< Hebru 2 >
1 Te dongah mamih loh n'yaak uh te taoe hnatung ham om. Vik n'hloo ve.
Saboda haka, lalle ne mu kara mai da hankali musamman da abubuwan da mu ka ji, don kada mu yi sakaci, su sullube mana.
2 Puencawn rhoek lamloh a thui olka tah khangmai la a om dongah boekoeknah neh althanah loh a taphu a yook te thuem.
Idan kuwa maganar nan da aka fada ta bakin mala'iku ta zama tabbatacciya, har kowanne keta umarni da rashin biyayya, suka gamu da sakamakonsu wanda ya kamace su,
3 Metla mamih loh te tluk aih la khangnah n'sawtrhoel te n'poenghal aya? Boeipa dong lamloh a thui bangla a tongcuek kah a dang khaw te loella. Aka ya rhoek long khaw mamih ham a cak sak coeng ta.
ta kaka za mu tsira, in mun ki kula da ceto mai girma haka? Domin Ubangiji da kansa, shi ne ya fara sanar da shi, wadanda suka saurare shi kuma suka tabbatar mana da shi.
4 Pathen kah miknoek nen khaw, khobae rhambae nen khaw, thaomnah cungkuem nen khaw, amah kah kongaih bangla a rhekrha Mueihla Cim nen khaw a phong coeng.
San'nan kuma Allah da kansa ya shaida ta wasu alamu, da abubuwan al'ajabai, da mu'ajizai iri iri, da kuma baiwar Ruhu Mai Tsarki dabam dabam da ya rarraba kamar yadda ya nufa.
5 Aka lo ham lunglai te puencawn rhoek taengah boengai sak mahnim. Te ni n'thui uh.
Ai ba ga mala'iku ba ne Allah ya sa mulkin duniyar nan da za a yi, wanda muke zance.
6 Tedae pakhat loh hmuen pakhat ah laipai tih, “Hlang he metlam a om tih anih te na poek, hlang capa te khaw metlam a om tih anih te na hip.
Amma wani ya shaida a wani wuri cewa, 'Mutum ma menene, har da za ka tuna da shi? Ko dan mutum ma, har da za ka kula da shi?'
7 Anih te puencawn rhoek lakah vel na hlak coeng dae thangpomnah neh hinyahnah te anih na khuem sak.
Ka sa mutum ya gaza mala'iku; Ka nada shi da daukaka da girma. Bisa dukkan hallitta.
8 A cungkuem te a kho hmuiah boe na ngai sak,” a ti. Te dongah a cungkuem te a taengah boe a ngai sak vaengah anih ham a hloh pah tih a paih om pawh. Tedae a cungkuem te anih taengah boe a ngai te tahae ah m'hmu uh hlan.
Ka dora shi a kan dukkan halittarka, ka kuma mallakar da kome a karkashin sawayensa. Domin Allah ya mallakar da dukkan abubuwa a karkashinsa. Bai bar kome a kebe ba. Amma kuwa har a yanzu ba mu ga yana sarrafa dukkan abubuwa ba tukuna.
9 Tedae puencawn rhoek lakah tangat vel a hlak vaengah dueknah dongkah patangnah lamloh thangpomnah neh hinyahnah Jesuh a khuem sak te m'hmuh uh. Te daengah ni Pathen kah lungvatnah lamloh a cungkuem yuengla dueknah te a ten eh.
Amma mun ga wani wanda dan lokaci aka sa shi ya gaza mala'iku, shine Yesu, an nada shi da daukaka da girma, saboda shan wuyarsa ta mutuwa, wanan kuwa duk ta wurin alherin Allah ne Yesu ya mutu saboda kowa.
10 Te tah amah ham tueng coeng. A cungkuem tah amah ham neh a cungkuem te amah lamloh om coeng. Patangnah lamloh amih kah khangnah rhuihnun te soep sak ham thangpomnah khuila ca rhoek te muep a khuen.
Saboda haka, ya dace ga Allah, shi da dukkan abubuwa suka kasance domin sa, ta gare shi, domin ya kawo 'ya'ya masu yawa ga samun daukaka. Domin a kammala cetonsu ta wurin shan wuyarsa.
11 Aka ciim sak neh aka ciim rhoek tah pakhat kah boeih ni. Te paelnaehnah nen tah amih te manuca rhoek la khue ham yak pawh.
Domin da shi mai tsarkakewar da kuma wadanda aka tsarkaken, duk tushensu daya ne. Saboda wanan dalili ne shi ya sa ba ya jin kunyar kiran su 'ya'uwansa.
12 Te vaengah, “Na ming te ka manuca rhoek taengah ka puen vetih, hlangboel lakli ah nang kan hlai ni,” a ti.
Da yace, ''zan sanar da sunanka ga ya'uwana, a tsakiyar taronsu zan yabe ka da waka.''
13 Te phoeiah, “Kai loh amah te ka pangtung ni,” koep a ti. Te phoeiah, “Kai neh Pathen loh kai m'paek camoe rhoek he,” a ti bal.
Har wa yau, yace, ''Zan dogara a gare shi.'' Da kuma ''Ga ni nan, ni da 'ya'yan da Allah ya ba ni.''
14 Te dongah camoe rhoek loh thii neh pumsa a boek uh coeng. Amah long khaw amih bangla a cabol coeng. Te daengah ni thaomnah aka khueh dueknah te dueknah lamloh a hmil eh. Te dueknah tah rhaithae ni.
Wato tun da yake 'ya'yan Allah duk suna da nama da jini, Yesu ma ya dauki kamannin haka, ta wurin mutuwa ya hallakar da mai ikon mutuwa, wato Iblis.
15 Te phoeiah ni a hing khui sal aka bi kuekluek ham rhoek te dueknah rhihnah lamloh boeih a hlah eh.
Ya kuma 'yanta duk wadanda tun haihuwarsu suke zaman bauta sabo da tsoron mutuwa.
16 Puencawn rhoek te rhep tu pawt tih Abraham kah tiingan ni a. tuuk.
Don hakika ba mala'iku yake taimako ba, a'a, zuriyar Ibrahim ne yake taimako.
17 Te dongah manuca rhoek te boeih thuidoek ham a kuek. Te daengah ni pilnam kah tholhnah dawth pah hamla Pathen taengah rhen koi neh uepom khosoihham la a om eh.
Saboda haka, lalle ne ya zama kamar yan'uwansa ta kowacce hanya, domin ya zama babban Firist, mai jinkai, mai aminci kuma na al'amarin Allah, ya kuma mika hadayar sulhu ta gafarta zunuban jama'a.
18 Amah loh patang khaw amah la a noemcai coeng dongah a noemcai rhoek te a bom thai coeng.
Tun da yake Yesu ma da kansa ya sha wahala, sa'adda aka gwada shi, don haka, zai taimaki wadanda ake yi wa gwaji.