< 2 Manghai 24 >
1 Anih tue vaengah te Babylon manghai Nebukhanezar loh a muk. Te dongah Jehoiakim tah sal la kum thum om coeng dae mael tih Nebukhadnezzar te a tloelh.
A zamani Yehohiyakim, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kawo wa ƙasar farmaki, Yehohiyakim dai ya zama abokin tarayyarsa na tsawon shekara uku. Daga baya kuma sai ya canja ra’ayi ya yi wa Nebukadnezzar tawaye.
2 BOEIPA loh anih taengla Khalden caem neh Aram caem khaw, Moab caem rhoek neh Ammon koca kah caem khaw a tuieh pah. BOEIPA ol bangla anih milh sak ham amih te Judah la a tueih. Te a sal tonghma rhoek kut ah a thui coeng.
Ubangiji ya aiki maharan Babiloniyawa, da na Arameyawa, da na Mowabawa, da na Ammonawa. Ya aike su su hallaka Yahuda bisa ga maganar Ubangiji wadda ya furta ta bakin bayinsa annabawa.
3 Manasseh kah tholhnah cungkuem a saii dongah BOEIPA ol bangla a mikhmuh lamloh khoe ham Judah taengah rhep thoeng coeng.
Ba shakka waɗannan abubuwa sun faru da Yahuda bisa ga umarnin Ubangiji domin yă kawar da su daga gabansa saboda zunuban Manasse da dukan abin da ya yi,
4 Ommongsitoe thii khaw a long sak tih Jerusalem te ommongsitoe thii loh a li. Te dongah BOEIPA loh khodawkngai ham huem pawh.
haɗe da zub da jinin marasa laifi. Gama ya ƙazantar da Urushalima da jinin marasa laifi. Ubangiji kuwa bai yi niyyar yafewa ba.
5 Jehoiakim kah ol noi neh a saii boeih te Judah manghai rhoek kah khokhuen olka cabu dongah a daek uh moenih a?
Game da sauran ayyukan mulkin Yehohiyakim da abubuwan da ya aikata, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda.
6 Jehoiakim te a napa rhoek taengla a khoem uh vaengah tah a capa Jehoiakhin te anih yueng la manghai.
Yehohiyakim ya huta da kakanninsa. Yehohiyacin ɗansa ya gāje shi.
7 Te vaengah Egypt manghai taengah aka om boeih te Egypt soklong lamloh Perath tuiva hil te Babylon manghai loh a loh pah coeng dongah Egypt manghai loh a khohmuen lamkah mop hamla koep khoep voel pawh.
Sarkin Masar bai sāke fita daga ƙasarsa don yaƙi ba domin sarkin Babilon ya mamaye yankin, daga Rafin Masar har zuwa Kogin Yuferites.
8 Jehoiakhin he kum hlai rhet a lo ca vaengah manghai tih Jerusalem ah hla thum manghai. A manu ming tah Jerusalem lamkah Elnathan canu Nehushta ni.
Yehohiyacin yana da shekara goma sha takwas da ya zama sarki, ya kuma yi mulki wata uku a Urushalima. Sunan mahaifiyarsa Nehushta’yar Elnatan, mutuniyar Urushalima.
9 A napa rhoek kah a saii bang boeih la BOEIPA mikhmuh ah boethae a saii bal.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji yadda mahaifinsa ya yi.
10 Te vaeng tue ah Babylon manghai Nebukhanezar kah sal rhoek te Jerusalem la cet, cet uh tih khopuei te vongup ah a om sak.
A wannan lokaci, hafsoshin Nebukadnezzar sarkin Babilon suka kawo wa Urushalima yaƙi, suka kuma kewaye ta.
11 Te dongah khopuei la Babylon manghai Nebukhanezar a pawk vaengah tah a sal rhoek loh khopuei te ana dum uh coeng.
Nebukadnezzar na Babilon da kansa kuwa ya zo birnin yayinda hafsoshinsa suka kewaye ta.
12 Judah manghai Jehoiakhin loh a manu khaw, a sal rhoek khaw, a mangpa rhoek khaw, a imkhoem rhoek khaw Babylon manghai taengla a kun puei. Te dongah anih te a manghai nah kum rhet vaengah Babylon manghai loh a khuen.
Yehohiyacin sarkin Yahuda, da mahaifiyarsa, da masu yi masa hidima, da hakimansa, da kuma fadawansa duk suka miƙa kansu ga Nebukadnezzar. A shekara ta takwas ta mulkin sarkin Babilon, sarkin Babilon ya mai da Yehohiyacin ɗan kurkuku.
13 Te lamlong tah BOEIPA im kah thakvoh neh manghai im kah thakvoh khaw boeih a phueih pah. BOEIPA kah a thui bangla BOEIPA bawkim ham Israel manghai Solomon loh a saii sui hnopai cungkuem te khaw a khuen.
Yadda Ubangiji ya faɗa, Nebukadnezzar ya kwashe dukan dukiyar haikalin Ubangiji, da ta fadan sarki, ya kuma kwashe dukan kayan zinariyar da Solomon sarkin Isra’ila ya ƙera domin haikalin Ubangiji.
14 Jerusalem boeih neh mangpa boeih te khaw a poelyoe tih tatthai hlangrhalh rhoek thawng rha boeih a poelyoe. Khohmuen pilnam kah khodaeng bueng phoeiah tah kutthai neh thidae khaw boeih paih pawh.
Ya kwashi dukan mutanen Urushalima zuwa bauta, ya kwashi dukan fadawa, da mayaƙa, da masu sana’a, da maƙera, yawansu ya kai dubu goma. Ba wanda ya ragu, sai matalautan ƙasar.
15 Te vaengah Jehoiakhin te khaw, manghai manu khaw, manghai yuu rhoek khaw, a imkhoem rhoek neh khohmuen kah tutal hlang ang rhoek khaw, Babylon la a poelyoe tih Jerusalem lamloh Babylon ah vangsawn la a khuen.
Nebukadnezzar ya ɗauki Yehohiyacin ya kai bauta a Babilon. Ya kuma kwashe mahaifiyar sarki, da matansa, da fadawansa, da manyan mutanen ƙasar daga Urushalima ya kai Babilon.
16 Te vaengah tatthai hlang boeih thawng rhih, kutthai neh thidae thawng khat, caemtloek aka noeng hlangrhalh boeih khaw Babylon manghai loh Babylon ah vangsawn la a khuen.
Sarkin Babilon kuma ya kwashe dukan mayaƙa dubu bakwai, ƙarfafu, shiryayyu don yaƙi, da masu sana’a, da maƙera dubu ɗaya, ya kai Babilon.
17 Babylon manghai loh Jehoiakhin yueng la a napanoe Mattaniah a manghai sak tih a ming te Zedekiah la a hoi pah.
Sarkin Babilon ya sa Mattaniya, ɗan’uwan mahaifin Yehohiyacin, ya zama sarki a madadinsa, ya canja masa suna zuwa Zedekiya.
18 Zedekiah he kum kul kum khat a lo ca vaengah manghai tih Jerusalem ah kum hlai khat manghai. A manu ming Hamutal tah Libnah lamkah Jeremiah canu Hamutal ni.
Zedekiya yana da shekara ashirin da ɗaya da ya zama sarki, ya kuma yi mulki shekara goma sha ɗaya a Urushalima. Sunan mahaifiyarsa Hamutal’yar Irmiya; mutuniyar Libna.
19 Anih khaw Jehoiakim kah a saii bang boeih la BOEIPA mikhmuh ah boethae a saii.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji yadda Yehohiyakim ya yi.
20 Amih te a mikhmuh lamloh a voeih hil BOEIPA kah thintoek he Jerusalem taeng neh Judah taengah om pueng. Tedae Zedekiah loh Babylon manghai te a tloelh.
Saboda fushin Ubangiji ne dukan waɗannan abubuwa suka faru da Urushalima, da kuma Yahuda, a ƙarshe kuma ya kawar da su daga fuskarsa. To, sai Zedekiya ya yi wa sarkin Babilon tawaye.