< Hebru 3 >
1 Te dongah vaan kah khuenah neh pueipo, a cim manuca rhoek, mamih olphoei dongkah caeltueih neh khosoihham Jesuh te hmat uh.
Don haka yanuwana tsarkaka, a bokan kira a samaniya. Yi la'akari da Yesu. wato Manzo da babban firist na shaidar bangaskiyarmu.
2 Anih te Moses bangla a im pum ah uepom neh aka om la a khueh van.
Shi amintacce ne na Allah, wanda ya bashi hidima, kamar yadda Musa ya kasance amintacce a gidan Allah.
3 Im aka rhoekbah loh hinyahnah cungkuem a khueh ngai bangla anih tah Moses lakah thangpomnah muep a tueng pah.
Gama Yesu ya cancanci daukaka mafi girma fiye da ta Musa. Domin wanda ya gina gida, ya fi gidan nan daukaka.
4 Im boeih he khat khat loh a rhoekbah dae Pathen loh a cungkuem te a rhoekbah.
Gama kowane gida, akwai wanda ya gina shi, amma mai ginin komai shine Allah.
5 Tedae a im pum kah uepom Moses tah laipainah ham te tueihyoeih bangla a thui uh.
Musa hakika amintaccen bawa ne a gidan Allah, yana ba da shaidar abubuwan da za su faru a nan gaba.
6 Tedae Khrih tah amah im ah capa bangla om tih mamih khaw sayalh la ngaiuep thangpomnah te rhep n'tuuk uh atah a im kah la n'om uh.
Amma Almasihu shi Da ne mai mulki a gidan Allah. Mu ne gidansa idan mun rike begenmu da dukkan zuciyarmu.
7 Te dongah Mueihla Cim loh a thui vanbangla, Tihnin ah a ol te na yaak uh atah,
Saboda haka, kamar yadda Ruhu Mai Tsarki ya fadi: ''Yau, Idan kun ji muryarsa,
8 Khosoek ah noemcainah khohnin kah koeknah bangla na thinko te ning sak uh boeh.
kada ku taurare zuciyarku kamar yadda 'ya'yan isra'ila suka yi cikin tawaye a lokacin gwaji a jeji.
9 Te ah te na pa rhoek loh noemcainah neh a n'noemcai uh dongah kum sawmli khuiah kai kah khoboe te a hmuh uh.
A lokacin nan ne kakanninku suka yi mani tawaye, ta wurin gwada ni, bayan shekara arba'in suna ganin ayyukana.
10 Te dongah tekah cadil rhoek te ka noih tih, 'Amih loh thinko a taengphaelh uh taitu dongah ka longpuei te ming uh pawh,’ ka ti nah.
Saboda haka na yi bakin ciki da wannan tsarar, sai na ce,' Kullum suna yawan bijirewa a zukatansu. Basu san tafarkuna ba.'
11 Ka kosi neh ka toemngam vanbangla kai kah duemnah khuiah kun uh mahpawh.
Don haka na yi rantsuwa a cikin fushina, ba za su shiga cikin hutuna ba.”
12 Manuca rhoek, ngaithuen uh. Aka hing Pathen taeng lamkah aka nong sak hnalvalnah thinko thae te nangmih ah khat long khaw khueh ve ne.
Ku yi hankali 'yan'uwa kada a tarar da mummunar zuciya marar bangaskiya a tsakaninku, zuciya wadda ke juyawa daga Allah mai rai.
13 Tedae tihnin ah n'khue vanbangla hnin takuem amah la hloep uh thae. Te daengah ni tholhnah dongkah hmilhmaknah dongah nangmih khuikah pakhat long khaw a ning pawt eh.
Maimakon haka, ku karfafa juna a kowacce rana, muddun muna cikin wannan rana kada wani cikinku ya taurare zuciyarsa saboda yaudarar zunubi.
14 Te dongah Khrih kah a pueipo la n'om uh daengah ni ngaikhueknah kah a tongnah te a bawt due a khangmai la n'tuuk uh eh.
Gama mun zama abokan aiki da Almasihu, idan mun rike begenmu cikinsa da karfi, daga farko zuwa karshe.
15 A thui bangla tihnin ah a ol te na yaak uh atah koeknah vaengkah bangla nangmih kah thinko te ning sak uh boeh.
Game da wannan, an fadi “Yau idan kun saurari muryarsa, kada ku taurare zuciyarku, kamar a kwanakin tawaye nan.”
16 A yaak uh lalah aka koek te unim? Tedae Moses loh Egypt lamkah a caeh puei rhoek boeih moenih a?
Su wanene suka ji muryar Allah suka yi tawaye? Ba wadanda Musa ya yi masu jagora daga Masar ba ne?
17 Te vaengah kum sawmli a noih te unim? Aka tholh rhoek taengah moenih a? Amih kah a pum tah khosoek ah la a yalh.
Kuma da su wa Allah ya yi fushi shekara arba'in? Ba da wadanda suka yi zunubi ba ne, wadanda gawawwakinsu suka warwatsu a jeji?
18 Te phoeiah ol aek rhoek pawt koinih amah kah duemnah khuila kun pawt ham a toemngam te unim?
Da su wa Allah ya rantse ba za su shiga hutunsa ba? In ba wadanda suka yi masa rashin biyayya ba?
19 Te dongah hnalvalnah neh kun ham tah coeng uh mahpawh tila m'hmuh uh.
Mun kuma gani cewa basu iya shiga hutunsa ba saboda rashin bangaskiyarsu.