< Hebru 11 >
1 A hmuethma hmuh pawt hno dongah ngaikhueknah neh n'ngaiuep he ni tangnah la aka om coeng.
Bangaskiya ita ce tabbatawar al'muran da muke begensu. Ita ce tabbatawar al'amuran da idanu basu gani.
2 He nen ni a. ham rhoek long khaw a phong uh.
Domin ta wurin ta ne kakanninmu suka sami yardar Allah.
3 Hmuh mueh lamkah hmuh koi la coeng sak ham Pathen kah olka loh lunglai a tarhoek tila tangnah neh n'yakming uh. (aiōn )
Ta wurin ta ne aka hallicci duniya da umarnin Allah, har ma abubuwan da ake gani ba'a yi su daga abubuwan da suka kasance ba. (aiōn )
4 Tangnah neh Abel loh Kain lakah Pathen taengah hmueih muep a nawn. Te lamlong tah hlang dueng ni tila ana oep. Pathen kah a kutdoe te ana oep dongah aka duek long khaw tangnah neh a thui pueng.
Ta dalilin bangaskiya ne Habila ya mikawa Allah hadaya da ta fi dacewa fiye da ta Kayinu. Don haka ne kuma aka yaba masa akan cewa shi adali ne. Ya sami yardar Allah sabili da sadakarsa da ya bayar. Don haka kuma, harwayau Habila yana magana, ko da shike ya rigaya ya mutu.
5 Tangnah rhangneh dueknah te hmuh pawt ham Enok tah a thovael sak. Tedae Pathen loh a tholvael dongah anih te hmu voel pawh. Thovaelnah a om hlanah mah Pathen taengkah kolo neh ana oep coeng.
Ta dalilin bangaskiya aka dauki Anuhu zuwa sama domin kar ya ga mutuwa. “Ba a same shi ba kuwa, domin Allah ya dauke shi.” Kamin a dauke shi an shaida da cewa ya faranta wa Allah zuciya.
6 Tedae tangnah mueh la kolo n'tong thai pawh. Pathen aka paan loh amah tah om tih amah aka tlap rhoek te taphu om tila a tangnah a kuek.
Zai yi wuya matuka a faranta wa Allah zuciya in ba tare da bangaskiya ba. Domin ya kamata dukkan wanda zai zo ga Allah, tilas ne ya bada gaskiya da kasancewar sa, kuma shi mai sakamako ne ga dukkan masu nemansa.
7 Noah loh a hmuh pawt te a mangthui vaengah a hinyah tih tangnah neh amah cako khangnah ham sangpho te a rhoekbah. Te nen te Diklai a boe sak tih tangnah neh duengnah rhopangkung la coeng.
Ta dalilin bangaskiya Nuhu, ya karbi sako daga Allah akan al'amuran da ba'a gani ba, ta wurin girmamawa da rawar jiki. ya gina jirgin ruwa domin ya ceci iyalan sa. Dalilin haka kwa, Allah ya hallakar da duniya, Nuhu kwa ya gaji adalci wadda ke bisa ga bangaskiya.
8 Tangnah neh a khue vaengah rho la pang aka cai hmuen te paan ham Abraham loh a ngai. Te vaengah mela a caeh khaw a ming mueh lam ni a caeh.
Ta dalilin bangaskiya ne Ibrahim, sa'an da aka kira shi, ya yi biyayya sai ya tafi wurin da zai karba a matsayin gado. Ya kwa fita bai ma san inda za shi ba.
9 Tangnah neh hlanglang la olkhueh ram ah kuepkol. Olkhueh, amah hmuen aka pang Isaak neh Jakob khaw dap ah kho hmaih a sakuh.
Ta dalilin bangaskiya kuma ya zauna bare a kasar alkawari. Ya yi zama cikin Alfarwa tare da Ishaku da Yakubu, magadan alkawari guda tare da shi.
10 Te vaengah khoengim a khueh tangtae khopuei te ni a. lamtawn. Pathen tah te khopuei kah kutthai neh rhaengpuei ham bibikung la om.
Domin yana hangar birnin da ke da tushi, Birnin da mai zaiyanar sa da ginin sa shine Allah.
11 Cayaa Sarah amah long khaw a pumrho neh a tuetang kah a voelah a tiingan a tongnah ham thaomnah te tangnah neh a dang. Te khaw aka caeng te uepom la a poek dongah ni.
Ta dalilin bangaskiya, Ibrahim ya sami haihuwa ko da shike shi da matarsa Saratu sun yi nisa a cikin shekaru, kuma Saratu bakarariya ce, ta kuma wuce lokacin haihuwa. Tun da shike sun amince da wanda ya yi musu alkawari mai aminci ne.
12 Te dongah pakhat lamlong khaw muep thaang coeng. Aka duek he khaw vaan kah aisi yet la, tuili kaeng kah laivin bangla n'taetloel coeng.
Sabo da haka, ta wurin mutumin nan daya, wanda ya ke kamar matacce ne, aka haifi zuriya mai dimbin yawa, su ka yawaita kamar taurari a sama kamar yashi a bakin teku, wanda ba shi kidayuwa.
13 Amih rhoek boeih loh tangnah neh duek uh. Olkhueh te dang uh pawt dae a hla lamkah a dan uh tih a doe uh. Te phoeiah diklai ah yinlai neh lampah ni tila a phong uh.
Dukkan su kuwa suka mutu a cikin bangaskiya ba tare da sun karbi alkawarin ba. Maimakon haka, sun hango, kuma sun marabcesu daga nesa, sai suka amince su baki ne kuma matafiya ne a duniya.
14 Tebang aka thui rhoek loh a tolrhum a ngaidam uh te a phoe uh.
Gama wadanda suka yi furci haka sun nuna a fili cewa suna bidar kasa ta kansu.
15 Tedae te lamkah ha suntlak uh te poek uh ngawn koinih a voei uh tue khaw a khueh uh suidae.
Da kamar suna tunanin kasar da suka fita daga ciki, da sun sa mi damar komawa.
16 Tedae vaan ah a then ngai aka om te a ngaidam uh coeng. Te dongah amih loh Pathen te amamih kah Pathen la khue ham yak uh pawh. Amih ham kho pakhat a rhoekbah pah coeng.
Amma kamar yadda yake, sun bukaci kasa mafi dacewa, wato, wadda take a sama. Saboda haka ne Allah bai ji kunyar a kira shi Allahnsu ba, da shike ya shirya birni dominsu.
17 Abraham te a noemcai vaengah tangnah neh Isaak te a nawn tih khueh duen aka nawn la olkhueh te a dang.
Ta dalilin bangaskiya ne Ibrahim, sa'adda aka yi masa gwaji, akan ya mika Ishaku dansa hadaya.
18 Anih ham te, “Nang kah tiingan te Isaak dongah a khue,” tila a thui.
Shi ne kuwa makadaicin dansa, wanda aka yi alkawari da cewa, “Ta wurinsa ne za a kira zuriyarka.”
19 Pathen loh aka duek rhoek lamkah pataeng a thoh thai tila ana poek coeng. Te lamkah ni anih te nuettahnah lam khaw a dang.
Ibrahim ya yi tunani da cewa Allah na da ikon tada Ishaku ko daga cikin matattu ma, haka kuwa yake a misalce, daga matattun ne ya sake karbarsa.
20 Tangnah nen ni lo ham aka cai Jakob neh Esau kawng khaw Isaak loh a uem.
Ta dalilin bangaskiya ne kuma Ishaku ya albarkaci Yakubu da Isuwa game da abubuwan da ke zuwa a gaba.
21 Tangnah neh Jakob loh a duek tom vaengah Joseph ca rhoek te rhip a uem tih a conghol soi ah a bawk.
Dalilin bangaskiya ne Yakubu, sa'adda yake bakin mutuwa, ya albarkaci 'ya'yan Yusufu dukkansu biyu. Yakubu ya yi ibada, yana tokare a kan sandarsa.
22 Tangnah nen ni Joseph loh a duek tom ah Israel ca rhoek kah sunglatnah kawng te a poek tih a rhuh kawng te a uen.
Ta dalilin bangaskiya Yusufu, sa'adda karshensa ya kusa, ya yi magana game da fitar 'ya'yan Isra'ila daga Masar har ya umarce su game da kasussuwansa.
23 Tangnah nen ni Moses te a napa loh a thaang neh hla thum ana thuh. Camoe te sakthen la a hmuh uh vaengah manghai kah oltloek te rhih uh pawh.
Ta dalilin bangaskiya Musa, sa'adda aka haife shi, iyayensa suka 'boye shi kimanin watanni uku domin kyakkyawan yaro ne shi, kuma basu ji tsoron dokar sarki ba.
24 Tangnah nen ni Moses loh lungcuei la a om vaengah Pharaoh canu kah a capa a ti nah te a aal.
Ta dalilin bangaskiya ne kuma Musa, sa'adda ya girma, yaki a kira shi 'dan diyar Fir'auna.
25 Kolkalh ham tholhnah neh omngaihbawnnah khueh lakah Pathen kah pilnam te patang puei ham lat a tuek.
A maimakon haka, ya amince ya sha azaba tare da jama'ar Allah, a kan shagali da annashuwar zunubi na karamin lokaci.
26 Taphu te a lamso dongah Khrih kah hnaelcoenah te Egypt kah khohrhang lakah khuehtawn tanglue la a poek.
Ya fahimci cewa wulakanci domin bin Almasihu babbar wadata ce fiye da dukiyar Masar. Gama ya kafa idanunsa a kan sakamakon da ke gaba.
27 Tangnah neh Egypt a hnoo tih manghai kah thinsanah te rhih pawh. Hmuhmueh hmuh bangla a ueh.
Ta dalilin bangaskiya Musa ya bar Masar. Bai ji tsoron fushin sarki ba, ya jure kamar yana ganin wannan da ba a iya ganinsa
28 Tangnah neh yoom neh thii haek te a saii. Te daengah ni camingomthang aka ngawn loh amih te a ben pawt pai eh.
Ta dalilin bangaskiya ya yi idin ketarewa da kuma yayyafa jini, domin kada mai hallaka 'ya'yan fari ya taba 'ya'yan fari na Isra'ila.`
29 Tangnah neh Tuili Sen te lan long bangla phueihuet la a hlaikan uh. Te te dang ham aka cai Egypt rhoek tah buek uh.
Ta dalilin bangaskiya suka haye baharmaliya kamar bushashiyar kasa. Sa'adda Masarawa su ka yi kokarin hayewa, bahar din ta hadiye su.
30 Tangnah neh Jerikho pangbueng te hnin rhih khuiah a vael uh vaengah tim.
Ta dalilin bangaskiya ganuwar Yeriko ta fadi, bayan sun kewaya ta har kwana bakwai.
31 Tangnah neh hlanghalh Rahab loh rhalyuep rhoek te ngaimong la a doe dongah ol aek rhoek taengah poci pawh.
Ta dalilin bangaskiya Rahab karuwan nan bata hallaka tare da marasa biyayya ba, don ta saukar da masu leken asirin kasa a gidanta, ta kuma sallame su lafiya.
32 Te phoeiah balae ka thui pueng eh? Gideon, Barak, Samson, Jephthah, David neh Samuel neh tonghma rhoek tue kah a kawng thui ham ka hlavawt pueng.
Me kuma za mu ce? Gama lokaci zai kasa mini idan zan yi magana game da Gidiyon, Barak, Samson, Yefta, Dauda, Sama'ila, da annabawa.
33 Amih loh tangnah neh ram khaw a na, duengnah te a saii, olkhueh a pang, sathueng ka a buem uh.
Ta dalilin bangaskiya suka ci nasara kan kasashe, suka yi aikin adalci, sa'annan suka karbi alkawura. Suka rufe bakin zakuna,
34 Hmai kah thaomnah a thih, cunghang ha khaw a rhaelrham tak, thahnoeng lamkah a thaphoh, caem vaengah hlang tlung la coeng, hlanglang caem khaw a thup uh.
suka kashe karfin wuta, suka tsira daga bakin takobi, suka sami warkaswa daga cutattuka, suka zama jarumawan yaki, sa'annan suka ci nasara akan rundunar sojojin al'ummai.
35 Thohkoepnah neh huta rhoek loh amamih kah aka duek tangtae te a dang uh. Tedae a ngen loh aka then ngai thohkoepnah dang ham tlannah te doe mueh la phaep uh.
Mata kuwa suka karbi matattunsu da aka tayar daga mutuwa. Aka azabtar da wadansu, ba su nemi yancin kansu ba, domin suna begen tashi daga mattatu.
36 A ngen tah tamdaengnah neh noemcainah nganboh a yook uh bueng kolla hloong neh thongim khaw a yookuh.
Wadansu kuwa suka sha ba'a da duka da bulala, har ma da sarka da kurkuku.
37 A dae uh, a ah uh, cunghang kah ngawnnah neh duek uh. A vawtthoek, patang palai la a hnaep uh. Tupho, maae pho neh poengdoe uh.
A ka jejjefe su. Aka tsaga su kashi biyu da zarto. A ka karkashe su da takobi. Su na yawo sanye da buzun tumakai da na awaki, suka yi hijira, suka takura, suka wulakantu.
38 Diklai tah amih neh a tiing la a om moenih. kohong ah, tlang ah, lungko ah, diklai khui ah poengdoe uh.
Duniya ma ba ta dauke su a matsayin komai ba. Suka yi ta yawo a jazza, da duwatsu, da kogwanni, da kuma ramummuka.
39 Tedae amih tangnah neh aka phong boeih loh olkhueh te a dang uh moenih.
Ko da yake mutanen nan amintattun Allah ne domin bangaskiyarsu, basu karbi cikar alkawarin ba tukunna.
40 Pathen kah a rhan te pakhat khaw mamih ham a then, daengah ni mamih pawt atah a rhuemtuet uh pawt eh.
Domin Allah ya shirya mana wani abu mafi kyau ba kuwa za su kammala ba sai tare da mu.