< Suencuek 9 >

1 Te vaengah Pathen loh Noah neh a ca rhoek te yoethen a paek tih amih taengah, “Pungtai uh lamtah na ping uh vaengah diklai te khulae uh.
Sa’an nan Allah ya sa wa Nuhu da’ya’yansa maza albarka, yana ce musu, “Ku haifi’ya’ya, ku ƙaru, ku kuma cika duniya.
2 Nangmih kah rhimomnah neh na paepnah tah diklai mulhing boeih so neh vaan kah vaa boeih soah, diklai ah aka colh boeih soah, tuitunli kah nga boeih soah om ni. Nangmih kut ah kam paek coeng.
Dukan namun jeji da dukan tsuntsayen sama da kowace halitta mai rarrafe a ƙasa, da dukan kifayen teku, za su riƙa jin tsoronku, suna fargaba. An sa su a cikin hannuwanku.
3 A cungkuem he nangmih taengah kan paek tih mulhing rhulcai boeih khaw baelhing hingsuep bangla nangmih ham cakok la om ni.
Kome da yake da rai wanda yake tafiya, zai zama abincinku. Kamar yadda na ba ku kowane irin ganye, haka na ba ku kome da kome.
4 Tedae maeh kah a hinglu a thii te na ca uh mahpawh.
“Akwai abu ɗaya da ba za ku ci ba, wato, nama wanda jininsa yake cikinsa tukuna.
5 Te phoeiah nangmih kah hinglu ham nangmih kah thii te hmantang la ka suk ni. Mulhing boeih kah kut lamkah khaw ka suk vetih Hlang kut lamkah khaw, a manuca kut lamkah khaw, hlang kah hinglu te ka suk ni.
Game da jinin ranka kuwa lalle zan bukaci lissafi. Zan bukaci lissafi daga kowane dabba. kuma daga kowane mutum, shi ma zan bukaci lissafi game da ran ɗan’uwansa.
6 Hlang he Pathen kah muei la a saii dongah hlang kah thii aka long sak hlang tetah amah thii long van ni.
“Duk wanda ya zub da jinin mutum, ta hannun mutum za a zub da jininsa; gama a cikin siffar Allah ne, Allah ya yi mutum.
7 Tedae nangmih tah pungtai uh lamtah ping uh. Diklai hmanah luem uh lamtah ping uh.
Amma ku, ku yi ta haihuwa, ku ƙaru; ku yaɗu a duniya, ku yi yawa a bisanta.”
8 Te phoeiah Pathen loh Noah neh amah taengkah a ca rhoek te a voek.
Sai Allah ya ce wa Nuhu da’ya’yansa,
9 Te vaengah, “Kamah loh ka paipi he, nang taeng neh nang phoeikah na tiingan taengah,
“Yanzu na kafa alkawarina da ku da zuriyarku a bayanku,
10 nang taengkah aka hing hinglu boeih taengah, vaa taengah, rhamsa taengah khaw, diklai mulhing boeih taengah khaw, nangmih taeng neh lawng khui lamkah aka lo boeih taengah khaw, diklai mulhing boeih taengah khaw, ka cak sak coeng ne.
da kowace halitta mai rai wadda ta kasance tare da kai; wato, tsuntsaye da dabbobin gida da kuma dukan namun jeji, duk dai iyakar abin da ya fita daga jirgin; wato, kowane mai rai na duniya.
11 Nangmih taengah ka paipi te ka ling coeng dongah pumsa boeih te tuilii tui neh koep ka huih voel mahpawh. Diklai he phae ham tuilii khaw koep om voel mahpawh he,” a ti.
Na kafa alkawarina da ku, ba za a ƙara hallaka dukan rayuka da ambaliyar ruwa ba; ba za a ƙara yin ambaliya don a hallaka duniya ba.”
12 Te phoeiah Pathen loh, “Kai loh kamah laklo neh nang laklo ah, khaw aka hing hinglu boeih laklo neh kumhal ham nangmih kah thawnpuei taengah ka paek paipi kah miknoek tah he ni.
Allah ya kuma ce, “Wannan ita ce alamar alkawarin da na yi tsakanina da ku, da kowace halitta tare da ku; alkawari na dukan zamanai masu zuwa.
13 Kai kah pampacung te cingmai dongah ka khueh vetih kai laklo neh diklai laklo ah paipi kah miknoek la om ni.
Na sa bakan gizona cikin gizagizai, shi ne kuwa zai zama alamar alkawari tsakanina da duniya.
14 Diklai hmanah cingmai ka om sak vaengah pampacung te khaw cingmai dongah tueng ni.
Duk sa’ad da na kawo gizagizai a bisa duniya, bakan gizo kuma ya bayyana a ciki gizagizan,
15 Te vaengah pumsa boeih phae ham tuilii tui koep halo voel boel saeh tila kai laklo neh nangmih laklo ah khaw, aka hing hinglu boeih neh pumsa boeih taengah ka khueh ka paipi te ka poek ni.
zan tuna da alkawari tsakanina da ku da kuma dukan halittu masu rai na kowane iri. Ruwa ba zai sāke yin ambaliyar da za tă hallaka dukan masu rai ba.
16 Cingmai dongah pampacung te a om vaengah ka sawt vetih Pathen laklo neh diklai hmankah aka hing hinglu boeih, pumsa boeih neh ka khueh dungyan paipi te ka poek ni.
Duk sa’ad da bakan gizo ya bayyana cikin gizagizan, zan gan shi in kuma tuna da madawwamin alkawari tsakanin Allah da dukan halittu masu rai, na kowane iri a duniya.”
17 Te dongah Pathen loh Noah taengah, “Hekah he tah kai laklo neh diklai hmanah pumsa boeih laklo ah ka ling paipi kah miknoek ni,” a ti nah.
Saboda haka Allah ya ce wa Nuhu, “Wannan ita ce alamar alkawarin da na kafa tsakanina da dukan masu rai a duniya.”
18 Lawng khui lamkah halo uh vaengah Noah ca rhoek Shem, Ham, Japheth, om uh tih Ham tah Kanaan kah a napa la om.
’Ya’yan Nuhu maza, waɗanda suka fito daga cikin jirgi, su ne, Shem, Ham da Yafet. (Ham shi ne mahaifin Kan’ana.)
19 Amih pathum tah Noah kah a ca rhoek tih amih lamkah ni diklai pum ah a hae uh.
Waɗannan su ne’ya’yan Nuhu maza uku, daga gare su ne kuma duniya za tă cika da mutane.
20 Te vaengah Noah te lo tawn hlang la om tih misur a tue.
Nuhu, mutumin ƙasa, shi ne farko da ya fara yin gonar inabi.
21 Te dongah misurtui te a ok tih a rhuihmil dongah a dap khui ah rha uh.
Sa’ad da ya sha ruwan inabin ya kuwa bugu, sai ya kwanta tsirara cikin tentinsa.
22 Kanaan napa Ham loh a napa kah a yah te a hmuh vaengah kawtpoeng kah a maya rhoi taengah puen.
Ham, mahaifin Kan’ana ya ga tsiraici mahaifinsa, ya kuma faɗa wa’yan’uwansa biyu a waje.
23 Tedae Shem neh Japheth long tah himbai te a loh rhoi tih amamih rhoi kah a nam ah a khueh rhoi. Te phoeiah a hnuk long caehnawt rhoi tih a napa kah a yah te a khuk pah rhoi. Tedae a hmai khoep a hoi rhoi dongah a napa kah a yah te hmu rhoi pawh.
Amma Shem da Yafet suka ɗauki mayafi, suka shimfiɗa a kafaɗarsu, sa’an nan suka shiga suna tafiya da baya har zuwa inda mahaifinsu yake kwance, suka rufe tsiraicinsa. Suka kau da fuskokinsu domin kada su ga tsiraicin mahaifinsu.
24 Noah te misurtui a lamloh a haenghang vaengah a capa a noi loh anih soah a saii te a ming.
Sa’ad da Nuhu ya farka daga buguwarsa ya kuma gane abin da ƙarami ɗansa ya yi,
25 Te dongah Kanaan taengah thae a phoei tih, “A maya rhoi taengah sal rhoek khuikah sal la om saeh,” a ti nah.
sai ya ce, “Kan’ana la’ananne ne, zai zama bawa mafi ƙanƙanta ga’yan’uwansa.”
26 Te phoeiah, “Shem kah BOEIPA Pathen te a yoethen saeh lamtah anih ham sal la Kanaan om saeh.
Ya kuma ce, “Albarka ta tabbata ga Ubangiji Allah na Shem! Bari Kan’ana yă zama bawan Shem.
27 Pathen loh Japheth te yoek saeh lamtah Shem kah dap khuiah rhaehrhong saeh. Kanaan tah anih ham sal la om saeh.
Allah yă ƙara fāɗin ƙasar Yafet; bari Yafet yă zauna a tentunan Shem, bari kuma Kan’ana yă zama bawansa.”
28 Tuilii phoei lamkah Noah te kum ya thum neh kum sawmnga hing coeng.
Bayan ambaliyar, Nuhu ya yi shekaru 350.
29 Te dongah Noah kah khohnin he a pum la kum ya ko neh kum sawmnga a lo phoeiah duek.
Gaba ɗaya dai, Nuhu ya yi shekara 950, sa’an nan ya mutu.

< Suencuek 9 >