< Luhka 14 >

1 Sabbath mhmüp üng Pharise mata ima buh ei khaia cit se, ami mcih.
Wata ranar Asabaci, ya shiga gidan wani daya daga cikin shugabanin Farisawa domin cin abinci, mutane kuwa suna sa masa idanu.
2 Acunüng, a ma a kutkhaw ngphyüngki Jesuha veia law se,
Sai ga wani a gabansa mai ciwon fara.
3 Jesuh naw thumksing he la Pharise he jah kthäh lü, “Sabbath mhmüp üng m’yai be vai ngkawiki aw?” a ti.
Yesu ya tambaye masanan attaura da Farisawa, “Ya halata a wakar a ranan Asabaci, ko a'a?”
4 Acunüng am ngthuhei u lü awm u se, Jesuh naw, am phetki cun khü lü, m’yai beki naw, a tüih be.
Amma suka yi shiru. Yesu kuwa ya kama shi, ya warkar da shi, ya kuma sallame shi.
5 Acunüng Jesuh naw, “Nangmi üng u naw, a ca pi kyase, a sea pi kyase, sabbath mhmüp üng khui uk'uma kya se angxita am lo be khai aw?” ti lü a jah msang.
Sai yace masu, “Wanene a cikinku in yana da jaki ko takarkari ya fadi a rijiya ran Asabaci, ba zai fitar da shi nan da nan ba?”
6 Acunüng, acuna ngthu cun am msang thei u lü awmki he.
Sai suka kasa ba da amsar wadannan abubuwa.
7 Acunüng, khin he naw ngawhnak akdaw ami xüei khawi jah hmu lü, msuimcäpnak jah mthehki naw,
Sa'adda Yesu ya lura da yadda wadanda aka gayyato sun zabi mazaunan alfarma, sai ya ba su misali yana ce masu,
8 “Khyang naw cambumnaka aning khüei üng, akyäpnak säiha ä na ngawh vai, nanga kthaka kyäp bawki khina se,
“Sa'adda wani ya gayyace ka zuwa bikin aure, kada ka zauna a wuri mai daraja, domin yana yiwuwa an gayyaci wani wanda ya fi ka daraja.
9 “Acunüng, ning khüeiki naw, na veia law lü, ‘Hina khyang am ngawhnak mkena’ ti se, acunüng, ngkekhyakeinak am ahnemnak säiha na ngpyawt khai.
Sa'adda wanda ya gayyace ku duka biyu ya zo, zai ce maka, 'Ka ba mutumin nan wurinka,' sa'annan a kunyace za ka koma mazauni mafi kaskanci.
10 “Ami ning khuei üng am adawnak säiha na ngawh vai, acunüng, ning khüeiki naw na veia law lü, ‘Ka püi aw, akyäpnak bawka va ngawa’ ning ti na se, acunüng, na buheipüi hea hmuha mhlünmtaia na kya khai.
Amma idan an gayyace ka biki, sai ka je ka zauna a wuri mafi kaskanci, domin idan wanda ya gayyace ka ya zo, yana iya ce maka, 'Aboki, hawo nan mana'. Sannan za ka sami girma kenan a gaban dukan wadanda kuke zaune tare a kan teburi.
11 Aktäa hlüng khaia ngai kyuki avan hnem lü, hnem khaia ngai kyuki avan mhlünmtaia kya khai,” a ti.
Duk wanda ya daukaka kansa, za a kaskantar da shi, wanda ya kaskantar da kansa, kuma daukaka shi za a yi”.
12 Acunüng, Jesuh naw amät Khüeiki üng pi, “Nang naw mhmüp eia pi kyase, müeia pi kyase pawh lü, khyang na khüei üng, na püi he, na bena he, na paca he, bawimangkia na impei locenge ä na jah khuei vai; amimi naw pi ning khüei be u se, ngkhengnak na yah msawk khai ni.
Yesu ya ce wa mutumin da ya gayyace shi, “Idan za ka gayyaci mutum cin abinci ko biki, kada ka gayyaci abokanka, ko 'yan'uwanka, ko danginka, ko makwabtanka masu arziki, kamar yadda suna iya gayyatar ka, sai ya zama an maida maka.
13 “Acunakyase, buh na pawh üng, m'yenkseki he, am kümkawiki he, akxoe, amikmüe na jah khüei vai.
Amma idan za ka kira biki sai ka gayyace matalauta, da nakasassu, da guragu, da makafi,
14 “Acukba na jah khüei üng na jo sen khai. Isetiakyaküng, acun he naw ä ning thung be theiki hea kyase, khyang kdawe ami thawh law bea mhmüp üng Pamhnam naw ning pe be khai,” a ti.
za ka kuwa sami albarka da yake ba su da hanyar saka maka. Gama za a saka maka a ranar tashin masu adalci.”
15 Acunüng, a buh eipüi mat naw acuna ngthu cun ngja lü, a veia, “Pamhnama khawa buh ei khai he ta ami jo sen ve,” a ti.
Da daya daga cikin wadanda ke zama akan teburi da Yesu ya ji wadannan abubuwa, sai ya ce masa, “Albarka ta tabbata ga wanda zai ci abinci a mulkin Allah!”
16 Acunüng, Jesuh naw mtheh lü, “Khyang mat naw, müei akyäpa pawh lü, khyang khawjah a jah khüei.
Amma Yesu ya ce masa, “Wani mutum ne ya shirya babban biki ya gayyaci mutane da yawa.
17 “Buh ei kcün üng a jah khüeia khyang he cun, ‘law u, ahmäi ngpäng ve’ ti lü a m'ya a tüih.
Da lokacin biki ya yi, sai ya aiki bawansa ya ce wa wadanda aka gayyata, “Ku zo, duk an shirya kome.”
18 “Acunüng, ami van naw atänga lätnak sui u lü, akma säih naw a veia, ‘Khaw kheih ni se, teng khaia cit hlü veng na bä ni na mhläta’ a ti.
Sai dukansu, suka fara kawo dalilai. Na farko ya ce masa, 'Na sayi gona, lalle ne in je in gan ta. Ina rokonka ka dauke mani.'
19 “Acunüng, akce mat naw, ‘Se sui xa kheih ni se, adaw aset ka teng khaia cit hlü veng na bä ni na mhläta’ a ti.
Sai wani ya ce, 'Na sayi shanu garma biyar, ina so in gwada su. Ina ronkan ka, ka dauke mani.'
20 “Acunüng akce be tü naw, ‘Khyumah ni se am law hlü thei veng’ a ti.
Wani mutum kuma ya ce, 'Na yi aure, don haka ba zan iya zuwa ba.'
21 “Acunüng m'ya naw, a mahpaa veia acuna ngthu cun va mtheh se, a mlung thüi lü a m'ya üng, ‘angxita ktawiha, mlüh ksung, lam avana cit lü, pyenksekie, am kümkawiki he, akxoe la, amikmüe la a khaw kse he jah lawpüia,’ a ti.
Da bawan ya zo ya fadi wa maigidansa wadannan abubuwa, sai maigidan yayi fushi, ya ce wa bawansa, jeka da sauri ka bi cikin titunan birni da kwararo-kwararo, ka kawo gajiyayyu, da nakasassu, da makafi, da guragu.'
22 “Acunüng a m'ya naw, ‘Saja aw, na na mtheha kba ka pawh päng teki khuiim ngsawng lü, kpawihei laih laih ve’ a ti.
Sai bawan ya ce, 'Maigida, abin da ka umarta an gama, amma har yanzu da sauran wuri.”
23 “Acunüng, a bawipa naw, a m'ya üng, ‘angxita ktawiha, khaw kpung, lamnu, lamkse avana cit lü, ka ima benak vaia, jah va ling na.
Sai maigidan ya ce wa bawan, 'Jeka, ka bi kwararo-kwararo da hanyoyin karkara, ka rinjayi mutane su shigo, don a cika gidana.
24 “Ka ning mthehki, ka jah khüeia khyang he mat naw pi ka buh pawh am ei khai he a ti’ ti lü,” a jah mtheh.
Gama ina gaya maku, babu ko daya daga cikin mutanen da na gayyata da farko da zai dandana bikina.”
25 Acunüng, khyang khawjah naw a veia läk u se, ami veia nghlat lü,
Ana nan, taron suna tafiya tare da shi, sai ya juya ya ce masu,
26 “Upi, ka veia lawki naw a nu la a paa pi kyase, a khyuca hea pi kyase, a hnunpüi kphyaibee la, amäta pi kyase a jawngnaka kthaka kei am ana jawngnak üng, ka xüisawa am kya thei khai.
“Duk mai zuwa wurina amma bai ki mahaifinsa da mahaifiyarsa, da matarsa, da 'ya'yansa, da 'yan'uwansa maza da mata ba - I, har da ransa ma, ba zai iya zama almajirina ba.
27 “Upi, amäta kutlamktung kawt lü am na läk lawki cun ka xüisawa am kya thei khai.
Duk wanda bai dauki gijiyensa ya biyo ni ba, ba zai iya zama almajirina ba.
28 “Nangmi üngka mat naw, imnu sa khaia ngtünki naw, a saknak vai ngui ‘khäk khai aw, am khäk khai aw’ ti akcüka ngaw lü am ngaikyu khai aw.
Wanene a cikinku wanda yake niyyar gina bene, da ba zai zauna ya yi lissafin abin da zai kashe ba tun da farko, ko yana da ishashen kudi da zai iya kare aikin?
29 “Acukba am akya üngta ktungthing jah nglin päng lü am na kpäng hmuki he naw ning yaihei khai he ni.
Kada ya zama bayan da ya sa harsashin ginin, ya kasa gamawa, har duk wadanda suka gani su fara yi masa ba'a,
30 ‘Hina khyang naw, imnu ngtün na lü am mkhüt ve’ tia ni kse na khai he.
su rika cewa, ga mutumin nan ya fara gini amma ya kasa gamawa.'
31 “Acunüng, sangpuxang u naw sangpuhxang akce tu khaia a bü üng akcüka ngaw lü, khyang tawng nghngih am amät tu khaia lawki cun, khyang tawng at am mkhüt vai la am mkhüt vai ä ngai kyu khai aw?
Ko kuwa wanne sarki ne, in za shi je yaki da wani sarki, da ba zai zauna da farko ya yi shawara ya ga ko shi mai jarumawa dubu goma zai iya karawa da dayan sarkin mai jarumawa dubu ashirin ba?
32 “Am acunüng, sangpuxang kce am a pha law hlan üng, ng’yäpnaka ngthu kthäh khaia ngsä tüi khai.
In kuwa ba zai iya ba, to tun wancan yana nesa, sai ya aiki wakili ya kuma tambayo sharudan salama.
33 “Acukba bäa, nangmi üngka upi, a tak naküt am ceh taki cun ka xüisawa am kya thei.
Haka ma, ba wani a cikinku wanda bai rabu da duk abin da ya mallaka ba, da zai iya zama almajirina.”
34 Mci hin dawki ni, cunsepi a paih käna i am mtui be thei vai aw?
“Gishiri abu ne mai kyau, amma idan gishiri ya sane, da me za a dadada shi?
35 “Mdeka hama am daw ngsawnglinaka hama pi am daw, amdanga tawn khawiki he. Upi a ngjaknak vaia a nghnga awmki naw ngja se” a ti.
Ba shi da wani anfani a kasa, ko ya zama taki. Sai dai a zubar kawai. Duk mai kunnen ji, ya ji.”

< Luhka 14 >