< Olrhaepnah 2 >

1 Te phoeiah, BOEIPA loh kai taengah a thui vanbangla n'hooi uh tih carhaek li long kah khosoek la n'caeh uh phoeiah Seir tlang n'hil uh khaw khohnin loh sen coeng.
Sai muka juya muka kama hanya, muka nufi hamada, ta hanyar Jan Teku yadda Ubangiji ya umarce ni. Da daɗewa muka yi ta yawo kewaye da ƙasar tudun Seyir.
2 “Te dongah BOEIPA loh kai m'voek tih,
Sai Ubangiji ya ce mini,
3 ‘Hekah tlang khaw puet na hil uh coeng. Te dongah tlangpuei ben la mael uh laeh.
“Kun yi ta yawo kewaye da ƙasar tudun nan da daɗewa; yanzu ku juya, ku nufi arewa.
4 Na pilnam te khaw uen lamtah namamih loh thui pah. Seir ah aka om na manuca Esau koca rhoek kah khorhi aka paan nangmih te n'rhih uh ni. Te dongah boeih ngaithuen uh.
Ka ba wa mutane waɗannan umarnai, ka ce, ‘Kuna gab da wucewa cikin yankin’yan’uwanku, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Za su ji tsoronku, amma ku yi hankali
5 Amih kah khohmuen te nangmih taengah kam paek pawt oeh dongah amih te huek boeh. Na kho khopha kah a laeh pataeng khaw Seir tlang te tah Esau kah rho lamni ka paek coeng.
kada ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wata ƙasa daga cikinsu ba, ba ma wadda za tă iya isa ku sa ƙafarku a kai. Na ba wa Isuwa ƙasar tudu ta Seyir, ta zama tasa.
6 Buh khaw amih taengah tah tangka neh lai uh lamtah ca uh. Tui pataeng khaw amih taengah tah tangka neh lai uh lamtah o uh.
Duk abincin za ku ci, da ruwan da za ku sha, za ku biya su.’”
7 Hekah khosoek khoham ah na van uh te BOEIPA na Pathen loh a ming tih na kut dongkah bitat boeih dongah BOEIPA na Pathen loh na yoe a then sak. Tahae due kum sawmli khuiah nangmih te hno loh m'vaitah moenih,’ a ti.”
Ubangiji Allahnku ya albarkace ku cikin dukan aikin hannuwanku. Ya kiyaye ku cikin tafiyarku a duk fāɗin hamada. Waɗannan shekaru arba’in Ubangiji Allahnku ya kasance tare da ku, ba kuwa kun rasa wani abu ba.
8 “Te dongah Seir ah kho aka sa mah manuca Esau koca rhoek te m'poeng uh tih kolken longpuei Elath neh Eziongeber lamkah n'hooi uh tih Moab khosoek longpuei la n'khum uh.
Saboda haka muka ci gaba, muka wuce’yan’uwanmu, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Muka bar hanyar Araba, wadda ta haura daga Elat da Eziyon Geber, muka nufi wajen hamadar Mowab.
9 Tedae BOEIPA loh kai taengah, ‘Ar he tah Lot koca rhoek taengah rho la ka paek coeng dongah anih kah khohmuen rho te nangmih kam pae mahpawh,’ a ti. Te dongah Moab te dum boel lamtah amih te caem nen khaw huek boeh.”
Sai Ubangiji ya ce mini, “Kada ku dami Mowabawa, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wani sashe na ƙasarsu ba. Na ba da Ar ga zuriyar Lot, ta zama mallakarsu.”
10 “Hlamat lamkah anih khuiah aka om Emim pilnam khaw Anakim bangla tlung khaw tlung, ping khaw ping tih bahoeng sang.
(Emawa, mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa, dā sun zauna a can.
11 Rapha te khaw Anakim bangla a poek uh dongah amih te Moab loh Emim la a khue uh.
Kamar Anakawa, su ma an ɗauka su Refahiyawa ne, amma Mowab suna kiransu Emawa.
12 Seir ah khaw a hmai ah Khori rhoek kho a sak uh coeng. Tedae Esau ca rhoek loh amih te a huul uh. Amih te a mikhmuh lamloh mitmoeng uh. A rho khohmuen ah Israel saii bangla amih yueng la kho a sak uh. Te te BOEIPA loh amih taengah a paek.”
Haka ma Horiyawa, a dā sun zauna a Seyir, amma zuriya Isuwa suka kore su. Suka hallaka Horiyawa da suke kafinsu, suka kuma zauna a wurinsu, kamar dai yadda Isra’ila ta yi a ƙasar da Ubangiji ya ba su a matsayin mallaka.)
13 “‘Tahae ah thoo uh lamtah Zered soklong te kan uh,’ a ti dongah Zered soklong te n'kan uh.
Ubangiji kuwa ya ce, “Yanzu ku tashi ku ƙetare Kwarin Zered.” Sai muka ƙetare kwarin.
14 Kadeshbarnea lamkah n'cet uh tih Zered soklong m'poeng uh duela a tue loh sawmthum neh kum rhet di coeng. BOEIPA loh a caeng vanbangla rhaehhmuen lamkah thawnpuei caemtloek hlang rhoek khaw boeih khum uh coeng.
Dukan shekarun da muka yi a tafiyarmu daga Kadesh Barneya zuwa lokacin da muka ƙetare Kwarin Zered, sun kai shekaru talatin da takwas. A lokacin, wannan tsara gaba ɗaya ta mutanen da suka isa yaƙi sun mutu daga sansani, yadda Ubangiji ya rantse musu.
15 Amih a mitmoeng uh duela rhaehhmuen khui lamkah amih aka khawkkhek la BOEIPA kut khaw amih taengah om.”
Hannun Ubangiji ya yi gāba da su sai da ya hallaka su ƙaƙaf daga sansani.
16 “Pilnam khui lamkah caemtloek hlang boeih khaw duek tih aka boeih bangla om coeng.
To, sa’ad da na ƙarshe cikin waɗannan mayaƙa a cikin mutanen ya rasu,
17 Te dongah BOEIPA loh kai m'voek tih,
sai Ubangiji ya ce mini,
18 ‘Moab khorhi kah Ar te tihnin ah vawl poeng laeh.
“Yau za ku wuce ta yankin Mowab a Ar.
19 Ammon koca rhoek taengla na pawk vaengah amih te dum boeh. Caemtloek nen khaw amih te huek boeh. Ammon koca rhoek kah khohmuen te nang taengah rho la kam paek moenih. Lot koca rhoek ham ni rho la ka paek,’ a ti.”
Sa’ad da kuka iso kusa da Ammonawa, kada ku dame su, ko ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku mallakar wata ƙasar da take ta Ammonawa ba. Na riga na ba da ita mallaka ga zuriyar Lot.”
20 “Te te a khui ah lamhma la Rapha rhoek a om uh van coeng dongah Rapha khohmuen la a poek. Tedae Ammoni rhoek longtah amih te Zamzomi la a khue uh.
(Wannan ita ma a ɗauka ta a matsayin ƙasar Refahiyawa waɗanda dā sun zauna a can ne; amma Ammonawa suna ce da su Zamzummawa.
21 Amih te Anakim bangla pilnam loh len khaw len, yet khaw yet tih sang khaw sang dae amamih mikhmuh ah BOEIPA loh amih te a mitmoeng sak tih a haek dongah amih yueng la Ammon rhoek loh kho a sak uh.
Mutane ne masu ƙarfi da kuma yawa, suna kuma da tsayi kamar Anakawa. Ubangiji ya hallaka su daga gaban Ammonawa, waɗanda suka kore su, suka kuma zauna a wurinsu.
22 Seir kah aka om te Esau koca rhoek ham a saii pah tih Khori rhoek a mit sak bangla amih khaw a mikhmuh ah a haek uh dongah tihnin due amih yueng la Esau koca rhoek loh kho a sak uh.
Ubangiji ya yi daidai yadda ya yi wa zuriyar Isuwa waɗanda suka zauna a ƙasar Seyir, sa’ad da ya hallaka Horiyawa a gabansu. Su kuma suka kore su, suka zauna a wurinsu. Har wa yau, zuriyar Isuwa ne suke zama a can.
23 Gaza vongup khui duela aka om Avvii khaw Kaptor lamkah aka lo Kapthorim rhoek loh a mit sak tih amih yueng la tloep om bal.”
Kusan abu ɗaya ya faru, sa’ad da Kaftorawa daga ƙasar Kaftor suka hallaka Awwiyawa, waɗanda dā suke zaune a yankin ƙauyukan da suke kewaye da Gaza. Suka zauna a wurinsu.)
24 Thoo uh laeh. Cet uh lamtah Arnon soklong ke kat uh. Na kut dongah kam paek Amori kah Heshbon manghai Sihon te so lamtah a khohmuen te pahoi huul. Te phoeiah anih te caemtloek neh huek.
“Ku fito yanzu ku ƙetare Kwarin Arnon. Duba, na ba da Sihon mutumin Amoriyawa a hannunku, na kuma ba da sarkin Heshbon da ƙasarsa. Ku fara mallake ta, ku kuma yi yaƙi da shi.
25 Tihnin ah he ka tong vetih nang ham birhihnah ka khueh ni. Vaan hmui boeih kah pilnam rhoek loh a mikhmuh ah nang kah hinyahnah olthang a yaak uh vaengah tlai uh vetih na mikhmuh ah kilkul uh ni.
A wannan rana zan fara sa tsoro da fargabanku a kan dukan al’ummai, a ƙarƙashin sama. Za su ji labarinku, za su yi rawan jiki, su kuma damu saboda ku.”
26 “Te phoeiah Kedemoth khosoek lamkah puencawn rhoek te Heshbon manghai Sihon taengla rhoepnah olka neh ka tueih tih,
Daga hamadar Kedemot, na aiki’yan saƙo zuwa wurin Sihon sarkin Heshbon, a kan ina neman zaman lafiya, ina cewa,
27 ‘Na khohmuen long ah ka lan mai eh. Longpuei pakhat te ka vai vetih banvoei bantang la ka phael mahpawh.
“Bari mu wuce cikin ƙasarka. Za mu bi ta kan hanya ne kaɗai; ba za mu ratse dama ko hagu ba.
28 Buh khaw kai taengah tangka neh yoi lamtah ka ca eh. Tui khaw kai taengah tangka la han yoi lamtah ka o eh. Ka kho nen mah dawk ka lan mai eh.
Ka sayar mana da abincin da za mu ci, da kuma ruwan da za mu sha a farashinsu na azurfa. Ka dai bar mu mu wuce ta ƙasarka kawai,
29 BOEIPA ka Pathen loh kaimih taengah m'paek khohmuen la Jordan lamkah ka lan uh vaengah Seir ah aka om Esau koca rhoek neh Ar ah aka om Moab rhoek loh kai ham a saii uh bangla sai van mai,’ ka ti nah.”
kamar yadda zuriyar Isuwa, waɗanda suke zaune a Seyir, da Mowabawa, waɗanda suke zaune a Ar, suka yardar mana, gama muna so mu ƙetare Urdun zuwa ƙasa wadda Ubangiji, Allahnmu yake ba mu.”
30 “Te vaengah mamih lan sak ham te Heshbon manghai Sihon loh a kohuem pawh. Tedae tihnin kah bangla BOEIPA na Pathen loh nang kut dongah paek a ngaih dongah ni Sihon kah mueihla te a mangkhak sak tih a thinko khaw a ning sak.”
Amma Sihon sarkin Heshbon ya ƙi yă bar mu mu wuce a ciki. Gama Ubangiji Allahnku ya sa ruhunsa ya taurare don yă ba da shi a hannuwanku kamar yadda ya yi yanzu.
31 “Tedae BOEIPA loh kai taengah, ‘So lah, Sihon neh anih khohmuen te na mikhmuh ah tloeng hamla ka tawn coeng. A khohmuen te pang pah ham tawn pah lamtah huul pah,’ a ti.
Ubangiji ya ce mini, “Duba, na fara ba da Sihon da ƙasarsa gare ku. Yanzu ku fara cinta, ku kuma mallake ƙasarsa.”
32 Te vaengah Sihon neh amah pilnam pum loh caemtloek neh mamih doe ham Jahaz ah ha pawk.
Sa’ad da Sihon da dukan sojojinsa suka fito don su sadu da mu, a yaƙi, a Yahaz,
33 Tedae anih te mamih kah BOEIPA Pathen loh mamih mikhmuh la han thak dongah amah neh anih koca rhoek kah a ca khaw, a pilnam pum khaw n'tloek uh.
sai Ubangiji Allahnmu ya ba da shi gare mu, muka kuwa buga shi tare da’ya’yansa maza da kuma dukan sojojinsa.
34 Te vaengah a khopuei boeih te m'buem pa uh tih khopuei takuem te n'thup uh. Huta tongpa neh camoe rhaengnaeng khaw m'paih uh pawh.
A wannan lokaci mun ci dukan biranensa, muka kuma hallaka su, maza, mata da kuma yara. Ba mu bar wani da rai ba.
35 Tedae rhamsa te mamih ham m'poelyoe uh tih khopuei rhoek te kutbuem la m'buem uh.
Amma muka washe, muka kuma kwasa shanu da kuma ganima daga biranen wa kanmu.
36 Arnon soklong tuikung kah Aroer lamkah soklong khopuei Gilead pataeng khaw mamih ham aka phoeng khorha la om pawh. Tedae mamih kah BOEIPA Pathen loh mamih mikhmuh ah boeih a tloeng.
Ubangiji Allahnmu ya taimake mu muka ci Arower wadda take a gefen Kwarin Arnon, da garin da yake a cikin kwarin, har zuwa Gileyad. Babu garin da ya gaggare mu.
37 Tedae Ammon koca rhoek kah khohmuen tah mamih BOEIPA Pathen kah a uen vanbangla Jabbok soklong paem boeih neh tlang kah khopuei boeih khaw ben uh boeh.”
Amma bisa ga umarnin Ubangiji Allahnmu, ba ku yi kusa da wata ƙasar Ammonawa, ko ƙasar da take gefen kwarin kogin Yabbok, ko kuwa wadda take kewaye da birane cikin tuddai ba.

< Olrhaepnah 2 >