< Suencuek 40 >

1 Hekah olka a om phoeiah Egypt manghai kah tuitul neh buh thong loh a boei Egypt manghai taengah lai a hmuh rhoi.
Bayan ɗan lokaci, sai mai riƙon kwaf da mai tuyan sarkin Masar suka yi wa maigidansu, sarkin Masar laifi.
2 Te dongah Pharaoh tah a imkhoem tuitul rhoi kah mangpa neh buh thong rhoek kah mangpa taengah a thintoek.
Fir’auna ya yi fushi da hafsoshin nan nasa guda biyu, shugaban masu shayarwa da shugaban masu tuya,
3 Te dongah amih rhoi te imtawt mangpa im kah thongim ah a khueh. Te im kah thong hmuen ah Joseph te a khoh.
ya kuma sa su a kurkuku a cikin gidan shugaban masu tsaro, a wannan kurkukun da aka sa Yusuf.
4 Te dongah imtawt mangpa loh thongtla rhoek taengah Joseph te a hlah tih amih taengah thotat. Te tlam te thongim ah vuenhlaem om uh.
Sai shugaban masu tsaro ya danƙa su a hannun Yusuf, ya kuwa yi musu hidima. Bayan sun jima cikin kurkuku,
5 Tedae Egypt manghai loh thong im kah a khoh tuitul boei neh buh thong boei loh khoyin pakhat ah mang a man rhoi. A mang rhoi te khaw, a mang thuingaihnah khaw bok om.
sai kowanne a cikin mutum biyun nan, mai riƙon kwaf da mai tuya na sarkin Masar, waɗanda aka sa a kurkuku, suka yi mafarki a dare ɗaya, kuma kowane mafarki ya kasance da fassara irin tasa.
6 Mincang ah amih taengla Joseph kun tih amih rhoi te a sawt hatah a hmai vik tal rhoi.
Sa’ad da Yusuf ya zo wurinsu kashegari, sai ya ga duk sun damu.
7 Te dongah a boei im kah thongim ah amah neh aka om Pharaoh imkhoem te a dawt tih, “Tihnin atah balae tih na hmai a thae rhoi,” a ti nah.
Saboda haka ya tambayi hafsoshin Fir’auna, waɗanda suke a kurkuku tare da shi, a gidan maigidansa ya ce, “Me ya sa fuskokinku suke a ɓace haka?”
8 Te vaengah Joseph la mang ka man rhoi van dae aka thuicaih om pawh,” a ti nah rhoi. Te dongah Joseph loh amih rhoi te, “Thuingaihnah he Pathen hut moenih a? Kai taengah thui rhoi mai,” a ti nah.
Sai suka amsa, “Mu biyu, mun yi mafarki, amma babu wani da zai fassara mana su.” Sa’an nan Yusuf ya ce musu, “Fassara ba daga Allah take zuwa ba? Ku faɗa mini mafarkanku.”
9 Te dongah tuitul rhoek kah mangpa loh a mang te Joseph taengah a thui tih, “Ka mang ah misur kung te ka hmai ah lawt om.
Sai shugaban masu shayarwa ya faɗa wa Yusuf mafarkinsa. Ya ce masa, “A cikin mafarkina, na ga kuringa a gabana,
10 Misur dongah a baek pathum neh a muem, a pai khaw cuen, misur kah a su khaw hmin.
kuma a kuringar, akwai rassa uku. Nan da nan kuringar ta yi toho, ta huda, ta kuma yi nonna har suka nuna, suka zama inabi.
11 Te vaengah Pharaoh kah boengloeng te ka kut ah om. Te phoeiah misur thaih te ka loh tih Pharaoh boengloeng dongah ka sui phoeiah boengloeng te Pharaoh kut ah ka paek,” a ti nah.
Kwaf Fir’auna kuwa yana a hannuna, na kuma ɗiba inabin na matse su cikin kwaf Fir’auna, na kuma sa kwaf ɗin a hannunsa.”
12 Joseph loh anih te, “A thuingaihnah he, misur baek pathum te khohnin hnin thum ni.
Yusuf ya ce masa, “Ga abin da mafarkin yake nufi, ‘Rassan nan uku, kwana uku ne.
13 Hnin thum khuiah Pharaoh loh na lu te a dangrhoek vetih nang te namah hmuen la m'mael sak ni. Hnukbuet ah a tuitul la na om vaengkah khosing bangla Pharaoh te a kut dongah boengloeng na doe ni.
Cikin kwana uku, Fir’auna zai fitar da kai, yă maido da kai a matsayinka, za ka kuwa sa kwaf Fir’auna cikin hannunsa, kamar yadda ka saba yi sa’ad da kake mai riƙon kwaf nasa.
14 Tedae namah taengkah kai nan poek mai atah namah ham a voelphoeng vaengah kai taengah sitlohnah tueng sak mai. Pharaoh taengah kai n'thoelh lamtah kai he, he im lamloh n'khuen ne.
Amma fa, sa’ad da kome ya zama maka da kyau, ka tuna da ni, ka kuma yi mini alheri, ka ambace ni wa Fir’auna, ka fid da ni daga wannan kurkuku.
15 Hebrew kho lamkah a huen la n'huen phoeiah hiah khaw ba ka saii pawt maiah tangrhom la kai n'hlak uh,” a ti nah.
Gama da ƙarfi ne aka ɗauke ni daga ƙasar Ibraniyawa, ko a nan ma ban yi wani abin da ya cancanci a sa ni cikin kurkuku ba.’”
16 A then la a thuicaih te buh thong rhoek kah mangpa long khaw a hmuh vaengah Joseph la, “Kai khaw ka mang vaengah vaidam te kodawn pathum neh ka lu ah ka doeng.
Sa’ad da shugaban masu tuya ya ga cewa Yusuf ya ba da fassara mai gamsarwa, sai ya ce, wa Yusuf, “Ni ma na yi mafarki. A kaina, akwai kwanduna uku na burodi.
17 Te vaengah Pharaoh kah cakok ka thong boeih te a so kah kodawn dongah om. Tedae ka lu sokah kodawn te vaa loh a caak,” a ti nah.
A kwandon na bisa, akwai kayan iri-iri da aka toya, masu kyau domin Fir’auna, amma tsuntsaye suka ci su a kwandon da yake kaina.”
18 Te dongah Joseph loh a doo tih, “A thuingaihnah he tah kodawn pathum khohnin hnin thum ni.
Yusuf ya ce, “Ga abin da mafarkin yake nufi, ‘Kwanduna uku, kwanaki uku ne.
19 Hnin thum khuiah Pharaoh loh na lu te na pumdong lamkah a phil vetih thing dongla n'kuiok sak phoeiah na saa te vaa loh a caak ni,” a ti nah.
Cikin kwana uku, Fir’auna zai fid da kai, yă rataye ka a kan itace. Tsuntsaye kuwa za su ci naman jikinka.’”
20 Te phoeikah a thum khohnin dongah Pharaoh cun nah khohnin om tih a sal boeih ham buhkoknah a saii. Te vaengah tuitul rhoek kah mangpa lu neh buh thong rhoek kah mangpa lu te a sal lakli ah a dangrhoek.
To, a rana ta uku ne, ranar tunawa da haihuwar Fir’auna, ya kuwa yi biki wa dukan hafsoshinsa. Ya fid da shugaban masu shayarwa da kuma shugaban masu tuya a gaban hafsoshinsa.
21 Te vaengah tuitul rhoek kah mangpa te amah kah tuitul la koep a khueh tih Pharaoh kut ah boengloeng a doe.
Ya mai da shugaban masu shayarwa a matsayinsa, saboda haka shugaban masu shayarwa ya sāke sa kwaf a hannun Fir’auna,
22 Tedae buh thong mangpa te tah Joseph kah a thuicaih van bangla a kuiok sak.
amma ya rataye shugaban masu tuya, kamar dai yadda Yusuf ya faɗa musu a fassarar mafarkan da suka yi.
23 Tedae tuitul mangpa loh Joseph te a poek mueh la a hnilh
Shugaban masu shayarwa fa, bai tuna da Yusuf ba; ya mance da shi.

< Suencuek 40 >