< 2 Manghai 25 >
1 Zedekiah a manghai te kum ko dongla a pha vaengkah hla rha, hla hnin rha dongah ah tah Babylon manghai Nebukhanezar neh a thadueng pum tah Jerusalem la pawk. Te dongah a rhaeh thil tih a kaepvai ah buep a to thil uh.
A rana ta goma ga wata na goma, a shekara ta tara ta mulkin Zedekiya ne Nebukadnezzar sarkin Babilon tare da dukan rundunan yaƙinsa, ya tasam wa Urushalima. Ya yi sansani a bayan birnin, ya kewaye ta da shirin yaƙi.
2 Te dongah khopuei tah Zedekiah manghai kah kum hlai khat hil vongup khuiah om.
Haka birnin ta kasance a kewaye har shekara ta goma sha ɗaya ta mulkin Zedekiya.
3 A hla ko phoeiah tah khopuei ah khokha tlung coeng. Te dongah khohmuen pilnam ham buh om voel pawh.
A rana ta tara ta watan huɗu, lokacin da yunwa ta yi tsanani a birnin, babu kuma abinci domin mutane su ci.
4 Tedae khopuei te a pook vaengah tah caemtloek hlang boeih khaw khoyin ah manghai dum kaep, vongtung laklo kah vongka longpuei longah coeuh. Te vaengah khopuei kaepvai kah Khalden rhoek khaw kolken longpuei la cet uh.
Sai aka huda katanga sa’an nan dukan sojoji suka tsere da dare a ƙofa tsakanin katanga biyu da suke kusa da lambun sarki, ko da yake Babiloniyawa sun kewaye birnin. Suka tsere suka nufi Araba.
5 Tedae Khalden caem loh manghai hnuk te a hloem tih Jerikho kolken ah a kae uh. Te dongah a caem boeih khaw anih taeng lamloh taekyak uh.
Amma sojojin Babiloniyawa suka bi sarki, suka cin masa a filayen Yeriko. Dukan sojojinsa kuwa suka rabu da shi suka watse.
6 Manghai te a tuuk uh tih Riblah kah Babylon manghai taengla a khuen uh phoeiah anih sokah laitloeknah te a thui uh.
Aka kama shi, aka kai shi gaban sarkin Babilon a Ribla, inda aka yanke masa hukunci.
7 Zedekiah koca rhoek te a mikhmuh ah a ngawn uh. Zedekiah mik te khaw a dael sak tih rhohum neh a khih phoeiah Babylon la a khuen.
Suka kashe’ya’yan Zedekiya a gabansa, sa’an nan aka ƙwaƙule idanunsa. Suka daure shi da sarƙar tagulla, suka kai shi Babilon.
8 Babylon manghai, manghai Nebukhanezar kah kum hlai ko kum kah a hla nga, hlasae hnin rhih vaengah Babylon manghai kah sal imtawt boei Nebuzaradan te Jerusalem la pawk.
A rana ta bakwai na watan biyar, wadda ta zama shekara ta goma sha tara ta mulkin Sarki Nebukadnezzar na Babilon, Nebuzaradan, babban hafsan matsaran sarki, kuma bafadan sarkin Babilon, ya zo Urushalima
9 Te vaengah BOEIPA im neh manghai im khaw, Jerusalem kah im boeih khaw a hoeh pah tih im len boeih khaw hmai neh a hoeh.
Ya cinna wa haikalin Ubangiji wuta, da fadan sarki, da kuma dukan gidajen Urushalima. Ya kuma ƙone duk wani gini mai muhimmanci.
10 Jerusalem kaepvai kah vongtung te khaw imtawt boei kah Khalden caem pum loh a palet uh.
Dukan mayaƙan Babilon a ƙarƙashin umarnin babban hafsan matsaran sarki, suka rushe katangar Urushalima.
11 Khopuei ah aka sueng pilnam kah a coih rhoek khaw, Babylon manghai taengla aka kun la aka kun rhoek khaw, hlangping kah a coihpaih khaw imtawt boei Nebuzaradan loh a poelyoe.
Nebuzaradan babban hafsan matsaran, ya kwashi waɗanda suka rage a cikin birnin, tare da sauran jama’a, da waɗanda suka miƙa kansu ga sarkin Babilon, ya kai su bauta.
12 Tedae khohmuen kah khodaeng te tah imtawt boei loh dumpho neh lotawn la a paih.
Amma hafsan ya bar waɗansu daga cikin mafiya talauci na ƙasar don su yi aiki a lambunan inabi da kuma gonaki.
13 BOEIPA im kah rhohum tung te khaw, tungkho te khaw, BOEIPA im kah rhohum tuili te khaw Khalden loh a phaek tih a rhohum rhoek te Babylon la a phueih uh.
Babiloniyawan kuma suka sassare ginshiƙan tagulla, da wuraren zama da za a iya matsar da su, da ƙaton kwano mai suna Teku na tagulla da yake a haikalin Ubangiji, suka kwashe tagullan zuwa Babilon.
14 Am neh hmaisoh te khaw, paitaeh neh yakbu te khaw, rhohum hnopai boeih neh amih taengah aka thotat rhoek khaw a loh uh.
Suka ɗauke tukwane, da manyan cokula, da acibalbal, da kwanoni, da dai dukan kayan da aka yi da tagulla don hidima a haikalin Ubangiji.
15 Baelphaih neh baelcak te khaw sui, sui neh ngun, ngun te tah imtawt boei loh a khuen.
Babban hafsan matsaran sarkin ya kwashe har da kwanoni na kwashe garwashin wuta da sauran kwanoni, dukansu kuwa ƙeran zinariya ko azurfa tsatsa ne.
16 Solomon loh BOEIPA im ham a saii tung panit, tuili pakhat, tungkho rhoek neh a hnopai cungkuem dongkah rhohum te a khiing thui lek pawh.
Tagullar ginshiƙai biyun nan, da ta ƙaton kwanon da ake ce da shi Teku, da ta dukan amalanke masu riƙe ruwa waɗanda Sarki Solomon ya yi domin haikalin Ubangiji, sun fi gaba a auna su.
17 Tung pakhat kah a sang he dong hlai rhet lo tih a sokah tungthi te rhohum la om. Tungthi kah a sang he a dong la dong thum lo. Tungthi soah sahamlong neh talae thaih om tih a kaep boeih te rhohum ni. Te phek la tung pabae dongah khaw sahamlong neh om.
Tsawon kowane ginshiƙi, ƙafa ashirin da bakwai ne. Hulunan tagullan da suke ƙwalƙwalin kowane ginshiƙi kuma yana da tsawon ƙafa huɗu da rabi. Kuma aka yi masa ado da saƙa da’ya’yan itace kewaye da shi. Bayan ginshiƙin ma haka yake.
18 Imtawt boei loh khosoih boeilu Seraiah neh khosoih hnukthoi Zephaniah khaw, cingkhaa aka hung pathum te khaw a khuen.
Babban hafsan ya kwashi Serahiya babban firist, da Zefaniya na biye da shi a girma, da matsara ƙofofi uku.
19 Te vaengah khopuei lamkah caemtloek hlang so neh manghai maelhmai aka hmu tih khopuei ah aka phoe hlang panga soah hlangtawt la aka om imkhoem pakhat loh khohmuen pilnam aka muk caempuei mangpa kah cadaek neh khopuei ah aka phoe khohmuen pilnam hlang sawmrhuk te a khuen.
Daga cikin waɗanda suka rage a birnin, ya ɗauki hafsa mai kula da dakaru, da kuma mashawartan sarki guda biyar. Ya kuma tafi da magatakarda wanda yake babban jami’in soja mai ɗaukan dukan jama’an ƙasar, tare da mutanensa guda sittin waɗanda aka samu a birnin.
20 Imtawt boei Nebuzaradan loh amih te a loh tih Riblah kah Babylon manghai taengla a thak.
Nebuzaradan, babban hafsan, ya kwashe su duka ya kawo su wurin sarkin Babilon a Ribla.
21 Amih te Babylon manghai loh a ngawn dongah Khamath khohmuen kah Riblah ah a duek sak. Te tlam ni Judah te amah khohmuen dong lamloh a poelyoe.
A can Ribla, a ƙasar Hamat, sarkin Babilon ya sa aka kashe su. Haka Yahuda ta tafi bauta daga ƙasarta.
22 Pilnam khaw Babylon manghai Nebukhanezar loh a caknoi rhoek te tah Judah khohmuen ah sueng uh van tih amih ham te Shaphan koca Ahikam capa Gedaliah te a khueh pah.
Nebukadnezzar sarkin Babilon ya zaɓi Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan yă zama shugaban sauran mutanen da suka rage a Yahuda.
23 Babylon manghai loh Gedaliah a khueh te amih kah tatthai mangpa boeih rhoek neh hlang rhoek loh a yaak uh dongah Mizpah kah Gedaliah te a paan uh. Te vaengah Nethaniah capa Ishmael, Kareah capa Johanan, Netophah Tanhumeth capa Seraiah, Maakathi capa Jaazaniah neh amih kah hlang rhoek khaw thumuh.
Sa’ad da dukan hafsoshin soja tare da mutanensu suka ji cewa sarkin Babilon ya naɗa Gedaliya a matsayin gwamna, sai suka zo wurin Gedaliya a Mizfa. Mutanen da suka zo su ne, Ishmayel ɗan Netaniya, Yohanan ɗan Kareya, Serahiya ɗan Tanhumet mutumin Netofa, Ya’azaniya ɗan mutumin Ma’aka, tare da mutanensu.
24 Gedaliah loh amih ham neh amih hlang rhoek ham khaw a toemngam tih amih te, “Khalden sal rhoek te rhih uh boeh, khohmuen ah khosa uh lamtah Babylon manghai taengah thotat uh, nangmih taengah voelphoeng bitni,” a ti nah.
Gedaliya ya tabbatar musu da rantsuwa cewa, “Kada ku ji tsoron jama’ar Babiloniyawa, muddin kun zauna lafiya, kun kuma bauta wa sarkin Babilon, kome zai yi muku kyau.”
25 Tedae hla rhih dongla a pha vaengah tah mangpa tiingan lamkah Elishama koca Nethaniah capa Ishmael neh a taengkah hlang parha te ha pawk tih Gedaliah te a ngawn uh. Te dongah Mizpah kah anih taengah aka om Judah rhoek neh Khalden rhoek khaw duek.
Amma a wata na bakwai, sai Ishmayel, ɗan Netaniya, ɗan Elishama, wanda yake daga gidan sarauta, ya zo tare da mutane goma, suka kashe Gedaliya duk da mutanen Yahuda, da na Babilon da suke tare da shi na Mizfa.
26 Te dongah pilnam pum te tanoe lamloh kangham hil thoo uh tih tatthai mangpa rhoek khaw Khalden te a rhih uh dongah Egypt la pawk uh.
Ganin haka sai dukan mutane, babba da ƙarami, tare da shugabannin sojoji, suka tashi suka gudu zuwa ƙasar Masar, gama suna tsoron mutanen Babilon.
27 Judah manghai Jehoiakhin hlangsol kah sawmthum kum rhih neh a hla hlai nit hlasae hnin kul hnin rhih vaengkah Babylon manghai Evilmerodakh a manghai kum dongah Judah manghai Jehoiakhin kah a lu te thong im lamloh a loeih sak.
A shekara ta talatin da bakwai ta bautar Yehohiyacin sarkin Yahuda, a shekaran da Ewil-Merodak ya ci sarautan Babilon, sai ya saki Yehohiyacin daga jaru, ya sake shi a rana ashirin da bakwai ga watan goma sha biyu.
28 Anih te a then a thui pah tih a ngolkhoel te khaw amah taengkah Babylon manghai rhoek kah ngolkhoel lakah a sola a paek.
Ya yi wa Yehohiyacin maganar alheri, ya kuma ɗaukaka shi sama da sauran sarakunan da suke tare da shi a Babilon.
29 Anih kah thong himbai te a tho pah tih a hing tue khuiah tah amah mikhmuh ah buh phat a caak sak.
Don haka Yehohiyacin ya tuɓe kayan fursuna. Kowace rana kuwa yakan ci abinci a teburin sarki har iyakar ransa.
30 Anih ham te buhkak mai akhaw a hing tue khuitah a hnin bal, hnin bal, a ol bangla manghai taeng lamkah buhkak te ni anih taengla phat a paek.
Sarki kuma ya yanka masa kuɗin da za a dinga ba shi, kowace rana muddin ransa.