< Hebru 8 >
1 Mi pyen avan hin khankhawa Pamhnam Jotai Bawi ngawhnaka khet da ngawhki Ktaiyü Ngvai Säih mi taki.
Abin da muke magana a nan shi ne, muna da irin wannan babban firist, wanda ya zauna a hannun dama na kursiyin Maɗaukaki a sama,
2 Ani naw ktaiyü ngvai säiha kba angcimnak säiha hnüna khut biki. Acun hin nghngicima sawngsaka am kya lü Bawipa sawngsaka sam kcanga kyaki ni.
wanda yake hidima a cikin wuri mai tsarki, tabanakul na gaskiya wanda Ubangiji ne ya kafa, ba mutum ba.
3 Ktaiyü ngvai naküt cun Pamhnama veia khyüksei ngkengnak ja petmsawtnak pawh khaia mcawna kya u lü mimia Ktaiyü Ngvai Säih naw pi petmsawtnak a pawh vai ve khai.
Da yake dole kowane babban firist da aka naɗa yă miƙa baye-baye da hadayu, haka ma wannan ya bukaci yă kasance da abin da zai miƙa.
4 Ani cun khawmdeka a vea kyak üng ani cun Ktaiyüa am kya kung, isetiakyaküng Judaha Thuma tä bilo khai ktaiyüe ami vea phäh ni.
Da a ce yana a duniya ne, da bai zama firist ba, domin a nan akwai mutanen da doka ta naɗa don su miƙa baye-baye.
5 Amimia khut hin naw khankhaw vekia jawngpan ja nghnge däk ni ami pawh u ta. Ahin cun Mosi am vekia mäi ni atäng ve. Mosi naw Ngcimkia Hjam a sawngsak vai üng Pamhnam naw, “Mcunga khana ka ning mdan nümyana mäia anaküt cän angsinga na pawh yah khai,” ti lü a mtheh.
Suna hidima a cikin tsattsarkan wuri wanda yake hoto da kuma siffar abin da yake cikin sama. Shi ya sa aka gargaɗi Musa sa’ad da yana dab da gina tabanakul cewa, “Ka lura fa, ka yi kome daidai bisa ga zānen da aka nuna maka a kan dutsen.”
6 Atuha amimia kthaka hlüng bawkia ktaiyüa khut binak cun Jesuh üng a pet ni. Pamhnam ja a khyangea keha daw khaia ngthumkhän jah pawh peki, isetiakyaküng, ahin cun akdaw bawka khyütama khana hnganeiki ni.
Amma hidimar da Yesu ya karɓa tana da fifiko a kan tasu, kamar yadda alkawarin da shi ne yake matsakanci ya fi na dā fifiko nesa, an kuma kafa shi a kan alkawura mafi kyau.
7 Akcüka ngthumkhän mkhyenak am a ve üng anghngihnak cun am hlü.
Gama da a ce alkawari na fari ba shi da wani laifi, da ba sai an sāke neman wani ba.
8 Lüpi Pamhnam naw a khyange am ami mkhyekatnak a hmuh üng ani naw, “Khawmhnüpe pha law khai, Bawipa naw a ti üng Judah khyange ja Isarel khyange am ngthumkhän akthai ka pawh law khai.
Amma Allah ya sami mutane da laifi ya ce, “Ina gaya muku lokaci yana zuwa, sa’ad da zan yi sabon alkawari da gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda.
9 Ami pupae Egypt pe üngkhyüh jah cehpüi lü ka kut am ka jah law bea mhnüp üng ka pawha mäi ngthumkhän cun am pawh ti ngü. Amimi am ka pawha bekhüt cun am sitih na u lü am jah cungai veng.
Ba zai zama kamar irin alkawarin da na yi da kakanni-kakanninsu sa’ad da na kama hannunsu don in fitar da su daga Masar ba, domin ba su yi aminci da alkawarina ba, sai na juya musu baya, in ji Ubangiji.
10 Atuh ta, Bawipa naw pha law khaia mhnüpe üng hina ngthumkhän hin Isarel khyange am ka pawh khai, ami mlung k'uma ka thume jah ta lü ami mlunga khana ka yuk khai. Kei cun ami Pamhnama kya lü amimi cun ka khyangea kya khai.
Wannan shi ne alkawarin da zan yi da gidan Isra’ila, bayan lokacin nan, in ji Ubangiji. Zan sa dokokina a cikin zukatansu, in kuma rubuta su a kan zukatansu. Zan zama Allahnsu, su kuwa za su zama mutanena.
11 Amimi üngka u naw pi ami püie mthei vai ja ami imceng lopei üng ‘Bawipa ksing ua’ ti lü mtheh vai am hlü ti. Akdik üngkhyüh akdäm säih cäpa kei na ksing khaie.
Mutum ba zai ƙara koya wa maƙwabcinsa ba, balle mutum yă ce wa ɗan’uwansa, ‘Ka san Ubangiji,’ domin dukansu za su san ni, daga ƙaraminsu zuwa babba.
12 Ami mkhyekatnak jah mhlät lü, ami hmakatnake pi käh ka süm ti khai,” tia a pyen.
Gama zan gafarta muguntarsu ba zan kuma ƙara tuna da zunubansu ba.”
13 Akthai ngthumkhän pyen üng, Pamhnam naw akcüka akphyüma pawh lü phyüm lawki naküte cun khyük law khaie ni.
Ta wurin kira wannan alkawari “sabo,” ya mai da na farin tsoho ke nan; abin da yake tsoho yana kuma daɗa tsufa, zai shuɗe nan ba da daɗewa ba.