< Amos 8 >

1 Ka Boeipa Yahovah loh kai te n'tueng vaengah khohal kam boem tarha om.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji ya nuna mini kwandon nunannun’ya’yan itace.
2 Te vaengah, “Amos balae na hmuh?” a ti tih, “Khohal boem,” ka ti nah. Te dongah BOEIPA loh kai taengah, “Ka pilnam Israel kah a bawtnah a pha coeng, anih te poeng hamla koep ka koei mahpawh.
Ya yi tambaya ya ce, “Me ka gani Amos?” Sai na amsa na ce, “Kwandon nunannun’ya’yan itace.” Sai Ubangiji ya ce mini, “Lokaci ya yi wa mutanena Isra’ila da ba zan ƙara barinsu ba.
3 Khothaih ah bawkim kah laa neh rhung uh ni. Te tah ka Boeipa Yahovah kah olphong ni. Hmuen takuem ah rhok te a huep la muep a voeih ni.
“A ranan nan,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “Waƙoƙin a haikali za su koma makoki. Za a ga gawawwaki a ko’ina! Shiru!”
4 Khodaeng aka hloem tih khohmuen kah mangdaeng kodo aka kangkuen te he he hnatun uh.
Ku ji wannan, ku da kuke tattake masu bukata kuka kori matalautan ƙasar.
5 “Me vaengah nim hla a boeih vetih cangtham n'yoih ve. Sabbath laeh vetih cangpai n'ong laeh mako. Cangnoek khaw rhaidaeng la, shekel khaw a puehkan mai la, thailatnah te cooi aka khun mai la.
Kuna cewa, “Yaushe Sabon Wata zai wuce don mu sayar da hatsi, Asabbaci ta wuce, don mu sayar da alkama?” Mu yi awo da ma’aunin zalunci mu ƙara kuɗin kaya mu kuma cutar da mai saya,
6 Tattloel te tangka neh, khodaeng khaw khokhom neh lai ham tih cang hi yoih ham,” a thui.
mu sayi matalauta da azurfa masu bukata kuma da takalmi, mu sayar da alkamar haɗe da yayi.
7 BOEIPA loh Jakob kah hoemdamnah neh a toemngam coeng. Amih kah khoboe boeih te a yoeyah la ka hnilh mahpawh.
Ubangiji ya rantse da Girman Yaƙub, “Ba zan taɓa mantawa da duk wani abin da suka yi ba.
8 He dongah nim diklai a tlai pawt eh? A khuikah khosa boeih loh nguekcoi vetih a pum la sokko bangla phul ni. A samboek tih a sul phoeiah tah Egypt sokko bangla rhaeng ni.
“Shin, ƙasar ba za tă yi rawan jiki saboda wannan ba, kuma duk masu zama a cikinta ba za su yi makoki ba? Ƙasar duka za tă hau ta sauka kamar Nilu; za a dama ta sa’an nan ta nutse kamar kogin Masar.
9 Te khohnin ah ka Boeipa Yahovah kah olphong pai ni. Khomik te khothun ah ka tlak sak vetih khothaih khosae ah diklai te ka hmuep sak ni.
“A wannan rana,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “Zan sa rana ta fāɗi da tsakar rana in kuma duhunta duniya da rana tsaka.
10 Nangmih kah khotue te nguekcoinah la, na lumlaa boeih rhahlung la ka maelh ni. Cinghen tom ah tlamhni kan yen vetih na lu boeih te lungawng la om ni. Anih te oingaih cangloeng kah nguekcoinah bangla, a hmailong te khahing khohnin bangla ka khueh ni.
Zan mai da bukukkuwanku na addini su zama makoki kuma dukan waƙoƙinku su zama kuka. Zan sa dukanku ku sa rigunan makoki za ku kuma aske kawunanku. Zan sa wannan lokaci yă zama kamar lokacin da ake makokin ɗan tilon da ake da shi kuma ƙarshenta kamar rana mai ɗaci.
11 Ka Boeipa Yahovah kah olphong hnin pai coeng he. Te dongah diklai ah khokha ka tueih ni. Buh kah khokha pawt tih tui dongah tuihalh bal moenih. Tedae BOEIPA ol yaak nah te ni.
“Ranakun suna zuwa,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “sa’ad da zan aika da yunwa cikin ƙasar, ba yunwar abinci ko ta ƙishirwa ba, sai dai yunwa ta jin maganar Ubangiji.
12 Tuitunli lamloh tuitunli duela hinghuen uh ni. BOEIPA ol te tlap hamla tlangpuei lamloh khocuk duela hil uh cakhaw hmu uh mahpawh.
Mutane za su yi ta tangaɗi daga teku zuwa teku suna yawo daga arewa zuwa kudu, suna neman maganar Ubangiji, amma ba za su samu ba.
13 Te khohnin ah tah oila sakthen neh tongpang khaw tuihalh dongah saa uh ni.
“A wannan rana “kyawawan’yan mata da kuma samari masu ji da ƙarfi za su suma don ƙishirwa.
14 Samaria kah dumlai neh aka toemngam rhoek long khaw, “Dan nang kah pathen tah hing tih Beersheba longpuei khaw hing,” ti uh. Tedae cungku vetih koep thoo mahpawh.
Waɗanda suka yi rantsuwa da abin kunya na Samariya, ko kuma su ce, ‘Muddin allahnku yana a raye, ya Dan,’ ko kuwa, ‘Muddin allahn Beyersheba yana a raye,’ za su fāɗi, ba kuwa za su ƙara tashi ba.”

< Amos 8 >