< Luhka 18 >
1 Acunüng, am pyai u lü, ktaiyü vai, ti ami ksingnak vaia, ami veia, msuimcäpnak am ngthu jah mtheh lü;
Yesu ya ba wa almajiransa wani misali, don yă koya musu yadda ya kamata su dinga yin addu’a kullum, ban da fasawa.
2 “Mlüh mata, Pamhnam am kyüh lü, khyang ia am msuikia ngthumkhyaki mat awmki.
Ya ce, “A wani gari, an yi wani alƙali wanda ba ya tsoron Allah, bai kuma kula da mutane ba.
3 “Acunüng, acuna mlüh üng hmeinu mat awmki, acun naw, ‘Ka ngcuhpüia veia ngtäi khaia ngthu na mkhya law pea’ ti lü, a law si laih laih.
A garin nan kuma, akwai wata gwauruwa, wadda ta dinga zuwa wurin alƙalin nan, da roƙo cewa, ‘Ka yi mini adalci tsakanina da maƙiyina.’
4 “Acunüng ngthumkhyaki naw khawvei am a ktä te, akäna a mlung k'uma ngaikyu lü, ‘Pamhnam am kyüh lü, khyang ia am msui ni se pi,
“An daɗe yana ƙi, amma a ƙarshe ya ce cikin tunaninsa, ‘Ko da yake ba na tsoron Allah, ba na kuma kula da mutane ba,
5 hina hmeinu naw na mkhuimkha hlü ve, ngthu va mkhya pe vang, am acunüng ta law laih laih lü na mkhuimkha lü, na bawngkha hlüsak ve,’ a ti,” a ti.
amma don gwauruwan nan ta dame ni, zan tabbatar cewa ta sami adalci, domin kada tă gajiyar da ni, da yawan zuwanta.’”
6 Acunüng Jesuh naw, “Am ngtäikia ngthumkhyaki naw a pyen cen ngai süm ua.
Sai Ubangiji ya ce, “Ku ji fa abin da alƙalin nan, marar gaskiya, ya ce.
7 “A jah jawng'engnaka khyang he naw, amhmüp amthan ngpyang u lü, ami kthäh üng, Pamhnam naw ami ngthu am jah mkhyah pe lü, khawvei jah yawkin khai aw?
Ashe, Allah ba zai biya wa zaɓaɓɓunsa da suke masa kuka, dare da rana adalci ba? Zai ci gaba da ƙin sauraronsu ne?
8 “Ka ning jah mthehki, akdawa amimia phäh ngthu jah mkhya pe khai. Cunsepi khyanga Capa khawmdek khana a law be üng jumnak hmuh khai aw?” a ti.
Ina gaya muku, zai tabbatar sun sami adalci, ban da ɓatan lokaci. Amma sa’ad da Ɗan Mutum ya dawo, zai sami bangaskiya a duniya ke nan?”
9 Acunüng, cingcai säikia ngaikyu lü, khyang he jah hmumsit khawiki he pharise hea veia hina msuimcäpnak a pyen,
Yesu ya kuma faɗi wannan misali ga waɗansu masu taƙama da adalcinsu, kuma suna rena sauran mutane ya ce,
10 “Khyang nghngih, Temple na, ktaiyü khaia citki xawi; mat cun Pharisea kya lü, mat cun ngcawnklawka kyaki.
“Waɗansu mutane biyu sun tafi haikali don yin addu’a. Ɗaya Bafarisiye ne, ɗayan kuma mai karɓar haraji.
11 “Pharise cun ngdüi lü, amät däng hinkba ktaiyüki; ‘Pamhnam aw, khyang kce hleihlakkie, am cingcäiki he la, hüipawmki hea kba am ka kya la, hina ngcawnklawka kba pi am ka kyaa phäha na khana jekyai veng.
Sai Bafarisiyen ya tashi tsaye, ya yi addu’a game da kansa yana cewa, ‘Allah, na gode maka, saboda ni ba kamar sauran mutane ba ne, wato, mafasa, masu aikata mugunta, masu zina, ko kuma kamar mai karɓar harajin nan.
12 “Mhmüp khyüh üng nghngih vei buh jeih lü, ka ktaiyü khawiki, ka tak avan xa üng mat ka pe khawiki,’ a ti.
Ina azumi sau biyu a mako, ina ba da zakka daga kowane abin da na samu.’
13 “Ngcawnklawk cun a thuknak üngka naw ngdüi lü, khana pi ä hang mdei ngawn lü, ‘Pamhnam aw, kei khyangka ni, na m'yeneia,’ ti lü, a mkyang kbeiki.
“Amma mai karɓar harajin ya tsaya daga nesa. Bai ma iya ɗaga kansa sama ba, sai ya buga ƙirjinsa, yana cewa, ‘Allah, ka yi mini jinƙai, ni mai zunubi ne.’
14 “Ka ning jah mthehki, Pharise am ni lü ngcawnklawk cun mhlätnak am ima cit beki. Amimät ak'hlünga ngai kyuki he cun hnem u lü, akhnema awmki he jah mhlünmtaia kya khai,” a ti.
“Ina gaya muku, wannan mutum ne, ba ɗayan ba, ya koma gida baratacce, babu laifi a gaban Allah. Gama duk wanda ya ɗaukaka kansa, za a ƙasƙantar da shi. Wanda kuma ya ƙasƙantar da kansa, za a ɗaukaka shi.”
15 Khyang he naw Jesuha veia, ami ca he ami khana a kut a mtaih vaia jah lawpüi u se, axüisaw he naw hmu ü lü, ami jah na ksenak.
Mutane suna kawo jarirai wurin Yesu don yă taɓa su. Da almajiransa suka ga haka, sai suka kwaɓe su.
16 Cunsepi, Jesuh naw jah khüki naw, “Anghmawca he ka veia law u se, ä jah mah u; Pamhnama khaw cun hina mäihea ham ni.
Amma Yesu ya kira yaran a wurinsa ya ce, “Ku bar yara ƙanana su zo wurina. Kada ku hana su, gama mulkin Allah na irin waɗannan ne.
17 “Akcanga ka ning jah mthehki, upi, Pamhnama khaw hnasenca kba am dokhameiki cun, acuia am lut khai ni,” a ti.
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda ba zai karɓi mulkin Allah kamar ƙaramin yaro ba, ba zai taɓa shiga mulkin ba.”
18 Acunüng, Judah hea ngvaipa mat naw Jesuh üng, “Saja kdaw aw, anglät xünnak ka yahnak thei vaia i ka pawh khai?” ti lü, a kthäh. (aiōnios )
Wani mai mulki ya tambayi Yesu ya ce, “Malam managarci, me zan yi don in gāji rai madawwami?” (aiōnios )
19 Acunüng, Jesuh naw, “Ivai akdaw, na na ti naki ni? Mhnam dänga thea u am daw.
Yesu ya amsa ya ce, “Don me kake kira na managarci? Ai, ba wani nagari, sai Allah kaɗai.
20 “Ngthupet he cun na jah ksingki, ‘Khyanga khyuca ä na katnak vai, khyang ä na hnim vai, ä na m'yuk vai, hleihlaknak am khyang ä na kpuk vai, na nu la na pa na jah mhlünmtai vai,’ tie cen,” a ti.
Ka san dokokin da suka ce, ‘Kada ka yi zina, kada ka yi kisankai, kada ka yi sata, kada ka ba da shaida ta ƙarya, ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka.’”
21 Acunüng, acuna khyang naw, “Acun he cun ka nghmawca üng tün lü ka jah läk päng ni,” a ti.
Mutumin ya ce, “Ai, tun ina ƙarami, na kiyaye duka waɗannan.”
22 Jesuh naw ngja lü, “Atuh mat na pawh vai ve ham ve, na tak avan jawi lü, m'yenkseki he üng jah yeta, acunüng khankhawa khawh na ta khai; acun käna law lü, na läk lawa,” a ti.
Da Yesu ya ji haka, sai ya ce masa, “Akwai abu ɗaya har yanzu da ya rage maka. Ka sayar da duk abin da kake da shi, ka ba wa matalauta, sa’an nan za ka sami dukiya a sama. Bayan haka, ka zo ka bi ni.”
23 Acuna khyang naw ngja lü, aktäa, bawimangkia kyase a mlung na leng lengki.
Da jin haka, sai ya ɓata rai, domin shi mai arziki ne sosai.
24 Acunüng Jesuh naw a mlung naki ti hmu lü, “Khawh da naki he, Pamhnama khaw ami luh vai aktäa khak ve,
Yesu ya kalle shi ya ce, “Yana da wuya fa, masu arziki su shiga mulkin Allah!
25 bawimangki Pamhnama khawa a lua kthaka ta, sanghnguksaü mpyüma nghnga k'uma a luh vai jäi bawk ve,” a ti.
Tabbatacce, zai fi sauƙi raƙumi ya shiga ta kafar allura, da mai arziki ya shiga mulkin Allah.”
26 Acuna ngthu ngjaki he naw, “Acunüng, u küikyana kya thei khai aw?” ami ti.
Waɗanda suka ji wannan suka yi tambaya suka ce, “To, wa zai iya samun ceto?”
27 Jesuh naw, “Khyanga am a mkhüt, Mhnam naw mkhütki,” a ti.
Yesu ya amsa ya ce, “Abin da ba ya yiwuwa ga mutane, mai yiwuwa ne ga Allah.”
28 Pita naw, “Tenga, keimi, kami imlo jah yawk hüt u lü, kami ning läk lawki,” ti se,
Sai Bitrus ya ce, masa, “To, ga shi mun bar kome da muke da shi, don mu bi ka!”
29 Jesuh naw, “Akcanga ka ning jah mthehki upi, Pamhnama khawa phäha, a ima pi kyase, a khyua pi kyase, a bena hea pi kyase, a nupaa pi kyase, a ca hea pi kyase jah yawkki cun,
Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba wanda ya bar gida, ko mata, ko’yan’uwa maza, ko iyaye, ko yara, saboda mulkin Allah,
30 atuha kcün üng akdäm bawk yah lü pha law khaia kcün üng pi anglät xünnak yah khai,” a ti. (aiōn , aiōnios )
da zai kāsa samun riɓi mai yawa, a wannan zamani, ya kuma sami rai madawwami a zamani mai zuwa.” (aiōn , aiōnios )
31 Acunüng, Jesuh naw xaleinghngih he akcea jah khü lü, “Ngai u! Jerusalema mi cit khai, sahma hea yuk avan khyanga Capa üng kümkawi law khai.
Sai ya kai Sha Biyun gefe ɗaya, ya ce musu, “Za mu Urushalima, kuma dukan abin da annabawa suka rubuta a kan Ɗan Mutum zai cika.
32 “Khyangmjükcea kut üng msuma kya khai, yaiha pawh khai he, ngkekhyakei sak khai he, ami mci am msawh khai he;
Za a ba da shi ga Al’ummai, za su yi masa ba’a, su zage shi, su tofa masa miyau,
33 kpai u lü hnim khai he; acunüng amhmüp thum üng thihnak üngka naw tho law be khai,” a ti.
za su yi masa bulala, su kuma kashe shi. A rana ta uku kuma zai tashi.”
34 Acunüng, acuna ngthu axüisaw he naw asuilam am ksing u; acuna ngthu cun am ami ksing vaia mjiha kyase, Jesuh naw i pyenki tia pi am ksing u.
Almajiran ba su gane da ko ɗaya daga cikin wannan ba. An ɓoye musu ma’anarsa, kuma ba su gane da abin da yake magana a kai ba.
35 Acunüng, hinkba kyaki, Jerikho a pha law hlü üng, amik müki mat, lam peia kthähei lü ana ngawki.
Da Yesu ya yi kusa da Yeriko, akwai wani makaho da yake zaune a gefen hanya, yana bara.
36 Acun naw khyang he lam üng ami ceh ngja lü, “I ni” ti lü jah kthäh se,
Da ya ji taron suna wucewa, sai ya yi tambaya ko mene ne ke faruwa.
37 amimi naw, Nazaret Jesuh a ceha mawng, ami mtheh.
Suka ce masa, “Ai, Yesu Banazare ne ke wucewa.”
38 Acunüng, amikmü naw ngpyang lü, “Davita Capa Jesuh aw! na m'yeneia,” a ti.
Sai ya yi kira ya ce, “Yesu, Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
39 Acunüng, maki he naw am a khihkheh vaia ami mtheh; cunsepi amikmü naw, “Davita Capa, na m'yeneia,” ti lü, ngpyang law ksehlenki.
Mutane da suke gaba suka kwaɓe shi, suka ce masa ya yi shiru. Amma sai ya ƙara ɗaga murya, yana cewa, “Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!”
40 Acunüng, Jesuh naw ngdüi lü, a veia ami lawpüi vaia jah mtheh se a pei a pha law üng,
Sai Yesu ya tsaya, ya ba da umarni a kawo mutumin wurinsa. Da ya zo kusa, Yesu ya tambaye shi ya ce,
41 Jesuh naw, “Na hama i ka pawh vai na ngaiki?” ti lü a kthäh. Acunüng amikmü naw, “Saja aw, hmuh thei vai ngaih veng,” a ti.
“Me kake so in yi maka?” Sai ya amsa ya ce, “Ubangiji, ina so in sami ganin gari.”
42 Jesuh naw, “Hmua! na jumnak naw ning daw sak be ve,” a ti.
Yesu ya ce masa, “Ka sami ganin garinka; bangaskiyarka ta warkar da kai.”
43 Acunüng angxita, hmu law be thei lü, Pamhnam mküimto lü Jesuh läki; acunüng, khyang avan naw hmu u lü, Pamhnam mküimtoki he.
Nan da nan, ya sami ganin garinsa, kuma ya bi Yesu, yana yabon Allah. Da dukan mutane suka ga wannan, sai su ma suka yabi Allah.