< Ezekiel 26 >

1 Kum hlai at dongkah hla khat dongla a om vaengah kai taengla BOEIPA ol ha pawk tih,
A shekara ta goma sha ɗaya, a rana ta fari ga wata, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 Hlang capa aw, Tyre loh Jerusalem te, 'Ahuei, pilnam kah thohkhaih po coeng tih kai taengla ha mael coeng. Te dongah la anih a khah vaengah kai ka hah bitni,’ a ti.
“Ɗan mutum, domin Taya ta yi magana a kan Urushalima ta ce, ‘Yauwa! Ƙofar zuwa al’ummai ta karye, an kuma buɗe mini ƙofofinta; yanzu da take kufai zan wadace,’
3 Te dongah ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Kai lohTyre nang kam pai thil coeng tih namtom te nang taengah tuipuei tuiphu aka cet bangla muep kang khuen ni he.
saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da ke, ya Taya, zan kuwa kawo al’ummai masu yawa su yi gāba da ke, kamar yadda teku takan kawo raƙuman ruwa.
4 Te vaengah Tyre vongtung te a phae uh vetih a rhaltoengim khaw a koengloeng uh ni. A pum dongkah laipi te ka kuet pah vetih anih te thaelpang aka tlaai la ka khueh ni.
Za su hallaka katangar Taya su kuma rurrushe hasumiyoyinta; zan kankare tarkacenta, in maishe ta fā.
5 Te vaengah tuipuei laklung kah yaehtaboeih a yaalnah la poeh ni. Ka Boeipa Yahovah kah olphong he ka thui coeng dongah namtom ham maeh la poeh ni.
Za tă zama wurin shanya abin kamun kifi a tsakiyar teku, gama na faɗa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Za tă zama ganima ga sauran al’ummai,
6 A canu rhoek te khohmuen kah cunghang loh a ngawn vaengah BOEIPA kamah te m'ming uh bitni.
za a kashe mazaunan filin ƙasar da takobi. Ta haka za su san cewa ni ne Ubangiji.
7 Te dongah ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Manghai rhoek manghai tlangpuei lamkah Babylon manghai Nebukhanezar te marhang neh, leng neh, marhang caem neh, hlangping neh pilnam boeiping neh Tyre taengla ka thoeng sak coeng he.
“Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa daga arewa zan kawo wa Taya Nebukadnezzar sarkin Babilon, sarkin sarakuna, tare da dawakai da kekunan yaƙi, da mahayan dawakai da babbar rundunar soja.
8 Na canu rhoek te khohmuen ah cunghang neh a ngawn ni. Nang te buep n'to thil vetih nang te tanglung n'lun thil uh phoeiah nang te photlinglen m'bai thil ni.
Zai kashe mazaunan filin ƙasar da takobi; zai yi miki ƙawanya, ya gina miki mahaurai, sa’an nan ya rufe ki da garkuwoyi.
9 Na vongtung te a khongmawt neh pet a tung thil vetih na rhaltoengim te a cunghang neh a phil ni.
Zai rushe katangarki da dundurusai, ya rurrushe hasumiyoyinki da makamai.
10 A marhang cako lamkah laipi loh nang m'vuei ni. Marhang caem neh humhae neh leng ol ah na vongtung khaw tuen ni. Na vongka lamloh a moe ham vaengah khopuei khuirhai bangla ueth coeng.
Dawakansa za su yi yawa har su rufe ke da ƙura. Katanga za su girgiza saboda motsin dawakan yaƙi, kekunan doki da keken yaƙin sa’ad da suka shiga birnin da aka rushe katangar.
11 A marhang khomae loh na tol boeih a taelh ni. Na pilnam te cunghang neh a ngawn vetih na sarhi kaam khaw diklai la bung ni.
Kofatan dawakansa za su tattake dukan titunanki; zai kashe mutanenki da takobi, ginshiƙanki masu ƙarfi kuma za su fāɗi a ƙasa.
12 Na thadueng a buem uh vetih na hnothungnah te a poelyoe uh ni. Na vongtung te a koengloeng uh vetih na sahnaih im khaw a phil uh ni. Na lungto neh na thing neh na laipi pataeng tui lung la a voeih uh ni.
Za su washe dukiyarki, kayan cinikinki kuma su zama ganima; za su rurrushe katangarki su ragargaza gidajenki masu kyau su kuma zubar da duwatsunki, katakanki da kuma tarkacenki a cikin teku.
13 Na laa a lilup te ka paa sak vetih na rhotoeng ol khaw ya voel mahpawh.
Zan kawo ƙarshen waƙoƙinki masu surutu, ba kuwa za a ƙara jin kaɗe-kaɗen garayunki ba.
14 Nang te thaelpang aka tlaai la kang khueh vetih yaehtaboeih yaalnah la na poeh ni. BOEIPA kamah loh ka thui coeng dongah na thoh thai voel mahpawh. He tah ka Boeipa Yahovah kah olphong ni.
Zan maishe ki fā, za ki kuma zama wurin shanya abin kamun kifi. Ba za a sāke gina ki ba, gama Ni Ubangiji na faɗa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
15 Ka Boeipa Yahovah loh Tyre ham he ni a. thui. Na cungkunah ol dongah pawt nim rhok a kii ham neh na laklung kah ngawnnah dongah ngawn ham vaengah sanglak rhoek a hinghuen?
“Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa wa Taya. Ƙasashen da suke a bakin teku ba za su girgiza saboda ƙarar fāɗuwarki, sa’ad da nishin waɗanda aka yi wa rauni da kashe-kashen da aka yi a cikinki suka faru ba?
16 Te vaengah tuipuei khoboei boeih khaw a ngolkhoel dong lamloh suntla uh ni. A hnikul te a rhoe uh vetih a rhaekva himbai te khaw a pit uh ni. Thuennah te a bai uh vetih diklai ah ngol uh ni. Mikhaptok ah lakueng uh vetih na taengah pong uh ni.
Sa’an nan sarakunan bakin teku za su sauka daga gadajen sarautarsu, su tuɓe rigunansu, da rigunansu waɗanda aka yi wa ado. Za su zauna a ƙasa suna rawar jiki a kowane lokaci suna razana saboda abin da ya same ki.
17 Te vaengah nang ham rhahlung ham phueih vetih nang te, 'Balae tih tuipuei khosa lamloh na milh, tuitunli neh a khuikah khosa rhoek soah khopuei thangthen neh tlungluen la na om ta. Amih a khuikah khosa boeih soah rhihnah a khueh uh ta.
Sa’an nan za su yi makoki game da ke su ce, “‘Yaya kika hallaka haka nan, ya birnin da ta yi suna, cike da mutanen teku! Ke da kika zama mai ƙarfi cikin tekuna, ke da mazauna cikinki; kin sa tsoronki a kan dukan waɗanda suka zauna a can.
18 Na cungkunah khohnin ah sanglak te lakueng tih na khum lamloh tuipuei kah sanglak rhoek khaw let uh.
Yanzu tsibirai suna rawar jiki a ranar fāɗuwarki; tsibirai a cikin teku sun tsorata a ɓacewarki.’
19 Ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Khopuei nang te kang khueh vaengah khosa aka om pawh khopuei bangla n'khah ni. Te vaengah nang soah tuidung hang khuen vetih tui len loh nang n'khuk ni.
“Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa sa’ad da na maishe ki kufai, kamar sauran biranen da ba a ƙara zama a ciki, sa’ad da kuma na kawo zurfafan teku a kanki da yawan ruwansa suka rufe ki,
20 Te vaengah nang te tangrhom khuila aka suntla khosuen pilnam taengla kan suntlak sakni. Nang te tangrhom khuila aka suntla khosuen imrhong bangla diklai laedil ah kang om sak ni. Na om pawt daengah ni mulhing khohmuen ah kirhang khaw kam paek eh.
a sa’an nan zan sauko da ke ƙasa tare da waɗanda suke gangarawa zuwa rami, zuwa wurin mutanen dā. Zan sa ki zauna ƙarƙashin ƙasa, kamar a kufai na tun dā, tare da waɗanda suke gangarawa zuwa rami, ba kuwa za ki ƙara dawowa ba ko ki ɗauki matsayinki a ƙasar masu rai.
21 Nang te mueirhih kam paek vaengah na om voel mahpawh. N'toem cakhaw kumhal duela koep m'hmu mahpawh. He tah ka Boeipa Yahovah kah olphong ni,” a ti.
Zan sa ki yi mummunan ƙarshe kuma ba za ki ƙara kasancewa ba. Za a neme ki, amma ba za a ƙara same ki ba, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”

< Ezekiel 26 >