< Ezekiel 30 >
1 BOEIPA ol te kai taengah ha pawk tih,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 “Hlang capa aw, tonghma lamtah ka Boeipa Yahovah kah a thui he thui pah. Ya-oe hnin at ham khaw rhung mai saw.
“Ɗan mutum, ka yi annabci ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Yi kuka kana cewa, “Kaito saboda wannan rana!”
3 Khohnin tah yoei ngawn coeng, BOEIPA kah khohnin tah yoei ngawn. Namtom kah a tue tah cingmai khohnin la om.
Gama ranar ta yi kusa, ranar Ubangiji ta gabato, ranar gizagizai, lokacin hallaka wa al’ummai.
4 Te vaengah Egypt te cunghang loh a thoeng thil tih a thueknah loh Kusah soah tla ni. Egypt ah rhok a cungku vaengah a pilnu te a loh pah vetih a khoengim a koengloeng pah ni.
Takobi zai zo a kan Masar, azaba za tă zo a kan Kush. Sa’ad da kisassu za su fāɗi a Masar, za a kwashe dukiyarta a tafi a rushe harsashinta.
5 Kusah neh Put khaw, Lud neh namcom boeih, Khub neh a taengkah papi khohmuen koca rhoek khaw cunghang dongah cungku uh ni.
Kush da Fut, Lidiya da dukan Arabiya, Libiya da kuma mutanen ƙasar alkawari za su mutu ta wurin takobi tare da Masar.
6 BOEIPA loh he ni a. thui. Egypt aka talong rhoek khaw cungku uh vetih a sarhi kah hoemdamnah khaw tla ni. Syene Migdol lamkah khaw cunghang dongah amah la cungku uh ni. He tah ka Boeipa Yahovah kah olphong ni.
“‘Ga abin da Ubangiji ya faɗa, “‘Waɗanda suke goyon bayan Masar za su fāɗi ƙarfinta da take fariya da shi zai ƙare. Daga Migdol zuwa Aswan za su mutu ta wurin takobi a cikinta, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
7 Aka pong khohmuen lakli ah pong uh vetih a khopuei rhoek khaw a khah tangtae khopuei rhoek lakli ah om uh ni.
Za su zama kango a cikin ƙasashen da suke kango, biranensu kuwa za su zama kufai a cikin biranen da suka lalace.
8 Kai he BOEIPA la a ming uh bitni. Egypt te hmai ka hlae thil vetih anih aka bom rhoek khaw boeih bawt uh ni.
Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da suka ga na sa wuta wa Masar aka kuma ragargaza masu taimakonta.
9 Te khohnin ah ngaikhuek Kusah lakueng hamla puencawn rhoek te ka mikhmuh lamloh timbaw neh cet uh ni. A thoeng kuekluek ham dongah Egypt kah khohnin ah amih te thueknah loh a thoeng thil ni.
“‘A wannan rana manzanni za su fito daga wurina a jiragen ruwa don su tsorata Kush daga sake jikinta. Azaba za tă kama su a ranar hallakar Masar, gama tabbatacce za tă zo.
10 Ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Egypt hlangping te Babylon manghai Nebukhanezar kut neh ka kangkuen sak ni.
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Zan kawo ƙarshen mutanen Masar ta hannun Nebukadnezzar sarkin Babilon.
11 Amah neh a taengkah a pilnam loh khohmuen phae ham namtom hlanghaeng te hang khuen. Te dongah Egypt te a cunghang neh a thun uh vetih khohmuen te rhok a bae sak ni.
Shi da sojojinsa, mafi bantsoro cikin al’ummai, za a kawo don su hallaka ƙasar. Za su zāre takuba a kan Masar su kuma cika ƙasar da kisassu.
12 Sokko te lanhak la ka poeh sak vetih khohmuen te boethae kut ah ka yoih pah ni. Khohmuen neh a khuikah boeih te kholong kut neh ka pong sak ni. Kai BOEIPA loh ka thui coeng.
Zan kafe rafuffukan Nilu in sayar da ƙasar ga mugayen mutane; ta hannun baƙi zan sa ƙasar ta lalace da kome da yake cikinta. Ni Ubangiji na faɗa.
13 Ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Mueirhol ka milh sak vetih Noph kah muei te ka kangkuen sak ni. Egypt khohmuen kah khoboei khaw om voel pawt vetih Egypt khohmuen ah rhihnah ka paek ni.
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Zan hallaka gumaka in kuma kawo ƙarshen siffofi a Memfis. Ba za a ƙara samun yerima a ƙasar Masar ba, zan kuma baza tsoro a duk fāɗin ƙasar.
14 Parthros te ka pong sak vetih Zoan te hmai neh ka hoeh ni. No te khaw tholhphu ka suk thil ni.
Zan lalace Masar ta Bisa in ƙuna wuta wa Zowan in zartar da hukunci a kan Tebes.
15 Ka kosi he Egypt lunghim Sin soah ka hawk vetih No hlangping te ka thup ni.
Zan kwarara hasalata a kan Felusiyum, kagarar Masar, in kuma datse mutanen Tebes.
16 Egypt te hmai neh ka hlae vaengah kilkul la kilkul vetih kilkul voek bitni. Sin neh No neh Noph he khothaih rhal ah a ueth la om bitni.
Zan ƙuna wuta wa Masar; Felusiyum za tă sha azaba mai zafi. Za a tayar wa Tebes da hankali; Memfis za tă riƙa kasance cikin ɓacin rai.
17 Aven neh Pibeseth tongpang rhoek te cunghang dongah cungku uh vetih amih te tamna la cet uh ni.
Samarin Heliyofolis da Bubastis za su mutu ta wurin takobi, biranen kansu za su tafi bauta.
18 Egypt hnokohcung te pahoi ka khaem vaengah Taphanhes ah khothaih khaw hmuep ni. Te vaengah a khuikah hoemdamnah a sarhi khaw kangkuen vetih amah te cingmai loh a thing ni. A tanu rhoek khaw tamna la cet uh ni.
Duhu ne zai zama rana a Tafanes sa’ad da na karye ikon Masar; a can ƙarfin da take fariya zai ƙare. Za a rufe ta da gizagizai ƙauyukanta kuma za su tafi bauta.
19 Egypt soah tholhphu ka suk tangloeng daengah ni BOEIPA kamah he m'ming uh eh,” a ti.
Ta haka zan zartar da hukunci a kan Masar, za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji.’”
20 Kum hlai khat hla lamhma hnin rhih dongla a om vaengah BOEIPA ol te kai taengla ha pawk tih,
A shekara ta goma sha ɗaya, a wata na fari a rana ta goma sha bakwai, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
21 “Hlang capa aw, Egypt manghai Pharaoh a bantha ka khaem pah coeng. Si paek ham khaw poi pah pawh ne. A khopnah a khueh tih a poi pah daengah man cunghang a tuuk vaengah a na suidae.
“Ɗan mutum, na karye hannun Fir’auna sarkin Masar. Ba a daure shi don warkarwa ba ko a sa tsinke saboda kada yă zama da ƙarfi har ya riƙe takobi.
22 Te dongah Ka Boeipa Yahovah he ni a. thui. Egypt manghai Pharaoh ka pai thil coeng he. A ban aka tlungluen te aka khaem bangla ka khaem pah vetih a kut lamkah cunghang ka hlong sak ni.
Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da Fir’auna sarkin Masar. Zan karye hannuwansa biyu, hannun da yake da kyau da kuma wanda an riga an karya, in kuma sa takobi ya fāɗi daga hannunsa.
23 Egypt te namtom taengah ka taek ka yak vetih amih te diklai ah ka haeh ni.
Zan watsar da Masarawa a cikin al’ummai in warwatsa su cikin ƙasashe.
24 Babylon manghai kah a ban te ka moem pah vetih ka cunghang he a kut ah ka paek ni. Pharaoh ban te ka khaem vetih a mikhmuh ah rhok kah nguekcoinah bangla nguekcoi ni.
Zan ƙarfafa hannuwan sarkin Babilon in kuma sa takobina a hannunsa, amma zan karya hannuwan Fir’auna, zai kuwa yi nishi a gabansa kamar mutumin da aka yi wa raunin mutuwa.
25 Babylon manghai te bantha ka caang sak tih Pharaoh bantha a tlak vaengah BOEIPA kamah he m'ming uh bitni. Ka cunghang he Babylon manghai kut ah ka paek vetih Egypt khohmuen te a luklek thil ni.
Zan ƙarfafa hannuwan sarkin Babilon, amma hannuwan Fir’auna za su shanye. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na sa takobi a hannun sarkin Babilon na kuma miƙa shi a kan Masar.
26 Egypt te namtom taengah ka taek ka yak tih amih te diklai la ka haeh vaengah BOEIPA kamah he m'ming uh bitni,” a ti.
Zan watsar da Masarawa a cikin al’ummai in warwatsa su cikin ƙasashe. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.”