domin kuma yă biya, sai da ya yi kiwon tumaki.
13 BOEIPA loh Israel te Egypt lamloh tonghma kut neh a khuen tih tonghma kut neh a ngaithuen.
Ubangiji ya yi amfani da annabi don yă fitar da Isra’ila daga Masar ta wurin annabi ya lura da shi.
14 Ephraim loh kosidung te a veet dongah a thii te amah soah coe ni. A kokhahnah te a boei loh amah taengah a thuung ni.
Amma Efraim ya yi muguwar tsokana da ta sa ya yi fushi; shugabansa zai ɗora musu hakkin jini a kansa kuma zai sāka masa saboda wulaƙancinsa.

< Hosea 12 >