< Hebru 2 >
1 Te dongah mamih loh n'yaak uh te taoe hnatung ham om. Vik n'hloo ve.
Dole mu ƙara mai da hankali sosai ga abubuwan da muka ji, don kada mu kauce.
2 Puencawn rhoek lamloh a thui olka tah khangmai la a om dongah boekoeknah neh althanah loh a taphu a yook te thuem.
Gama in saƙon da aka faɗi ta bakin mala’iku ya zama tabbatacce, kuma kowane ƙeta umarni da rashin biyayya suka karɓi sakamakonsu da ya dace,
3 Metla mamih loh te tluk aih la khangnah n'sawtrhoel te n'poenghal aya? Boeipa dong lamloh a thui bangla a tongcuek kah a dang khaw te loella. Aka ya rhoek long khaw mamih ham a cak sak coeng ta.
yaya za mu tsira in muka ƙyale irin wannan babban ceto? Wannan ceto, wanda Ubangiji ne ya fara sanar, aka kuma tabbatar mana ta bakin waɗanda suka ji shi.
4 Pathen kah miknoek nen khaw, khobae rhambae nen khaw, thaomnah cungkuem nen khaw, amah kah kongaih bangla a rhekrha Mueihla Cim nen khaw a phong coeng.
Allah shi ma ya shaida ta wurin alamu, abubuwan banmamaki da mu’ujizai iri-iri, da kuma baye-bayen Ruhu Mai Tsarki da aka rarraba bisa ga nufinsa.
5 Aka lo ham lunglai te puencawn rhoek taengah boengai sak mahnim. Te ni n'thui uh.
Ba ga mala’iku ba ne ya sa su yi mulkin duniya mai zuwa, wanda muke magana a kai ba.
6 Tedae pakhat loh hmuen pakhat ah laipai tih, “Hlang he metlam a om tih anih te na poek, hlang capa te khaw metlam a om tih anih te na hip.
Amma akwai wani wurin da wani ya shaida cewa, “Mene ne mutum, da kake tuna da shi, ɗan mutum da kake kula da shi?
7 Anih te puencawn rhoek lakah vel na hlak coeng dae thangpomnah neh hinyahnah te anih na khuem sak.
Ka sa shi ƙasa kaɗan da darajar mala’iku; ka naɗa shi da ɗaukaka da girma,
8 A cungkuem te a kho hmuiah boe na ngai sak,” a ti. Te dongah a cungkuem te a taengah boe a ngai sak vaengah anih ham a hloh pah tih a paih om pawh. Tedae a cungkuem te anih taengah boe a ngai te tahae ah m'hmu uh hlan.
ka kuma sa kome a ƙarƙashin ƙafafunsa.” Ta wurin sa kome a ƙarƙashinsa, Allah bai bar wani abu da bai sa a ƙarƙashinsa ba. Duk da haka a yanzu ba mu ga kowane abu a ƙarƙashinsa ba.
9 Tedae puencawn rhoek lakah tangat vel a hlak vaengah dueknah dongkah patangnah lamloh thangpomnah neh hinyahnah Jesuh a khuem sak te m'hmuh uh. Te daengah ni Pathen kah lungvatnah lamloh a cungkuem yuengla dueknah te a ten eh.
Sai dai muna ganin Yesu, wanda aka mai da shi ƙasa kaɗan da darajar mala’iku, yanzu kuwa an naɗa shi da ɗaukaka da girma domin yă sha wahalar mutuwa, domin ta wurin alherin Allah yă ɗanɗana mutuwa saboda kowa.
10 Te tah amah ham tueng coeng. A cungkuem tah amah ham neh a cungkuem te amah lamloh om coeng. Patangnah lamloh amih kah khangnah rhuihnun te soep sak ham thangpomnah khuila ca rhoek te muep a khuen.
Ta wurin kawo’ya’ya masu yawa zuwa ga ɗaukaka, ya dace cewa Allah, wanda dominsa da kuma ta wurinsa ne kome yake kasancewa, ya sa tushen cetonsu yă zama cikakke ta wurin shan wahala.
11 Aka ciim sak neh aka ciim rhoek tah pakhat kah boeih ni. Te paelnaehnah nen tah amih te manuca rhoek la khue ham yak pawh.
Da shi wanda yake tsarkake mutane da kuma su waɗanda ake tsarkakewa duk’yan iyali ɗaya ne. Saboda haka Yesu ba ya kunyan kiransu’yan’uwansa.
12 Te vaengah, “Na ming te ka manuca rhoek taengah ka puen vetih, hlangboel lakli ah nang kan hlai ni,” a ti.
Ya ce, “Zan sanar da sunanka ga’yan’uwana; a gaban jama’a zan rera yabonka.”
13 Te phoeiah, “Kai loh amah te ka pangtung ni,” koep a ti. Te phoeiah, “Kai neh Pathen loh kai m'paek camoe rhoek he,” a ti bal.
Har wa yau ya ce, “Zan dogara gare shi.” Ya kuma ce, “Ga ni, da’ya’yan da Allah ya ba ni.”
14 Te dongah camoe rhoek loh thii neh pumsa a boek uh coeng. Amah long khaw amih bangla a cabol coeng. Te daengah ni thaomnah aka khueh dueknah te dueknah lamloh a hmil eh. Te dueknah tah rhaithae ni.
Da yake’ya’yan suna da nama da jini, shi ma sai ya ɗauki kamanninsu na mutum domin ta wurin mutuwarsa yă hallaka wanda yake riƙe da ikon mutuwa, wato, Iblis
15 Te phoeiah ni a hing khui sal aka bi kuekluek ham rhoek te dueknah rhihnah lamloh boeih a hlah eh.
ya kuma’yantar da waɗanda dukan rayuwarsu tsoron mutuwa ya riƙe su cikin bauta.
16 Puencawn rhoek te rhep tu pawt tih Abraham kah tiingan ni a. tuuk.
Gama tabbatacce ba mala’iku ne ya taimaka ba, sai dai zuriyar Ibrahim.
17 Te dongah manuca rhoek te boeih thuidoek ham a kuek. Te daengah ni pilnam kah tholhnah dawth pah hamla Pathen taengah rhen koi neh uepom khosoihham la a om eh.
Saboda wannan dole a mai da shi kamar’yan’uwansa ta kowace hanya, domin yă zama babban firist mai aminci da mai jinƙai cikin hidima ga Allah, yă kuma miƙa hadayar sulhu saboda zunuban mutane.
18 Amah loh patang khaw amah la a noemcai coeng dongah a noemcai rhoek te a bom thai coeng.
Domin shi kansa ya sha wahala sa’ad da aka gwada shi, yana iya taimakon waɗanda ake yi wa gwaji.